💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 "Wayyo, wayyo Allahna, wayyo na mutu na lalace Innalilahi wa inna ilaihi raj'une wayyo wayyo zuciyata wayyo ku taimakeni zuciyata"...................... A duken da take a kusa da famfo take wannan kururuwar tana dafe da gaban kirjinta dake yi mata zogi tamkar zata mutu, dagowa ta yi tana doke hannun yayarta da ta miko da niyar riketa tana fadin" Walahi kika yi gigin tabani ke kuma sai na lallata maki fata, sai na jaki a wajen nan mun mutu ta yada zamu ba duniya lafia kowama ya huta" Ta sake dafe kanta tana kurma wani ihun kukan tana fadin " wayyo Allahna Wayyo duniya" "Dan ubanki ko maimaicin rasuwar iyayenki ne ya faru a yanzu kya yi wannan kukkan ina ce sai dai ki yi adu'a ko kuma ke din kin isa ki hanna abinda Allah ya kadarta maki? Meye a ciki? A kanki aka fara? Ko a kanki za'a kare ne? A me kika dauki kanki ne? Ki tashi mu shige ciki tun kafin jikinki ya fada maki dan kin fara isata na fada maki!!" Yayar tata ta fada da ihun da ya saka itama mikewa tana sake warce hannunta ta ja tunga wannan karron tana kukan mai karfi ta ce" To wannan jaraba da me ta yi kama, Aure uku? Dai dai dai sau uku aman Ko daya ban kwantashi ba bale a yi tunanin na samu d'an da zai min adu'a idan na mutu dan kawai ina karkashin ikon ki, ke kuma kina aikata laifinki? Du a tunaninsu uwata ce keh, dan Allah ki rakani na cewa Elhaj ke yayata ce iyayenmu suka mutu suka barni daga ni sai ke, ki zo mu je ya maida aurenmu da shi dan girman Allah na gaji da yawon zawarcin, wayo Allahna ni aure nake so, me yasa kika aikata kwartanci da mijinki aunty?" Dau ta dauke fuskarta da wani wawan mari sannan ta saka hannunta ta hankadata cikin gidan da mugun karfi tana dane zafin da maganar kanwar tata ke yi mata a zuciyarta idan tana furucin nan a gareta Tana turata tana tirjewa har sai da ta samu da kyar ta idasa sakata cikin gidan da kyau sannan ta mako kofar ta saka sakata ta juya da gudu ta warto wani ice ta yi kan kanwar tata tana fadin" Amshi ki kashe ni, na ce amshi ki kashe ni! Banza wawuya da baki san ciwon kanki ba, ni abin barkata ne da ya sakeki domin ba namijin kirki bane shi dan ubansa, sai me dan ya sau ki? Na ji ni abinda na aikata kennan shi shegu nawa ne da shi a waje? Ki kasheni na ce sai ki yi zamanki ke daya kwalin kwal a cikin duniya, sau nawa zan ce maki ki yi hakuri ki daina gagawa naki mijin na zuwa inda kike? Bari ki ji du katon da ya kama ki da laifin wani ba naki ba dama jiranki yake, ke kina manta *ALKALAMIN KADARAH NE?* ke kin isa ki daidaita taki kadarar ne?, Dan ubansa Elhaji mai shinkafar nice zai ce na haife ki? Ki zauna babu inda zaki je aurenki kuma ya mutu shi kuma walahi walahi zai ga aiki da cikawa, zan iya jure komai banda wannan, ni karuwancina a bayane yake, shi boyayen nasa zan bayanar, haka kuma yadda ya zagar min ke da sunnan karuwanci walahi sai na tona masa asiri!" Ta karashe tana jefawa kanwar tata icen da yake hannunta da burga dan ta san ba zara rotsa mata icen nan ba ai Ai kam bata ankara ba ta ga ta wawuri icen Ido ta zarro tana kallonta hakama Fauziya gannin ta dauki icen sai ta sake tsorata tana karra share hawayen fuskarta tana basu hakuri aman ina, a yau gaba daya agolancin ya motsa, sai sun yiwa kansu rauni ko zasu saurari wani A haukace ta nufi yayar tata tana fadin" Bas, lah ba'as, na gwamace na soka maki wannan icen uban kowama ya huta!, Shekararmu nawa a hausa? Dalilinki an lalata mana takardar shiga saudiya!, An min hanyar zuwa ni dan na yi sana'a kin bi kin toshe, a nan din sana'arki bayananiya ce, ina son zaman aure aman ya gagara, sai na yi aure a watsar a sakoni kamar ni na fi kowa abin fade a kuguna, kin ga gwara mu mutu kowama ya huta, *NAHIDT* gwara na soka maki na san na kashe ki na je na yi kasonki tunda a hausa kaso ake yi ba gile kai ba!" Ihu NAHIDT ta saka da gudu ta yi bayan Fauzy tana fadin" Fauziya kin ga duniya ko? Kanwata zata kasheni dan an saketa a aure? Yau na ga jaraba da kike cewa na bar kula Hajoji da me zan biya wuta, ruwa, da hayar gidan nan da muke ciki? Kin fini kyau da komai aman na haramta maki yi, ni zan yi na cida ke na shayar da ke na tufatar da ke, yaya kike so na yi ne? Bamu da dangi, iyayenmu sun je cen sun hadu sun yi aure sun zubo mu uwa tumakai sun je sun mace a wajen arfa yanzu kuma ni ce mamanki nice babanki, ni kadai na ragee maki shine zaki kashe ni? Lalle ke yar agula ce *SHUWWAR!*" Gajiya ta yi da zagayen ta yar da icen ta yi ciki da gudu tana gurnanin kukanta ,balema da ta yi arba da akwatunnan lefenta da komai da komai sai kawai ta zube a gabansu tana rusa wani kukan tana dora kanta a saman daya daga cikin akwatunnan ta ce" Haka salisu ya sakeni saboda yayata bata jin magana, Aka zo kan Mus'ab yana kuka ina kuka aka rabani da shi dan kawai yayata budurwar mijin mamansa ce, yanzun kuma Elhaj ya sake ni dan matarsa ta ce masa mamana karuwa ce? Yayata ce ma fa Elhaj ba mahaifiyata bace, wayyo *ALKALAMIN KADARATA MAI CIKE DA RUWAN TAWADA NE, ZANNA NI YAKE YI A GIGICE, TSARANI YAKE YI A HAUTSINE, RUBUTANI YAKE YI A KARKACE, GAMU A KASAR DA BAMU SAN AINAHIN ITACE TA IYAYENMU BA, GAMU A ZAUNE MUNA RAYUWA TAMKAR TUMAKI.......SHIN WANENE WANNAN WANDA TAKE CEWA ZAI ZAUNA DA NI BA RUWANSA DA WANDA YAKE RIKONA? SAI DAI IDAN DAN BARIKIN NE SHIMA, SAI DAI IDAN BASHI DA MAFADA A DUNIYA NE*....." Ta idasa maganar kasa kasa sosai ta yadda zaka gane daga kasan zuciyarta take jin ciwon abinda yake damunta, a nan tana kwoncen nan hawaye wani na korar wani ta sauke dara daran idannuwanta a saman kunshin da akai mata mai ruwan maroon wanda ya wani irin daukan kalar fatarta ya haskata tamkar kwai Da karfi ta budi bakinta tana ambatar sunnan yayarta wace ke tsaye a kofa sun yi cirko cirko ita da Fauziya A tare suka kalli Junna ta daga kafarta zata shiga Fauziya ta yi saurin rikota tana fadin" Kar ki je NAHIDT, kin fa san idan ranta ya bace komai yi take yi" Nahidt din ta share kwalar da bata so kowa ya gani tana fadin" Yaya kike so na yi Fauziya? Zuwa zan yi, ba zata iya ilatani ba, ranta ne a bace zata sauko in sha Allah, ko yanzun da ta kama sunnana na san ta fara saukowa ne kin fa santa sarai" Fauziyar dai na bayanta a hankali har suka idasa shiga dakin A yadda suka sameta sai da su dukansu suka kamu da tausayinta mai matukar yawan gaske A hankali yayar tata take dan matsawa tana fadin" Na'am?" Shiru ta yi mata bata amsata ba, hakan ya sa ta sake matsawa sosai muryarta a sanyaye matuka ta ce" *SHUWAR* gani na zo, ji na yi kamar kin kirayeni" Wace aka yi kira da SHUWAR din ce ta dan miko hannunta idannuwanta a rintse muryarta na rawa ta ce" NAHIDT, kunshin nan ki goge min shi kin ji? Na tsane shi. Bana son ganninsa a hannuna........" Da sauri ta zauna tana birkito kanwar tata jikinta ta ce" To yanzu kuwa, SHUWAR yanzu kuwa, Fauzy je ciki hado min abubuwan da zan mata anfani da su na wanke mata kunshin kin ji?" Da sauri Fauzyn ta yi ciki dan daukowar ita kuma SHUWAR din kanta a saman kirjinta muryarta cen ciki ta sake bude bakinta ta ce" Sunna da gaskiya da suka ce ba zan ce kadara ce ta saka ki haka ba, NAHIDT son rai ya shiga cikin lamarin, aman mazan kansu kin san sun zama yan iska ko? Me na yi zasu ringa sako ni bayan kafin su samu soyayata sai sun yi kamar zasu yi hauka?" Nahidt a sanyaye ta ce" SHUWAR dukankima shekarunki nawa? Just 22 fa, SHUWAR sai kina cewa mace tsufa take ke aure kike so, SHUWAR na san aure kike so aman kina da damar jan ko dan uban wanene a kasa yadda kike so, SHUWAR ki bari mai mutuncin da ya san mutunci dan mutuci mai daraja ya bayanar maki a lokacin da ya dace, ki daina gagawar nan, SHUWAR ke matar sarki ce ko gwamna, SHUWAR ki daina kukan haka a kan d'a namiji , ya jima bai sake ki ba wani zai kama ki ya so ki ai!" Kanta ta dago tana kallon kyakyawar fuskar yayar tata mai shekara talatin da daya a duniya , aman kula da kai ya saka freshhh take da ita, sai dai duda wannan kamaninta ba nutsatsen kamar mai Nutsuwa bane sakamakon kauce hanyar da ta dauka sana'a A hankali ta ce" Kina nufin na ci gaba da cin haram?, Na ci gaba da gannin kin shigo a talatainin dare kin shiga kin wanke najasa kin zo kin kwonta a kusa da ni? Kina nufin haka zamu ci gaba da rayuwa da wanda ya isa da wanda bai isa ba ya dubeni ya zagar min ke dan kin wulakantar da kanki? Wai Kinma san me Elhaj mai shinkafa ya ce da ke ne? Dalilin zagin da ya maki na rantse da Allah gobe sai na gigita rayuwarsa fiye da tunaninsa, haka kike so kina amso ni a police station kamar barauniya? ......" Dubanta ta maida kan Fauziya da ta gama zuba Dop a cikin ruwan dumin da ta tafasa ta ce" Fauziya, kin san da sai na halaka farin cikin Mai shinkafa?, mai shinkafa ya taka wuta bai sani ba, da ace hakurin da na bashi kar ya yanka min tikitin zawarci a karro na uku ya saurareni ne da na sasauta masa, aman walahi a yanzun ko sai kun yi belina, ina ji a jikina zan janyo maku magana ne" Hankali a tashe Fauziya ta ce" Kin ga ki rufa mana asiri, baki ji ba za'a yi taron nan na shugaban kasa? Kin san waye ya sauka a garin nan? Ki bari bayan taron nan sai mu je mu samu mai shinkafa mu koya masa hankali, aman a yanzu ki rufa mana asiri da bawan Allahn nan, cewa aka yi mahaukaci ne, kurmane, makaho ne a gaban wanda bashi da gaskiya, ki yi hakuri kar ki dago *ALKALAMIN KADARARSA TA BI TA SAMAN KANKI* sannan ta biyo ta kanmu SHUWAR!" SHUWAR ta lumshe idannuwanta masu shige da na mashayiya luuuuuuuuuuuuu tana saka kafafuwanta da hannayenta a cikin ruwan yayarta na anfani da lemun tsami ta fara darje mata kunshin ta ce" Baki sani bane, kin ga tun daga ranar da wannan basamuden ya damki kugun auntyna ya riketa dam ya jamu ya maka mu a gidan da aka kwaso mu ba ko sisi aka zubo mu kasar nan? Na tsani du wani halitar da zai amsa kiran mai anfani da kaki, bana jin tsoron mai rigar soja, bana jin shayin kai masa wargi, ko uban waye shi ni SHUWAR zan iya dubansa ido cikin ido na ce da shi Jaki , idan shi dan iska ne dan Allah ya yi gigin taba ni, ni kuma sai na karar da jikokinsa a wahala sai dai idan kasa ta lulube idannuwana kafin mu kai lokacin!" "Ikon Allah" Fauziya ta fada a hankali ta ci gaba itama da wanke mata hannun a kasan zuciyarta tana ayana 'Allah ka kashe rigimar nan tata da wuri ya Allah domin idan ranta ya bace ashar kam sai dai idan babu shi a duniya ne' Itama yayarta faman goge mata take yi duda ta san abu ne mai wahala kunshin nan ya fita tasss duba da irin yadda suka bata lokaci da kayan aiki dan yinsa , su biyu ne sukai mata shi hadin kunshin da ake yiwa larabawa ne wanda suka koyo suka iya abinsu tun a cen, shine suke yiwa kansu bale wannan rana baba ta kanwar tasu sai sukai mata na gani na fada, gashi ta ce a wanke Cen kamar kamun hauka ta sake barkewa da kukan da sai da NAHIDT ta zabura tana kallonta 💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Lebenta ta cije tana ayana' Sai na wulakanta farin cikinka mai shinkafa, Kukan nan da ka sakata sai na saka ka shi da idannuwanka!' ta idasa ayannawar tana kallon SHUWWAR dake kukanta kashirban Da kyar suka iya rarrage duhun kunshin, sai dai hakan da sukai masa sai ya kasance kunshin ya fi da kyau, domin a yanzu ne kunshin ya sake daukan kalar fatarta ya wani irin haskawa A haka dai suka lalabata ta shige dakinta ta nufi bayi dan yin wanka sannan suka koma falo sunna maida numfashi hadi da tatare kayayyakin da suka yi anfani da su Sunna jiyo motsinta, har ta daina daga bisani kuma sai suka jiyo muryarta cen wajen minti talatin bayan shigarta ta saka karatu da karfinta wanda ya saka yayarta sauke ajiyar zuciya tana mikewa da wayarta ta nufi dakinta ta rufo itama ta nemi salayarta dan ta gabatar da sallar isha'i domin bata yi ba sakamakon rikicin da suka kwasa da kanwar tata Fauziya kadai aka bari a falon wace ta jima zaune tana sauraron zazakar muryar Shuwwar dake fitowa da kukan dake cikin zuciyarta har ta yi kasa kasa kafin take yin diffff alamun barci ya dauketa hakan ya saka ta sauke ajiyar zuciya ta mike ta je ta rurufo kofofin gidan ta dawo falon saman kujera ta kwonta dan ta san yau dai ba damar zuwa harkoki domin idan suka yarda suka fita yau zasu siyawa kansu balaki ne a wajen ita kanwar tasu _______________________________ Wayar da ya sake bugawa a karro na uku ya dan saurara dan yana saka ran ko yaya ne yanzun zai daga wayar domin yanzu karfe tara na safe kennan duda ya san waye shi , me ya je yi, wanda ya tabata a irin wannan lokacin da wahala matuka ya kula harkar waya Har ya fida rai da samun amsarsa sai ya ji an daga wayar sannan shiru ya biyo baya sai alamun shasheka dake dan tashi a cikin wayar wada ke nuni da alamun yana gudu ne ko kuma yana dakin Gyms ne A nutse ya yi salama da nasa kalar ikon shima sannan ya saurara Sai da ya yi yar gyaran murya kafin ya amsa salamar da murya mai shige da ta zaki, domin amon muryar ba laushi ba tausasawa a hade kuma take kamar yadda mai ita fuskarsa ke hade A nutse ya ce" Why zaka salami yarinyar nan ne? Me hakan yake nufi ne Lieutenant Ganaral?!" Chirp OF Army ya fada a kausashe yana kallon fuskar mahaifiyar Lieutenant Ganaral din dake zaune a fallonsa Sannin cewa ba zai ce komai ba ya sake fadin" Da kai nake fa?" Dan gyaran murya ya yi yana fadin" Siga ta cika min a tea" "Kennan dai da gaske ne dan ta kara maka siga daya a cikin tea dinka dan ta karra maka dandanon tea din ka salameta? Aure? Auren ne ka saki a haka?" Ya fada da dan karfi karfin da ya saka Kakarfan namijin nan rintse idonsa a hankali ya bude yana fadin" U see zan fara aiki ne, na karaso wajen Soldats" Dan Jim wanda yake cikin wayar ya yi kafin ya masa salama dan ya san koda ya ci gaba da maganar a yanzu ba wani gane komai zai yi ba Yana kashe wayar ya dubi mahaifiyar Lieutenant Ganaral din yana sauke ajiyar zuciya ya ce" Come on, calm down Madame, fushin ya isa hakanan mana, kema ai ta yi laifi yarinyar mana" Da mamaki ta ce" Ta yi laifi? Ta yi laifi fa ka ce ELHAJ ? Wani laifi ne da ya cencenci saki dan an zarta siga a cikin tea? Anya kana son yaronka ya ci gaba da zama da mace a duniya kuwa? Ni yanzun ya fara bani tsoro, gaba daya Muhyideen ya fara bani tsoro, kuma zan fada maka walahi walahi zan je dakinsa yanzu yanzu da kaina wancen dakin da yake sauka lokaci zuwa lokaci na yi bincike na gani, Anya yaron nan ba yana da matsala ta mu'amalarsa tsakaninsa da mace ko namiji ba?" Da sauri ya kafe fuskarta da kallo ransa na sake bacewa hakama dubansa na sake kausasa a kanta A dagule ya ce" Kina da hankali kuwa? Subahannalah, dan ranki ya bace sai ki fara kawo wani tunani irin na mararsa ilimi kina zubawa a nan bayan a sanina kina da ilimi?, Dan kawai ya saki mace sai ki yi tunanin nan a kansa?" Wannan karron muryarta sai ta yi kasa a kan ta mijin nata tana komawa saman kujera tana kuma sada kanta hakan kuma lokaci daya ta fashe da kuka tana yarfe hannunta ta ce" Watan auren nan uku da sati uku, kafinta ya saki wace ta yi sati hudu, kafinta nawa ya saka a jejere a jejere, shi ba mahaukaci ba, yana sakin matan ba da wani kwakwaran dalili ba, dan Allah dan annabi ba dole na fara tsorata ba? To ko bashi da lafia ne?" Ta karasa fada tana dagowa tana sake kallon mijin nata Shima sasauci ya fara yiwa hadewar da ya yiwa fuskarsa , muryarsa a sanyayen shima ya ce" Duka wannan bai kai wajen ambatar masa haka ba, Allah ya jikan aminina Marigayi da yana raye ya ji irin haka da ya nisa sosai a ransa, kin ga siga da ya fada ta karra masa a tea na tabata ba asalin shine damuwar da ta saka ya saketa ba, na san yanna da saurin hawa a kan kankannin laifi, na kuma san ya iya zartar da hukunci cikin sauri, aman bana tunanin zai aiwatar da aikin ganganci da sunnar ma'aiki irin haka ba, matsalarsa ba zaka iya gane inda ya dosa ba, ba fada yake yi ba, ba zai fito kansa tsaye ya yi bayani ba, idan kika ga ya yi dogon sharhi sai dai a kan mai laifi ne, aman ki yi hakuri ni zan fuskance shi in sha Allah, zan bi sahunsa in sha Allah, zan gane menene damuwarsa ne? Idan dai tunaninki na sako maki kila wa kala a kan lafiyarsa da mu'amalarsa ki sha kuruminki, lafiyarsa kalau haka kuma mata sunne ababen hutunsa ba namiji ba, kawai na fi karkata akalar matsalar a kan ko dai mace na fice masa a rai da zarar ya yi dan zama da ita, ko kuma sunna nuna masa halayan da ba zai iya jurewa ba kama daga Sata, karya, cin amana" Ita dai bata sake furta wata kalmar ba har dayar matarsa ta shigo ita kuma ta mike ta fice a dakin gaba daya Tana fitowa balbalin tankamemen gidan daya daga cikin y'ayan Elhajin mai sunna Zakiya ta duka har kasa tana gaisheta kanta a kasss sosai Ta yi mamaki ainun da wannan Sabon salo na Zakiya daga bakin lokacin da Muhyideen ya zo gidan a matsayin d'anta, kai bama ita ba , ta ga cenji a wajen mutane da yawa na gidan harta da maman mai gidan nata Shigewa falonta da macen police din dake biye da ita ta bude mata ta yi ta karasa saman kujera tana zama hadi da kure waje daya da ido a bayane ta furta" Sata, Karya, Kula wani namijin? A karkashin auren MUHYIDEEN ? sai nake jin sam maganar bata samu wajen zama a zuciyata ba Elhaji" Karasowar masu aikinta ya sakata sauke wata ajiyar zuciyar tana fuskantarsu suka shiga bayanin abubuwan da za'a girka a gidan A dakin CHIRP OF ARMY Tun da matarsa ta fara magana yake sauraronta har ta dire aya sannan ya dago daga danna wayarsa da yake yana turawa Muhyideen sako ya sauke dubansa a kanta Wannan dai itace matarsa ta farko wace sukai auren saurayi da budurwa da ita, aman cikin ikon Allah halaya na mata na shirme wani lokacin komai tsufansu kan sakota a gaba, ita dai yanzun shekarunta na haihuwa Sittin da shida a duniya, aman takan aikata aiki irin na mai shan giya, watau wanu abin idan ta yi kamar tana cikin halin maye ne Dan murmushi ya yi yana fadin" Kina nufin yar uwata kar ta zo da damuwarta wajena dan baki fita a aiki ba karfe hudu na yama bai yi ba bale ta ce aikinta ya shiga?" Ajiyar Zuciya ta sauke tana fadin" Elhaji, idan an yi magana motsi kadan sai ka ringa gagawar nuna yar uwarka, ai a nan magana ce ake ta kishiya ba yar uwarka ba, idan damuwar ce da ita ta bari idan ta shigo sai ta fada maka ko? Damuwarta kulun ta wuce a kan d'anta? Na tabata a kan d'anta ne da ba naka ba ko? Elhaji yanzun yaronta ke hawa Jet din dake dauke da sunnanka, Jet din da malakarka ne a matsayinka na CHIRP Of army, shi Lieutenant Ganaral yake anfani da shi, ina tsoron gaba gaba ka yi irin na mai jan kunne ka rubuta shi a cikin wanda zai ci gadonka!" Wayar ya sake kallo ya juyo ya sake kallonta da matsanancin mamakin furucinta, yana kausasar da fuskarsa ya ce" Ashe baki da wayo? Ashe ke din baki da tunani? Ya yi me da gadona?, Hum koda yake rashin sani ai ya fi dare duhu inji malan bahaushe, na maki uzuri har ki san wanene shi kafin ki yi maganar arzikin da na malaka a kansa, abu daya dai zan fada maki shine ki yi hakuri kin ji? Babu yadda zaki iya hanna shigowar damuwar da ta dangaci Son a gidan nan, domin kin ga mahaifinsa aminina ne tun muna yara har ya koma ga ubangijinsa, mamansa kuwa bayan hakkinta na matar aurena haka kuma yar uwata ce , sai dai na ce Allah ya baki hakuri" Daga haka ya mike ya shige ciki yana rufowa dan bai ga anfanin zaman ba , domin a kan maganar nan ta ga damar da furfurarsa da yabarsa a fuska ta saka masa ciwon kai mai tsanani ___________________________________ Tsit kake ji wajen ya dauka du irin yawansu da girmansu An yi masu layi ne, ko nace sun yi layi ne hawa hawa hawa hawa tun daga kan kwanar babar hanyar garin har karshen kwanar, kama daga kan soja, gendarma, costan, Police, garde da sauransu......babu kalar hular da babu haka kuma kowane kalar hula tafe suke da ogansu wanda shi kuma yake karkashin LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN Cire abin kunnensa ya yi gaba daya yana sokewa a cikin aljihunsa A yau kakin dake jikinsa da soja ne, bakake sidik da hularsa a kafe a kansa Daga inda yake tsaye yana sako kafarsa gaba daya mutanen nan suka sara masa sannan suka ja suka tsaya basu sauke hannayensu ba Bai basu damar sauke hannayen nasu ba har sai da ya shigo tsakiyar filin nan da tafiyarsa ta gagawa irin ta kakarfan namiji sannan ya ja da budadiyar muryarsa ba amsa amon murya ba komai ya bude 💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰🥰 Da kakarfar Muryar nan tasa bai basu daman sauke hannayensu ba ya ce" HOW ARE YOU FELLINGS TODAY?! (Yaya kuke ji yau?)" Gaba daya suka dauki amsa da fadin" Fine Sire " Kafafuwansa ya wara da karfi ya doka ta dama a kasa hadi da mikar da hannunsa ya doki dayan da shi da wani gigitacen karfin kuwa ya furta" Me kuka ce?" Ai yanzun da suka amsa gaba daya anguwar sai da ta dauka tamkar sun yi anfani da amsa kuwa wajen maimaita masa lafia suke, hakan ya saka shi firfito da idannuwansa da suke da girma da wani ihun ya ce" Kuna lafiar kuke amsa min magana tamkar Mata?, Na ce Maza ne A gabana ko Mata ?" Wannan karron sai da suka doka kafafuwansu daidaiya a kasa kafin suke sake daukan magana da karfin gaske wajen fadin" Maza ne Sire, We Are Fine!" Bakin gilas dinsa ya Maida ya sake wara tsayuwarsa a yadda yake wanda kana gani ka san takadarin mutun ne marar tsoro, saima kalar askin dake saman kansa ire iren askin da sojoji ke dorawa saman kansu muryarsa a hadenta ya ce""It's your tung that will kill u , had it been that u are sick i could be linient to u, but since you are all well, Will neet at the battle field! ( ya yi daidai, Bakinku ne zai yanka wuyanku! Domin da ace baku da lafia ne zan sasauta maku, Tunda lafiyarku kalau zamu fuskanci junna a filin aiki!) " Juyawa ya yi a take ya shiga taku mai hade da gudu gudu yana kai kawo ya ce" KUN san da zuwan shugaban kasa a gobe dan taron da za'a gabatar a kasar nan, kuma kun san kasar da muka sauka ko ta su waye?, Kun san ko su waye yan kasar a cikin kasata, sun yi fice a faranta min ta hanyar aikata abincina abin nishadina abinda idan ba shi raina ke jagule domin ina son mai aikata shi ko dan na damki wuyansa na jagalgala rayuwarsaa na koya masa ladabi da biyaya na ware masa aya a cikin tsakuwa na gwada masa waye BABANSA!, INA SO daga yanzu Lungu lungu, sako sako na garin nan zaku bi ku kwamushe min tsagera, idan na ce tsagera ina nufin kama daga yan shaye shaye, masu tafia wando a sasabce, masu nikaf din karya, Ku gane da yan bariki idan sun yarda sun fito dan nuna su sune, da budurwar da zata maku tsagalta a cikin aikinku, ku kama min su ku rufe min har sai Mai kasarsu ya bar garinsu kafin ku fitar min da su, bana son na sake maimaici ko na kama wani mai hular da zan koyawa aikinsa a nan, am i clair?" Da karfin ihu wajen ya amsa da "Yes Sire" Dakatawa ya yi ya juyo wajen manyan sojojin da suke biye da shi kowa da takardar Budget dinsa ya ringa amsa yana saka hannu har aka zo kan Lieutenant Kamara Guje bayan ya sara masa ya ce" Sir kana nufin ko dan waye, ko yar waye?" Gilas din idannuwansa ya cire ya sauke jajayen idannuwansa a fuskar Kamara kafin ya kawo hannun ya daka a gefen hannun Kamara wanda har tsakiyar ransa ya ji dukan sai dai ba damar ya nuna domin wannan din ai dama ya samu kafin ya sasauta muryarsa ya ce" Kai bagwari ne ko? KAMARA ina nufin ko jinsin kare ya maku gardama ku rike shi bale mutun da ya san waye kai? Da na bada cigiyar kowa ya rike dansa a gida wanda ya bari ya fito nama ne mu kuma kuraye ne zamu ci!, Ka fito a shirye da niyar yin aikinka kuwa?" Da karfi ya sake sara masa yana amsa shi da Yes sir, hakan ya saka shi gyada kansa yana dan dukan gefen kafadarsa again ya furta" Repos ! " Sai kuma ya daga kansa bangaren mutanen dake bayan Manyansu, gaba dayansu har zuwa yanzun hannayensu a kafe yake wajen goshinsu haka kuma dubansu a gabansu yake, a shirye suke shiri mai sunnan shiri Da hannunsa ya matsa gaba kadan ta yadda kowa zai iya ganninsa da kyau ya ja ya tsaya tare da doka kafarsa daya a kasa lokaci daya kuma ya daga hannunsa gaban goshinsa kadan ya sara masu da karfi yana mai fara wak'ar sojoji wace kowani soja du girmansa, du takamarsa zaka ga yana da wakokinsu a kansa kuma yana iya yin wakar a kowani yannayi Ai kam muryoyi maza sai zuka bude , tun karfinsu sunna amshi sunna karra jin kwonjinsu na budewa ya sake budar bakinsa da karfi ya furta" Repos!" ya sauke hannun nasa ya juya ya bar wajen ba tare da ya kuma yiwa wani magana ko wani alamu ba ya karasa wajen tafkeken apash din da aka ajiye masa ya hau yana murda ky din ya warce shi da gudu ya nausa cikin garin dan yin patrui, watau kama tsagerun shima da kansa Ajiyar zuciya suka sauke a tatare sunna karasawa gaban yarensu dan su karra daidaita yannayin aikinsu domin tafiyar nan dai da LIEUTENANT GANARAL aka yita ba da wani wanda zasu yi sakensu son ransu ba, dan haka idan sunna son zaman lafia kawai su aiwatar da aikinsu yadda ya kamata ___________________________________ SHUWAR ki saurara abinda nake fada maki, a gidan redio, A gidan TV a komai da kika sani na sada labarai sun fada sun sake fada cewar LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN ne ya sauka a garin nan, ke me yasa bakya son zaman lafia ne? Ki dawo ki zauna ya fada ya sake fada kar wanda ya fita, idan kika fita wani abun ya ritsa da ke yaya kike so na yi ne?" Gilas din dake saman fuskarta ta sasautawa gani ta kaleta kasa kasa kafin ta ce" Aunty, tsakaninki da Allah abinda ya sa kike min kugin kiran nan tun daga cen cikin falo kina gudu har na tsaya na zatama wani mugun abu ne ya faru? , Kin ga da mai a motar nan kuwa?" Bata bata amsar da mai a mota ba sai kokarin karra nusar da ita kar ta fita da ta kwatanta yi aman ina, kai tsaye SHUWAR ta saka hannunta ta janyo kofar ta rufo tana daga birkin da ta dane da kafarta wanda ya dan dakatar da motar ta ja motar a hankali a hankali kafin ta idasa janta ta wuce gaba dayanta Tuki take tana mamakin garin gannin du irin tarin al'uma irin na garin nan yau sai daidaiku ke yawo a cikin gari Ita dai take motarta ta yi da gagawa ta yi kwana ta idasa gidan Elhaj Mai shinkafa A kafarta ta sauka ta idasa shiga bayan sun gaisa da mai gadin du a tunaninsa wajen y'ar Elhajin ta zo hakan ya sa ya barta ta shige hankali kwonce A kanta ta gama hardace yaya gidan nan yake tunda a kulun idan sunna tare shine yake yi mata bayanin yadda gidansa yake da bangarensa da na matayensa Kai tsaye ta durfafa cikin falon da idan bata haukace ba kamar yadda yake ce mata bangaren dama shine nasa na hagu kuwa na matansa wannan shine bangaren daman Kofar falon da take hangen makekiyar TV ta madubin shigar ta saka hannunta ta tura ba tare da ta yi salama ba ta shiga tana kale kalen falon har idannuwanta suka sauka a kansa shi da matarsa sunna zaune wace itama ba zata wuce da shekarunta ba domin haihuwarta daya a gidan har ya ga ta tsufa yake son sako SHUWAR din Da yar gagawar maganarsa ya ce" Ke ke, SHSSSSSSHUWAR me kike nema a nan kuma?" Sama da kasa ta sake binsa da kallo kama daga yannayin jikinsa har zuwa tumbinsa masha Allah Gaban goshinta ta dafe tana fadin" Kai Allah, kai jama'a kai yanzu in banda hauka irin naka ko nice karuwar ai ka yi hakuri da ni ta yiwu ka samu iri a gidanka, koda yake na ga wannanma ba laifi dake zaunen, Watau ELHAJ kai sana'arka ce haka idan na kula?" Fuskarsa ya hade sosai yana kallon matarsa ya ce" Ke Umi tashi tashi maza maza ki tafi bangarenki, kuma idan na ji maganar nan a bakin daya daga cikinku walahi sai na sake ki na rantse maki" Da sauri Umin ta mike tana sake kallon SHUWAR tun daga sama har kasa ta wuce ta gefenta ta tafi Mikewa ya yi yana fadin" Har gidana zaki shigo ki nunan akuyanci? Ashe baki da wayo? To na rantse maki na fiki iya iskanci idan tunaninki ke yar iska ce, zan yagalgala ki nai maki dala dala, abinda kika hannani kamawa zan kama yanzu na fatataka shi har sai ranki ya bace, kuma ko ina aka je kece marar gaskiya domin ke kika tardo ni har cikin gidana" Rigar dake saman rigarta ta kama ta cire ta yar a nan kasa Lulubin dake saman kanta na farin mayafi ta ja ta cire ta yar a kasa hakan ya sa lalausan baki sidik din gashin kanta bayana a kunce ba ko gyale a jiki Gashin ta shiga barbazawa ta kama rigar tata daga baya da sauri ta yaga tana zarro idannuwanta ta ce" Fine, abinda na so yi kennan sai gashi ka taimaka min, ka ga da zan ratso ta nan yaya hudu na hadu da su yan mata a zaune sunna hira, haka kuma na hadu da wasu mazan, babu abinda zai fitar da kai a maganar da zan fada cewar ka zo zakai min fyade ne, Elhaj kana tunanin ko y'ayanka zasu yarda da kai ne bale matanka? Bismillah ,, ga babar shedar da zata nuna cewar na juya dan na gudu ka yagan rigata, na rantse da Allah kaine zaka kwana ciki, ashe baka san kaidin mace ba? Barama ka gani!" Da sauri ta bude muryarta tana ihun"kai Wayo jama'a ku taimakeni zai ketan hadi, Wayo a taimakeni Elhaji zai fada min, haba Aban husna ka rufan asiri ka barni da mutuncina kar ka manta kaima ka haifa fa, kana da yan matan gasunnan birjik idan akai masu haka yaya zaka ji?" Ido ya zarro hadi da yin baya yana zarro idannuwansa hadi da dora hannayensa saman bakinsa har yana taune harshe wajen fadin" Ke ashe baki da hankali?, kin ga dan girman Allah ki rufa min asiri, ni ba abinda zan maki, ki wuce ki bar min gidana kar ki tonan asiri a cikin anguwa!" SHUWAR ta ce" na rufa maka asiri? Ni da ka yankan tikitin zawarci rana tsaka dan an zo an fada maka zance ka so rufan asirin ne? Ka fitar da ni kawai, bilahilazi sai ka bani million goma ko zan bar gidan nan cikin salama idan ba haka ba kuwa ga message dinka na jiya na barazanar da ka min bayan daurin aurenmu cewar maza maza a matse kake idan ba Haka ba kana iya yanka min tikitin zawarci, duda na zo din ka yankan ko? To du na goge rarashin da na maka har magariba ta sanyo kai kafin mu hadu da kai a yanzu Elhaji a shirye nake ko ni ko kai domin idan baka bani kudin nan ba zan maka ka kotu da shedar fada min da y'ayanka da matanka zasu bada da ta wayata inaga dole a leka gidan maza a amshi tarbiya!, ka bani ko na tona maka asiri duniya ta jimu!" Yadda ka san mai kamun aljannu, yadda ka san mahaukaciya tartibiyarta haka SHUWAR ta zamewa ELHAJ mai shinkafa, tabas idan ya taba yin dana sanin rayuwar bariki to a yau ne, da ta san dalilin da ya sa ya saketa dan ya gane yayarta itace macen da yake mugun son aura ko ta yayane dan su yi zaman aure da junna domin tun ranar da ya ganta a shagonsa ya haukace sai bai kuma ganninta ba, bai kuma san ita ko wacece ba da cewar tana rayuwar bariki ba sai a jiya wanda Hakan ya daga masa hankali ya rikita shi harma ya kaishi ga aikata aiki irin na shirme ya makawa SHUWAR din saki uku wanda dalilin sakin nan sai da ya yi kuka domin ya tashi a ba wan ba kannin duda burinsa daga baya ya samu yayar su yi aure domin ai ba abinda ya shiga tsakaninsu da SHUWWAR din , sai ga kuma wannan wawan dirowar daga sama A haukace ya ce" Yaya kike tunanin zan ajiye million goma a dakina bayan ga banki ga komai gari cike da barayi?" Da karfi ta ce" Kar ka raina min hankali, ka manta ka fada min akoy asirin da akai maka na harkar kasuwancinka da aka haneka saurin kai ajiyar kudi banki? Cewar ka'ida ne kudi baka kaisu banki sai ka tara na kwana biyu ko ba kai ka fada min ba? Kudin kasuwarka na jiya yana dakin nan, bari ka ji Elhaji bilahilazi ka fitar min da kudin nan kai Wayo zai tuben rigata......" Ta fada tana daga rigar tata gaba daya ta cire a jikinta wanda hakan ya yi daidai da buga bangarensa inda suka kai dubansu a tare a haukace sannan suka kalli junnansu Zata kuma kurma wani ihun ya kai gwuiwoyinsa kasa yana hade hannayensa duka biyu jikinsa har yana rawa ya ce" Ki yiwa girman Allah zan dauko zan dauko shuwar kar ki tonan asiri a anguwar nan sunna gannin mutuncina sosai...." Yana fada yana mikewa da yin ciki da gudu gudu haka tuwon duwawu da tumbinsa ke rawa babar babar har ya shige ciki Da sauri ta wawuri rigarta tana sakawa tana sake waiwayen kofar da ake bugawa daidai ya fito da wata bakkar jaka ta saka hannunta ta warta ta juya da sauri bata ko tsaya ta sake bi ta kansa ba tana fadin" Ban gama da kai ba, yadda ka ciran wahala sai na wahalar da kai !" Kofar ta bude pagam sukai ido hudu da baban dansa da ya zo gaishe shi yake jin yar hatsaniya aman kuma ba zai iya shiga ciki mahaifinsa bai bashi damar hakan ba Da ido suka raka junna ita da shi kafin ta cire kanta da sauri ta wuce ta nufi get, inda shi kuma ya raka bayanta da kallon mamakin wacece ita a dakin mahaifinsa da irin shigar nan ta riga da wando pakistan damamu kanta ba dan kwali, ga wani wawan kanshi da take bari du idan ta gita? Kansa ya saka dakin da salama a bakinsa yana kallon mahaifinsa da ya amsa yana juyawa ya nufo tsakiyar falon yana fadin" Zauna zauna Abdul Mutalab ina zuwa" Maimakun ya zauna din sai ya samu kansa da karasawa wajen da dan kwalinta ke yade ya duka ya dauko yana kallo A hankali ya kai dan kwalin wajen hancinsa yana lumshe idannuwansa ya shinshina , dadadan kanshin da dan kwalin ke fitarwa wanda ta manta tsabar kidima ta tafi ta bari a nan Dago kan da zai yi ya ga mahaifinsa ya fito sai zarro ido yake da waya a hannunsa ya sauke dubansa a kansa hakan ya sa da sauri ya jimke dan kwalin Yana sake gaisar da mahaifin nasa Har yana inda inda ya ce" Abdul Mutalab ka ga yarinyar nan da ta fita, ita nake so ka kai kararta domin sata ne ta min, sunnanta SHUWAR, zan fada maka har anguwarsu da komai da komai nata, kudinane a jakar nan million goma sha uku, Abdoul Mutalab ta tafi da su kai dai sheda ne ka ga fitarta da jakata" Samun kansa ya yi da kure fuskar mahaifin nasa da kallo, SHUWAR?, Sunnan nan kamar shine sunnan da yaron shagon Aban nasa ke fada masa sunnan budurwar da aka daurawa mahaifinsa aure da ita jiya ne? Ama idan haka ne ai ya shiga uku ya lalace...... hasbunnalahu wani'imal wakim ina zai saka kansa ne? Dan kwalin nata ya sake jimkewa yana amsar wayar da mahaifinsa ya bashi mai dauke da numberta yana sake jadada masa cewar ya fa maida hankali tunda likita ne shi yana iya fita idan wani bashi da damar fita ya yi maza ya je ya shigar da karar nan tun yau tun yanzu! Shi dai samun kansa ya yi da fitowa ya fice a gidan ya shiga motarsa ya zauna yana dora kansa a jikin sitiyarin motar a hankali ya furta " SHUWAR, Allah ya sa ba ke aka daurawa abana ba dan Allah, ke ko barauniya ce ke ba komai zan ajiyeki a gidana na kilaceki ta yadda ba zaki fita bama bale har ki yi satar kin ji?, SHUWAR ke wace yare ne ce?"akinsa da karfi ya ce" cije a kasan zuciyarta tana aya💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 A daidai lokacin da Abdul Mutalab ke begen SHUWAR da tunanin maimakun ya kai kararta saboda million goma sha ukun mahaifinsa gwara ya nufi kampanin sadarwa a bi layinta a sanar masa ina take wacece ita hankalinsa tashe ya dauki hanyar da ta dauka ba tare da ya san asalin nan din ta nufa ba ita kuma a daidai lokacin Jar danja ce ta tsayar da ita a cikin motar hakan ya sa ta dauki lokaci mai ban mamaki bata saki ba Gannin kamar Danjar ta ki ta saki sai ta saki karinta ta shiga neman ribom a cikin motar ko zata ci sa'a ta samu dan ta daure kanta da shi, a irin lokacin ta taki rashin sa'a domin wayarta dake cikin motar ce ta dauki kuka tana dubawa ta ga bakuwar number, har zata share sai kawai ta daga tana ajiyewa a gefenta tana ci gaba da neme nementa hankali kwonce duda irin yadda yanzu take gannin garin shallllll sai daidaikun mutanen dake tafiyarsu a gefe da gefen kwalta aman a tsakiyar titi duma wanda ya san ciwon kansa ya nemi waje ya ajiye brakarsa dan samun kwonciyar hankalinsa "SHUWWAR a ina kike ne?" Ta ji muryar namiji na tambayarta da kama sunnanta kai tsaye hakan ya sa ta sake duba wayar dan gannin number daidai da ana kwonkwasa mata gilas din motarta Dagowar da zata yi ta ci karro da abinda ake fadin kana samun faduwar gaba dake hadasa maka cikinka ya juya daga inda yake ya dawo kasa , a da bata san ana juyawar ciki ba sai yau, Hannun mutumen ta fi kurawa ido wanda hannun ke jujuye irin a mumurden nan irin hannayen da ake nunowa a film din yan indiya wanda yawancin lokaci mukan yi daria mu ce ku ji wata karya wai hannu ne haka, Kafin take sauke dubanta a kan fuskarsa da bakin gilas din dake saman fuskar sannan ta waigo da sauri wajen da aka sake buga mata da gagawa da dan karfi tana sauke numfashi da gagawa tamkar mai cutar athsma, domin har ga Allah sai ta ajiye hakan a matsayin ita kadai ta ga halitar nan Da sauri ta nemi fitowa dan ta kula hakan yan jagaliyar sojojin ke so ta yi a lokacin da ta sake gannin sojoji ne zagaye da ita tamkar yar ta'ada Lokaci daya magangannun Fauziya suka ringa dawo mata a kwakwaluwarta na irin tsaron da aka saka a kasar da hanni da akai kan fita kwata kwata Tana budewa tambayar da aka fara yi mata ta sakata shiga inda inda gaba daya ta rasa me zata bada amsa Babur din ya caka ya ajiye ya sauka yana matsar da sojan xake yi mata tambayoyin dan ya kula kamar ana sako taushi a lamarin, gefe ya maida shi da hannunsa ya karaso daf da ita sosai hakan ya sa ta rintse ido tana dahe rai tana son gane sunna ganninsa suma ?, Kai jama'a yau ta ga halita a gabanta Tun daga kasa har sama ya kare mata kallo a yan sekwani kama daga shigarta, da gashin kanta dake barbaje kafin ya budi bakinsa a hade ya ce" Kin yi shaye shaye ne?" Da sauri ta girgiza kanta tana fadin" Aa walahi " "Ur name?" Ya fada a kausashe SHUWAR ta ce" SHUWWAR , SHUWWAR ne sunnana Yalabai" Gilas din idannuwansa ya cire yana fadin" Bamu takardar shedar yar kasa ce ke" Da sauri ta juya daga wajen nan da take ta saka kanta cikin motar hakkan ya sa ta bado bayanta gabansa ta yadda duwawunta ya gogi kafarsa ta hagu da ta fi kusa da ita a lokacin da bai aune ba Kansa ya sada dan ganin meye ya taba masa kafa a wajen da hakan ya faru ya dago da sauri daidai ta sake fitowa daga motar da jakarta ta ciro katinta ta miko masa hannayenta har dan rawa suke dan so take ta zauna ta fahimci wannan bawan Allahn mutun ne ko ba mutun ba? Takardar ya amsa ya dan matsa yana dubawa ya dago yana tsatsareta da kakausan kallo ya ce" A nan an rubuta *IBTISAM*, kin ce sunnanki *SHUWWAR*, " Hannayenta ta shiga hadawa tana son yin magana a kausashe ya ce" Saurara, ki tabatar abinda zaki fada gaskiyarki kennan domin tsagera na fito kamawa kuma na fara haduwa da ke, kin ga gaba dayanki kama kikai min da wada ta sha giya, sannan kikai min kama da barauniya, da kuma wace bata jin magana, so ki dan saukaka min kama ki mana? Idan kika wahalar da ni zan wahalar da ke ne" SHUWWAR ta matse fuska sosai tana kikifta ido, a kasan zuciyarta a yau harta da bakon ashar ta hada ta laulayawa wannan gabjejen abin dake gabanta a tsaye, da ya san kudurinta a kan sojoji da bai tsayar da ita ba, wai yar shaye shaye, barauniya, marar jin magana, aka kai ikon kasar nan sata? Aka kaisu yin mankas? Bale wannan aba wai ita magana ai basu san inda aka rawaito jinta ba, shine shi zai tsaya mata a ka ya yi maganar nan? Sai dai ta san a yanzu a nan da take tsakiyar kartin nan idan ta yi wasa sunnanta nama, babu abinda zai raba shi da ita kuma sai Allah Iya gaskiyar lamari a kan maganar sunnanta ta budi baki tana sheda masa ta ce" Walahi sunnan IBTISAM shine asalin sunnan da iyayena suka saka min a garin Riyad, na cenza sunnan nan ne sakamakon sakina da mijina na biyu ya yi a lokacin da na tare a gidana yana sona ina sonsa aka raba auren, Yalabai ba zan manta ranar da Salisu ya mikon takardar nan fara ba mai bakin rubutuuuuuuu......" Sai kawai ta fashe da kuka tana fadin" Yalabai yana kiran IBTINA, ki yafe min, ina maimaita haba habiby kar ka sakeni ka tonan asiri yar bindin uwar babarsa ta saka ya yankan tikitin wahala nake yawo a titi ........Shin Yalabai tsakani da Allah wannan abin adalci ne??????" A daidai likacin da MUHYIDEEN ke sake kallon wannan yarinyar sannan yana sake yarda da maganar da akai masa cewar garin nan gari ne na tsagera, yana jin sha'awar yarda da zama a garin na shiga zuciyarsa wata motar ta sake kawo kanta wajen wada ba shi ba da ya mutu da mamaki da rashin kunyar wannan mai shige da yan wiwi din ba, harta sauran sojojin da suka saki baki da hanci sunna mamakin wannan yarinya da ta budi baki take magana kanta sake hankalinta kwonce tana yiwa ogansu hira tana bashi labarin abinda ya faru da ita kamar bata san waye MUHYIDEEN ba? Suka juya sunna gannin fitowar Abdul Mutalab dake nuna takardar wuyansa yana gaishe su da girmamawa har ya samu kansa a inda take din da gaskata abinda aka fada masa na wajen da take ya ja da sauri gannin wanda ke tsaye a gaban SHUWWAR din Wani dunkulelen yawu ya hadiye yana hado jarumta irin tasa ta d'a namiji yana hanna kafafuwansa yin rawa a gaban SIR LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN ya ja daga dan nesa jikinsa bai boye rawar da kafafuwansa ke yi ba ya ce" Allah ya kara maka lafia Sir wannan din matata ce, fushi ta yi na biyota dan na bata hakuri , dan Allah a yi hakuri a bani ita mu tafi gida ita batama san da dokar da aka dora na kar a yi yawo a cikin gari yau da gobe har sai an gama taron nan ba" SHUWAR da zuciyarta ke dukan casa'in ta raba bayanta da jikin motar da dan sauri ta yi bayan MUHYIDEEN dake son fuskantar bayanan Abdul Mutalab tana zarro ido tana sake leko dan gidan Elhaj mai shinkafa da mugun mamakin irin gileliyar karyar da ya gila wace ko wuka za'a dora mata a wuyanta a yanzu zata iya fadin cewa babansa ne ya turo shi ya kasheta ya amshe kudin da ta karbo, Au ya kai masa ita hakan ya sa daga bayan MUHYIDEEN take danna zuciyarta dake neman balowa ta fito ta bakinta ta kasheta dan tsoro da firgici Bayan MUHYIDEEN ya karanta sunnan dake saman bage din Abdul Mutalab dake tabatar da shi din cikaken likita ne a asibitin gwamnatin kasar ya dago ya sake kallonsa da mamakin jin wai wannan matarsa ce, Sai a lokacin ya fahimci yarinyar nan a bayansa ta labe hakan ya sa ya dan ja baya yana bata damar bayana a filin Allah ya ce" Meye shedar da zata tabatar min da iyalinka ce wannan?" Da sauri Abdul Mutalab ya ce" Akoy shedar kudinta dake cikin bak'ar jakarta Million goma sha uku , Code din jakar kuwa shine 098526, ga kuma dan kwalinta dake hannunna da ta bara min ta fito, ka yi hakuri Sir zamu koma gida mu sasanta kanmu" Da karfi ta ce" Da wa?, Ka koma gida da wa? Ka ga ba inda zan je yanzun, zan biyoka Daga baya ka je kawai ka fara tafiya kawai" Tsitttt wajen ya dauka yan kwararin mutanen dake wajen masu kakin soja suke kallon kallo hakama Abdul Mutalab ya gama sarewa cewar idan har ta yi yadda aka fahimci tafiyarsu ba daya ba zata ja da farar rigar tasa ta likita MUHYIDEEN ya karkata masa kai, me yasa zata yi haka ne? Motar MUHYIDEEN ya karasa ya saka hannunsa ya bude ya ciro jakar yana ajiyewa a saman motar ya shiga saka numbobin da ya fada ya bude jakar Da mamaki ya kale shi yana fadin" Wani abu kuke yi a kasar nan da yake kawo maku kudi irin haka da har matarka zata malaki irin kudin nan ya kasance har tana yawo da su a sake cikin kasa?....." Ya maida dubansa kanta yana fadin" Menene sana'arki?" Tsakani da Allah ta yi dana sannin fitowarta a yau din nan, idan sau dari zai budi baki ya yi magana sai ta ji kamar zata saki fitsari , haka kuma gabanta idan ya yanke ya ruguje ya fadi sai ta matse kafafuwanta dan kar ta rubta kasa, watau yadda yake a tsaye haka muryarsa take bawan Allah, ta yiwu bashi da lafiyar makogwaro ne kau? Da sauri ta ce" Shi ya min kyautarsu jiya, jiya da dare dan na ce sai ya sake ni" Yanzun sai Abdul Mutalab ya ga kawai yau sai sun ja an masu dukan kawo wuka a yanka ko a rufe su su saka kansu a uku Yana inda inda ya ce" Eh Sir haka ne, ni kuma na same su ne daga wajen Mahaifina mai sunna Elhaj Mustafa Mai shinkafa" Har ga Allah daria lamarin ya bashi, sai dai ko a alamu bai nuna ba ya mayar da jakar cikin motar yana rufewa ya ce" Ku koma gida , SERGENT ka basu takardar da zasu ringa nunawa har su koma gida dan kar a rike su" Ba Sergent din ba, su da kansu sai suka samu zukatansu da dar din barinsu da ya yi haka kai tsaye bayan bai yi kama da sakarai ba bale a ce ai sakarai ne dole ya hadiye magana irin haka tamkar ta tatsuniya Haka yarensa suka cika da mugun mamakinsa wanda karara ya kasa boyuwa a saman fuskokinsu Amsar takardar suka yi ya mata alamun ta shiga mana, a lokacin da ta saki baki da hanci a kasan zuciyarta tana ayana' Wayo bawan Allah, dama dan adam tara ne ba goma ba, shi wannan gashi da tsayin, da kyan, da mulkin, sai dai ba ilimi, kai tsaye mun masa wayo haka?, To bara na samu na tserewa wannan mahaukacin tun kafin ya rike ni' Motar ta shige tana ja da sauri ta dauki hanyarta shima ya shige yana bin bayanta da saurin balaki dan kar ta bace masa Tunda suka fara aikin yanzu ne kadai ya yi wani alamu da ya nuna kamar murmushi ya yi yana raka tseran gudun motocin nasu da kallo yana maida dubansa wajen yarensa a lokacin da LIEUTENANT maman sani cikin ladabi yake fadin" Sir sai na ga kamar karya fa suke yi su dukansu?" Gaba ya yi kadan hannunsa daya a saman kafadar Lieutenant Maman Sani ya ce" Ka san menene? Ban taba sannin garin nan zai bani sha'awa irin haka ba, ashe haka yake cike da tsagera?" Lieutenant Maman Sani duda bai fahimci me yasa Sir ya fadi haka ba sai ya yi murmushi yana fadin" Sir a garin nan namu sai mu" Muhyideen a rarabe ya furta" SAI KUMA NI, Ai wannan ba matarsa bace, sannan kudin nan ba nasu bane su dukansu" Da mamaki ya ce" Sir aman yaya aka yi ya san code din jakar kuma me yasa muka barsu suka tafi?" Kafadunsa ya daga yana fadin" Jakar ba tasa bace aman tana da alaka da shi haka kuma ko ta waye mai ita shi ya turo ya amsar masa, idan da ba haka ba da tuni an sanar mana da batan kudi Million goma sha uku ba fa kadan bane in dai ba ba muguwar hanya bane dole mai su zai nemi hukuma, sannan ka takardarta ta bari tsabar a kidime take, ga dukan alamu barauniya ce yarinyar cen! Lieutenant ka gane ko meye a tsakaninsu su duka a tsakaninsu yake kuma a tsakaninsu yake yawo, aman zan gane idan na koma na dawo zaman garin kwata kwata, domin zan shedawa SHIRP OF ARMY cewar na amince zan zo na yi shekara biyar a garin nan kamar yadda ya bukata na kiya a da, Lieutenant ina fatan kunna maraba da bako?" Sosai gaban Lieutenant ya fadi, harma ya shiga hali na tsoro da jin furucin Lieutenant Ganaral cewar zai sauka a garinsa gaba daya har na shekara biyar? Ai da an yi tashin hankali domin ba ga yayan ba ba ga iyayen ba kan mai uwa da wabi lamarin zai sauka, aman da fara'a a fuskarsa sai ya ce" Da mun kasance masu baban sa'a My GANARAL!" __________________________________ A haukace ta parka motar a kofar gidansu tana waigen bayanta Gannin ya karaso yana shirin tsayar da tashi motar ta sake ruko idannuwanta waje tana furta" Kutumar uban cen har gidan ka biyo ni?" A guje ta bude motar tana warto jakarta ta arta a dubu ta bankada kofar ta afka ciki tana ihun kiran💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ta arta a dubu ta bankada kofar gidan ta afka ciki tana ihun kiran " Aunty?, Faufiya na shiga uku ya biyo ni, ya biyo ni har gida zai tonan asiri" Daidai lokacin da ya shigo balbalin gidan yana fadin" Kin ga SHUWAR, ki tsaya, ki dakata ba abinda kike tunani bane ya kawo ni wajenki tsaya ki ji mana SHUWWAR?" Idasa shigewa falon ta yi tana sake ihun kiran auntynta dake bayi a irin wannan lokacin tana fadin" ku bani tabarya ko ice, ku daukon gatari ko wani katon katako na sauke masa kai walahi talahi ya biyo ni ni kuma ba zan bada kudin nan ba, wayo na shiga uku tayani danewa Aunty zai bude ya fi karfina" A rikice auntyn tata ta kama mata tana tayata dannawa tana fadin" Yau na shiga uku da wata jarabar, ke kudin waye kika amso kike rantsuwar ba zaki bayar ba, meye a katuwar jakar nan SHUWWAR?" SHUWWAR na haki zata yi magana ya daga murya yana fadin" Na rantse da girman Allah ba kudin nan ne ya saka ni biyo ki gidan nan ba, kar ki manta a hatsari na gama saka kaina yanzun nan kin san dai saboda kudin nan ba zan aikata haka a gaban MUHYIDEEN ba ko?, domin kin san a dazun nan da ace ya gane ni ba mijinki bane yana iya daure mu da igiyar dake jikinmu wace sai mun tsufa a gidan yari ba wanda ya isa ya fitar da mu aman na jajirce na ce ke matata ce domin idan na bari ya tafi da ke na shiga ukuna" Turawar da suke yana turowa ta fara sasautawa tana kallon yayarta da kuma kofar jin furucin bakinsa Yayarta ta rage murya kasa kasa sosai ta ce" Kudinsa kika sato ne yau kuma SHUWWAR ? Waye shi mahaukaci kika janyo mana cikin gidan bayan kin san jiya na kori baba mai gadi?" Kai ta girgiza itama ta rage murya sosai tana fadin" Ba mahaukaci bane, kudin kuma ba nasa bane na babansa ne, dan gidan mai shinkafa ne fa, na je gidan ne na masa barazana ya ban jakar kudin nan shine ya turon yaronsa ya kwace bayan inaga million goma sha uku ce a cikin jakar cen aunty" Ido yayar tata ta zarro tana furta" Million nawa?" Ta sake maimaita mata adadin kudin, hakan ya saka yayarta gannin a kan kudin nan ko trela ce tana iya tarba, kai a kan kudin nan ko karo ne da jirgi zata iya yi Wata zuciya ta ciyota ta samu kanta da dakatar da Zahra'u dake sake dannewa kar ya shigo ta ja SHUWWAR ta mayar da ita bayanta da jakar suka bashi dama ya bude kofar suka bayana a gabansa sun yi cirko cirko da su NAHIDT ta sake aro fuska irin ta rashin mutunci ta ce" Kai me kake so a nan ne? Nice nan uwarta idan wani abin ne bismillah ina sauraronka ka fara da ni!" Wace ta kirayi kanta da maman SHUWWAR ya karewa kallo yana fadin" Mamanta kuma?" Ta sake hade girar sama da ta kasa tana fadin" Eh da matsala ne a haka?" Tsaki SHUWAR ta ja tana fadin" Dan Allah ki daina cewa mamana ce ke duba fa ki ga kalar gashin da kike da a saman kanki wa kike so ya yarda ? Ka ga yayata ce fada mata me na maka kake biye da ni !" Murmushi ya sake yana kallon yadda suke shirin kaurewa da wani fada a tsakaninsu ya budi baki yana fadin" Kun ga, dan Allah ku yi hakuri ba maganar kudi ba ya kawo ni nan, haka kuma ba wani aiken babana da zan yi, abinda nake son sani, abinda ya fi daga min hankali a kan SHUWWAR , dan Allah SHUWWAR a shagon babanmu ake maganar budurwarsa harma aka jadadan an daura masa aure da wata mai sunna irin haka jiya, dan Allah, dan annabi shine nake so ki fadan cewa ba ke bace , domin idan kece na shiga uku na lalace" Fauziya ce ta iya budar bakinta wajen fadin" Da aka yi me kuma?" Kallon Fauziya ya yi yana fadin" Baiwar Allah Idan haka ne hakan na nufin wannan matar da kike gani matar ubana ce fa, kuma ni kuma na kamu da sonta bilhaki bilahilazi" NAHIDT ta kalle shi da sauri sai kuma ta kalli SHUWAR da ta saki baki da hanci tana kallonsa itama NAHIDT ta ce" Ka ga, ina ga mu shige ciki mana wannan maganar ai ba ta a yita a waje bace ka ji? Bismillah" SHUWWAR ta ce" wani irin ya shigo daga ciki kuma kamar kina son amsar maganarsa a bayane bayan ni ba bariki nake aikatawa ba kema sheda ce? Ka ga bawan Allah eh nice aka dauran aure da babanka jiyan nan" Da sauri NAHIDT ta ce" Eh kuma ya sake ki ba tare da ya kwonta auren ba ko dan an ce ni yar bariki ce, ko akoy abinda ya shiga tsakaninki da mai shinkafa ne bani da labari?" Kai SHUWWAR ta dafe jikinta ya fara mugun yin sanyi ta ce" Aunty, ko dai so kike ki nunan mu je ciki da shi ta yadda zamu tatse shi kudinsa kamar yadda kike gagawar kawowa tunaninki? Kar ki ce min bayan halin rayuwar da muke ciki kin manta cewar D'a baya auren matar ubansa koda kasa ta binni idonsa? Da ace ba'a dauran aure da mai shinkafa bane ake iya duban wani abu makamancin haka, aman aunty so kike mu fara shiga hurumin ubangijinmu kuma?" "Kin ga SHUWWAR kar ki sakani a uku bayan wanda nake ciki mana, ni bana nufin aure ya shiga tsakaninki da shi dan Allah aman kuma ya shigo cikinma ai ba laifi bane ko?" NAHIDT ta fada tana kallonta da tsatsareta da manyan idannuwanta SHUWWAR ta girgiza kanta tana juyawa wajen ABDUL Mutalab da ya kai duke a wajen ya kurawa waje daya ido a sanyaye ta ce" Ka yi hakuri , ban san sunnanka bama, ka ga du iskancina bana son taka dokar ubangijna,, domin na yarda da mutuwa kuma na yarda da tsayuwa a gaban Allah gobe kiyama, shi yasa nake kiyayewa, nake matukar kiyayewa dan da tarin laifukana idan na sake bayana da irin wannan wanda nake tunanin cetonsama zan iya rasawa watau annabi Muhammad sallalahu alaihi wa salam" Ta sake sauke ajiyar Zuciya tana fadin" ka ga sakina ya yi a cikin motarsa bayan ya gama zazagin yayata da sunnan karuwa, shi yasa na tarda shi gidansa nima, idan dan wannan ne ka barshi ya rama abinsa, aman ni babu wani abu da zai iya shiga tsakanina da d'a namijin da ba muharamina ba da ya wuce aure, AURE nake so na yi, so nake na yi aure mai daraja na raya sunnar ma'aiki, ina so idan na mutu mijina ya salaci gawata, ina so na haihu na samu ahali irin na kowa, ina so na zauna a kasata duk rintsi na kula da y'ayana na basu tarbiya, ina so na rayu da su har karshen rayuwata, kai a ganninka idan na fara biye biyen y'ayan mazan da suka sakeni na nemi Allah ya zuba ruwan sanyi a saman ALKALAMIN KADARRATA kuwa?, Zaman lafia nake nema, bana neman idasa lalacewa" Daga haka SHUWWAR ta yi shigewarta ciki da jakar kudinta a hannunta ta bar yayarta da binta da kallo baki a sake tamkar tashar anguwa uku sannan ta maido dubanta kansa da sauri jin wata murya garjejiya ya bude yana fashewa da kuka Ido suka zarro daga ita har Fauziyar sunna kallonsa yana zaune dangalgal yana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, leke leken abanmu sai da ya kaishi ya leko wannan yarinyar kuma ya aureta dan wulakanci sannan ya saketa? Gashi Allah zai kama shi a kaina bayan ni kadai Allah ya bashi d'a namiji na kamu da son abinda yake haramun a gareni koda ya bar duniya? Innalilahi wa inna ilaihi raj'une yanzu yanzu fa na ganta a gidanmu idona ya rufe a kanta ashe haramun dita ce Ita din? Aunty kun tabata Shuwwar ta haramta a gareni kuwa? babu irin sabanin bakin nan da malamai kan yi a kan wasu fatawowin ? Kun tabata harshensu ya zo daya a kan wannan lamarin? Ba abinda ya shiga tsakaninsu fa" Kallon junna suka sake yi a karro na ba adadi suka kuma kallonsa, gannin tsakaninsa da Allah kukansa yake ya saka aunty cike da tausayawa ta ce" Ka ga, ka daina kukan nan hakanan, ka tashi ka shigo ka zauna har a ga yaya garin idan kana iya fita sai ka tafi gida, kar ka damu Allah zai daidaita zamu tambayi malaman mu ji ka ji?" Kai ya ringa gyadawa aman bai shiga ba ya sheda mata yana iya yawo shi dan takardarsa ta likita da kuma wada aka basu yanzun a hannunsa take Sunna tsaye sai da ya fita sannan suka kalli junna Fauziya na fadin" Yaya zaki ce masa ya dawo bayan kin san wannan abun haramun ne kuma kin san ta san haramun ne ko daureta muka yi muka kaita zata kunto kanta ta dawo ta same mu, balema ta yaya hakan zai iya faruwa?" NAHIDT ta shiga takawa dan ta he ta sanyo motar gida sannan au rufe tana fadin" Ke baki ga zai sume mana ba a nan? Ni ba dan hakan zai gyaru ba na ce zamu tambayi malamai kuma ma ai ilimi fadi gareshi, ko waye kai ba zaka ce ka san komai ba a kan lamarin, idan fa akoy wata aya da ta halata hakan? Bayan wannan kawai dan dai gani na yi idan ya sume mana ina zamu iya shiga da shi ne a haka" Ita dai tana biye da ita ta bude mata gidan da kyau ta sanyo motar ta rufe suka rurufe ko'ina suka nufin falon Sunna shiga Fauziya ta sake ja ta tsaya ta ce" Kin ga, kin sha saka kila wa kala a kan maganarki ki dawo kanta, koda hakan halak ne ki ajiye maganar dan gidan mai shinkafa, kin ga mutun ne mai iyali, y'ayansa yawa ne da su a duniya, koda auren muka je wasu suka daura masu mun siyar mata walahar rayuwa, ba zasu taba karbarta ba koda bayan ran mahaifinsu, maganin kar a yi karma a fara , ki ajiye kwadayin hakan gefe mu fuskanci reality da sauki a garemu baki dayanmu" NAHIDT ta ce" to uwata, na ce to uwata Fauziya,, na kula du kun daukeni a wata dakikiya ko wata kura, na ce maku na bar maganar ko?" Fauziya ta tabe baki ta yi gaba a ranta tana ayana' da ace ban san ko ke wacece a kan maganar son farantawa IBTISAM bane da sai ki fadi haka, ke burinki wani wanda zai sota a haukace kamar wannan saurayin, wanda koda ya ji menene sana'armu ba zai gujeta ba ki aura masa ita, bayan idan har muka yi haukan kaita gidansu yaron nan soyayar sai ta dawo ta zama kiyayar da kare ba zai iya sinsinawa ba, baganin kar a yi kar a fara' __________________________________ Aikin da suka wuni yi, suka kuma raba dare a kai ya saka shi magana yana lumshe ido tamkar wanda ya yi marisa Wayar dake kange a kunnensa ya sake saurarawa yana jin muryar mahaifiyarsa dake magana cikin hawaye wanda hakan ne ya saka shi ajiye komai ya masu alamu ya shiga ciki A hankali ya kai zaune bakin gadonsa muryarsa a shake dan ya wuni yana ihu da bakinsa ya ce" Kuka kike yi?" Shiru ta yi tana hadiye kukan dake tukota hakan ya saka shi fadin" Mamah, kin san irin ilar kukanki a kaina fa, saboda Allah dan kawai na saki mace sai ki yi kuka?" Yanzun kasa rike kukan ta yi tana fadin" Kawai ne? Sakin macen na ce kawai ne? Ana cewa kai ta haka hau ya shigeka auri saki shin gaskiya ne? Yaya kake so rayuwa da mace wace zata zamto ta amsa dukan komai a kan daidai bayan ita din da kanta an hakiceta ne da kashin hakarkarinka dake tankwashe? MUHAY daga kara siga a tea?" A hankali ya ringa murza hannunsa ya ce" Ba iya shine damuwar ba " Mamansa ta ce" Mecece damuwar?" A hankali ya ce" Nikakiyar kwalba ce ta zuba mij a tea ba siga bane ya yi yawa" Sai da mahaifiyarsa ta mije tsaye a zabure tana fitar da idannuwanta ta ce" Ka ga, kar ka fadi haka dan zama da ita ya fice maka a rai, ka riga ka yi mata saki uku ba dawo da ita zan yi ba, fada ne nake maka dan ka gyara halinka dan bana so gobe ka sake sakin wata kai tsaye daga ta yi dan laifi, domin na gaji da irgen matan da ake yi maka MUHAY" A hankali ya furta " Toh ba zan sake ba" Ido ta kikiftaa tana kaiwa wajen madubin dakintaa ta ce" Wani irin toh, ba toh ba zaka ce min, ka fada min sone take ta kashe min kai, ka fada min yadda abin ya faru, yaya aka yi ka sani? Me ka yi mata? Wani ne ya aikota? Tun yaushe ta fara zuba maka kwalba a tea? Yaya aka yi ka gane kwalba ce ta zuba maka a tea? Shine suka zo suka nemi da na yi maka magana ita da mamanta? Ka fada min ni kuma sai na yi shara'a da su domin ba zan taba yarda da wannan ba" Idannuwansa da ya rintse gam dan da karfi maman nasa ke magana ga dukan alamu kai kawo take yi ranta ya yi kololuwar bacin nan tana jero tambayoyin da ya rantse da Allah a yanzu dai da ya wuni bakinsa na haikar magana idan ya ce amsoshinsu zai bata sai an kwontar da shi a gadon asibiti koda baya so ya saku kansa da bude bakinsa da kyar ya ce" Mama kar ki shiga cikin gwagwarmayata da magautana, ni na tabata idan ba *ALKALAMIN KADARRATA* ne ya zo da zanen sai sun cin min ba sai dai su yi su gaji, abinda ba zan iya dauka ba shine a fara hakonki, inda kike din nan hankalina a kwonce yake, so plz ki huta mamanah" Kasa furta komai ta yi a tsayen da take domin ya kashe kiran ne Tana kokarin maida masa da wani kiran mesage ya shigo kamar haka" Dan Allah ki yafe min , kukan nan da kika yi kuma ki saka min albarka ki share hawayenki, zan zo gobe tare da Shugaaban kasa.......mamah i love you" Daga haka ya kashe wayar yana saje mayar da idannuwansa ya rintse ya kwontar da kansa a baya yana jin kansa na sake sarra masa, gaba daya duniya ita daya ke masa irin haka abinta a lokacin da ta ga dama abinta, yanzun babar rigimar da yake tunanin mai kwontar masa da tarzomar hakan sai Allah SHine maganar kaurowarsa garin nan da aiki har na tsayin shekara biyar, yaya zata yarda da wannan kudiri nasa? Anya zata amince masa kuwa?........ I don't know oh LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY😍 Shin yaya wannan salon? Yana shiga cikin zuciyarku kuwa? Maza garzayo ki samu naki a kan farashi mai sauki yar uwa NAIRA DARI UKU NE KACAL TA ASUSUN BANKINA, KU TUNTUMBENI TA NUMBER WAYANA KAMAR HAKA +22793811618 "na'💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Taro ne aka gabatar mai sunna taro wanda sai da yama ta yi aka ba al'uma damar fitowa ta kafofin sada labarai A cikin wa'inda suka dauki wanka suka fito cikin gari harda SHUWWAR da yan uwanta Kowace ta nufi hanyarta da irin kudirin dake cikin zuciyarta a lokacin da mutane suka fara watsewa a wajen taron A hankali SHUWWAR ta gama yarda da abinda zuciyarta ta saka mata kafin ta juyo ta sauke dubanta a saman kwaltar tana karewa dukan motocin dake wucewa kallo Cen ta hangi alamu na mota mai motsi na karasowa hanyar da take tsaye hakan ya sakata Sauke ajiyar zuciya a hankali ta saka kafarta ta shiga tsalakawa zuciyarta na dokawa tana tsale cike da tsoron kasadar da zata yi da tunanin Allah ya sa ta yi dace a kudurinta Ido ta rintse sakamakon horn din da aka dana mata mai kukan gaske sannan aka danno kai kanta da tunanin ai zata kauce tunda shigarta ta farar abaya batai kama da mahaukaciya ce ita ba bale kuma yannayin fuskarta bai nuna makauniya bace ita bale a yi tunanin bata gani ba haka kuma bata ji ba Horn din da ake yi mata Sai dai direban ya makaro a lokacin da ya kunnace mata wuri ne ya iya take birkin gaba daya hakan ya saka motar bada wani karra kuuuuuuuuuuuuuuuuu sannan ta daki kafafuwanta a da gasken gaske kafin take tsayawa inda Shuwwar ta yi tangal tangal ta saka ihu tana sakin jakarta da sabuwar takardar shedar yar kasa ce ita da ta saje domin wancen din ta nemeta ta rasa kadai a ciki ta fadi kasa sannan ta bita ta zube tana dauke numfashi a mugun tsorace domin bata taba tunanin wannan matukin motar zai iya sakin kansa har ya zo ya bigeta ba, koma waye wannan an yi dan airs walahi Haya haya haya, kafin ka ce meye wannan, nan da nan wajen neman dinkewa yake yi da al'uma, hakan ya sa sojoji biyun da suka zo da gagawa bada damar yan uwansu su karaso su talafa masu dan a tsagaita cinkushewar hanyar domin Sir bai jima da keta hazo ba, a awa dayan da zai yi kuma a sararin samaniya bata cika bale ace ya sauka garin da zai je, karma ace har ya saukan ba zai iya dawowa da wuri wuri ba balema dawowar tasa ba wani abu ne mai wahala ba idan ya ji ana bukatar ya dawo din zai dawo ne yanzu yanzu ba tare da bata lokaci ba, gashi wanda yake cikin motarma baba ne na polisawa tare da masu bashi tsaro zai nufi gida ne hakan ya faru Alamu take hange, kuma take ji a kunnayanta masu nuni da kamar wannan motar da ta kadeta ta soja ce A lokacin da hannu ya kawo dan juyar da ita domin ana yi mata magana ne kan tana farke kuwa? Ta yi shiru, ta yi bakam tana saurare har sai da ta ga alamun hannu zai taba jikinta ta dago da sauri tana dan ja baya hadi da kurawa kakin jikinsa bakake irin na police ido lokaci daya tana fadin" Ka ga kar ka taba ni, ina wanda ya kade ni ne?" Datijon da ya zubawa kyakyawar halitar ido ya yi dan murmushi yana fadin" Motocina ne suka samu hadari da ke yan mata, ina fatan baki raunata ba? Bismillah kawo hannunki na taimaka maki ki tashi" Wani shegen takaici mai zafin gaske ne ya taso mata a cen kasan zuciyarta, yanzun du irin wannan wahalar da kasadar da ta yi da rayuwarta dama da mai kaki zasu hade ? Gaba daya sai ta ji hakan da ta yi bashi da anfani, wannan police din kuwa take ji a kasan zuciyarta da idan ta zage shi zata wanye lafia da ta aikata ta ji sanyi a kasan zuciyar tata Da baya da baya ta sake ja tana girgiza kanta hadi da fadin" Ba sai ka kama ni ba zan iya tashi " Tana fada ne tana son kama motarsa ta mike da kyar tana sauke mawuyaciyar ajiyar zuciya ta juya tana faman fadin" Ba sai kun rike ni ba ban ji rauni ba, aa ba sai kun rike ni ba ban ji ciwo ba....." A haka har ta samu ta ratsa mutanen ta wuce tana jin takaicin mai kaki a zuciyarta, ta tsani soja, soja bai yi mata ba sam, tana da dalilai na tsanar soja a rayuwa, soja yana da baban kamasho a cikin zanen kadarta! Da kyar ta samu ta yi wata kwana ta zauna jikin garu tana janyo kafafuwanta jikinta hadi da sauke nanauyar ajiyar zuciya a bayane ta ja tsaki tana bude hannunta zata fara yin magana ta ji wata murya mai laushi an yi mata salama lokaci daya mai muryar kuma ya rage tsayinsa yana kallon kafarta da ta janye abin rigarta sama kadan har zuwa idon sawun kafar tata A hankali ya ce" Bai dace ki zauna a nan yar kyakyawa ba bayan motar soja ce ta kade ki? Na so ki ba sojan cen wahala ki saka shi daukan ki da kai ki asibiti , ki langwabe ki saka shi daukan ki a hannunsa ba a cikin kujerar tuki ba, shima mu saka shi yin gumi kamar yadda yake son gannin ya wahalar da mu a duniya......ko kina son ce min bakya sha'awar ganninsa yana tafe yana share gumi a gaban goshinsa?" Tunda ya dukan bata dago ta dube shi ba sai yanzu da ya gama karewa soja wulakanci Da murmushin da ya subuce mata ta dube shi tana shirin yin wata maganar ya yi gagawar fadin" Wauh, masha Allah, ur splendid yar budurwa , kin ga I'm Sudais ke fa?, Na san sunnanki ba zai wuce Zahra'u ba domin kin hasken idannuna tunda na kyalo ki a wajen nan a zaune" Kanta ta dan cire a kansa a kasan zuciyata tana ayana' Ba dai surutu ba shi wannan' A bayane kuma sai ta furta" Am SHUWWAR " " SHUWWAR, unik, magnifique, SHUWWAR, ko zaki taimaka min na samu na kaiki likita ya duba min kafarkin nan da kika dingiso da ita daga cen har zuwa nan?" Watau ba zaku gane ba, a duniyar SHUWWAR tana matukar kaunar ta ga ana caring dinta, idan ta ga mutun ya bayana a gareta da wannan espri din, gaba daya tafia yake yi da imaninta, 'shin idanma ba maza ba akoy abinda ya kai ku bi maganar Allah ne a kan matayenku? Ku kula da mu, domin mu din halita ne masu rauni mana.....ama da yake kawunanku na daidai da jikinku sai kunna daga mana kai' ta samu kanta da ayanawa sannan ta wani shagwabe fuska irin an samu abinda ake so din nan ta mula kai a hankali ta ce" Ba zan iya tashi ba, kuma gashi bana kama hannun namijin da ba muharamina ba" Murmushi ya sake yi yana karra kallon yarinyar a kasan zuciyarsa yana ayana' Tabas wannan ta yi, abana da yake faman na fitar da mace gata Allah ya bani sai hankalinsa ya kwonta, ka ji malan bama zata iya bari na tabata ba, a gaban idannuwana kuma ta ki police din cen ya tabata, wannan ita zata kasance uwar y'ayana, ta zamto a kilace a fadata, na juya abina son raina domin da ganni wannan irinsu ne basu da ummm basu da ummm, ni dama burina na zamto sarki a cikin gidana , idan mu ba sarakai bane a duniya ai dole mu mulki mace ko dan yayan bankin da muka malaka zata yi mana biyaya ne' Mikewa ya yi bayan ya ce da ita yana zuwa, ya shiga dube dube a anguwar Da kyar ya samu dalbejiya ya kama da kyar ya karyo reshenta ya fige ya dawo yana fatan Allah ya sa bata gudu ba duda da gangan ya ajiye wayarsa a gefenta yana tunanin a inocent face dinta ba zata saci wayarsa ba, haka kuma ba zata tashi ta bar wayar a nan ba Ai kam murmushi ya saki a lokacin da ya ga tana nan zaune ya karaso a hankali yana dukawa ya mika mata icen irin na gentle man din nan ya kashe mata ido daya yana furta" Bismillah madame" Murmushi ta kuma sakar masa ta amshi icen ta kama a hankali ta mike ta shiga dan dogarawa ta nufi motarsa Sai da ya gyara mata mayafinta ya ajiye jakarta a gaban motar sannan ya zagaya ya shiga ya tada ya kama hanya A lokacin da suka nufi wajen likita ya dubata suka fito ya tsaya a pharmacy ya siya mata magungunna sannan suka sake shiga motar yake tambayarta ina ne gidansu a lokacin ta shiga tunanin abinda zata iya fada masa amsa A sanyaye ta ce" Me zai hanna na shiga adaidaita sahu na karasa gida ne? Malan Sudais sai wahala nake baka bayan ba kai ka bige ni ba?" Sudais da irin nasa salo ya yi murmushi yana furta" Dama sai kai ka bige matarka zaka tayar da ita ne? Ai ko wa ya bige min matata zan tayar da abina ne" Jama'a idan ciwo ne ke damun IBTISAM a kan maganar aure ku sake tabatar da cewa ciwon nan ba karami bane bata kuma tunanin idan har ciwon nan zai iya barinta wata rana ta sarara Samun kanta ta yi da kokowa da tunaninta hadi da dantse lebenta ta rufe kanta a saman cinyarta irin ta ji matsananciyar kunyar nan bayan hanna kanta take da karfi da yaji tanaiwa kanta fada kamar haka' Kar ki zama daga gannin sarkin fawa sai miya ta yi zaki mana SHUWWAR?, Ki yiwa Allah kar ki tambayeshi yaushe zai turo magabatansa, ki yi hakuri ki tabatar idan da gaske yake sai ki masa maganar idan auren yake so a yi, idan kuwa shegantaka ta kawo shi ya karra gaba, SHUWWAR ba haka ake aure ba sha nawa Fauziya ke fada maki tana karra fada maki cewar ba kowani namiji ake rika a matsayin mijin da za'a aura ba, a cikin maza ko wani iri ne ya iya tausasawa a gaban mace idan ya zo neman aurenta, da zarar ya samu kuma yana iya mayar da rayuwarta tamkar ukubarta, sauke numfashi SHUWWAR sauke numfashinki, tauna kalamanki, tausasa muryarki, nuna masa bakya so, zaki iya, zaki iya SHUWWAR nuna masa bakya so wani irin aure daga haduwa? Fatatakeshi ki bude motar ki yi tafiyarki zai biyo ki ne yana magiya, oh yeah ke fa mace ce, kina da sarauta SHUWWAR, ke din sarauniya ce SHUWWAR maza maza yar albarka ja zarenki na mata murda kambunki na mace go, go SHUWWARIN NAHIDT DA ABA' Dagowa ta yi a lokacin da ya cika da farin cikin irin kunyarta har ya budi baki yana fadin" Kunyar nan ba zata gyara ni ba SHUWWAR, ki sani a maganar neman aure babu irin haka, kar ki sako kunya a gaba ki cuce ni ki kuma cuci kanki, ki bani dama na gabatar da ke a gidanmu a nema min aurenki, idan hakan ya samu kin taimake ni, SHUWWAR ko dai ban maki ba? Ko dogo fari kyakyawa kike son aura ba ni baki ba? Ko dai kin fi son mai kyau kamar su sharukhan ba ni bahaushe mai muni ba?" Maimakun ta dauki shawarar da ta gama yankewa cewar ta nuna ita mace ce mai aji, sai ta ji bakinta har da yar gagawar nan ya bude yana fadin" Wani irin bakai min ba kuma Sudais, wace mace ce zata ganka ta ce bata sonka?, Ni kam ka min sosaima......." Tsit ta yi tana fifitar da idannuwanta lokaci daya kuma tana rufe bakinta da hannayenta kafin ta sada kanta tana ala wadai da dabi'u irin nata A birkice ta so lalata masa fara'ar da ta kwonta a kan fuskarsa tana fadin" Sai dai ban san ko yayata zata aminta da kai a matsayin mijina ba" Fara'ar dake saman fuskarsa ce ta fara gushewa lokaci daya kuma yana ayana 'yayarki? To ina iyayenki da furucin yayarki zai fara fitowa a matsayin wace zata iya hanna ki aurena?' A bayane kuma sai ya ce" Ai da sauki idan dai ba su Aba bane suka ki hakan" SHUWWAR ta juyo da duke duken kan da take yi tana kallonsa ta ce" Su Aban, ai sun rasu, ita kadai ce ta rage min, ita ce take da wannan damar" Har ga Allah sai da wani irin tausayinta ya kama Sudais harma ya kasa boyewa a bayane ya yi ta yi masu adu'ar kwonciya hutawa da gafara a wajen Allah sannan ya nemi da ta kwatanta masa gidan nasu su karasa Wannan karron ba ja ta kwatanta masan suka dauki hanya suka nufi gidansu A takaice a ranar nan sai da ya jima sosai a kofar gidansu kafin yake tafia inda ta tsaya tana hangen motarsa har sai da ta bacewa ganninta kafin take sauke ajiyar zuciya ta juya da sauri ta zarro ky dinta tana budewa tana fatan Allah ya sa wannan din shine mijinta, wanda zai zauna da ita da zuciya daya Zuciyarta fessss ta fada saman gadonta tana sauraron jiran kiran sallah daga Abanta, liman din anguwar, wanda shine ya siyar masu da gidan nan ciniki mai kama da kyauta kyauta a lokacin da suka bukaci siyan bayan mutane da yawa suka so yi masu bukulu ta yadda zai ki siyarwa, sai dai Allah ya yi shi din mutun ne dake tsaye a kan kafafuwansa mai aiwatar da dukan dabi'u da mu'amalarsa domin Allah ba dan tsoron wani ba Sake yin shiru ta yi dan tana jira ta ji liman ya yi kira ta yi sallah sannan ta je ta yi jiransa ya fito ta fada masa ta samu wani mijin , domin shine mai daura mata aure, shine mai yi masu nasiha, shine mai yiwa mutanen anguwa nasiha kan su shafa masu lafia, shine mai jin kansu yana basu daraja irin ta kowasu y'aya masu yanci a duniya, shine ya sake kwadaita mata ladan aure da kaunar yin aure a zuciyarta domin ya kwatanta mata a bayane cewar rayuwar y'a mace ta yita a karkashin ikon mijin aurenta shine darajarta duniya da kiyama _________________________________ Da mamakin ganninta a irin wannan lokacin bayan a barinsa da ita bayan ya bata sadakinta ne ya mata nasiha yake amsa gaisuwarta yana sake gyara zamansa a saman dardumarsa kafin ya ce" Aa, IBTISAM har kin fara fita ne a gidanki da wuri haka ?" SHUWWAR ta sake sada kanta a sanyaye ta ce" Aba ya sake ni ne fa Elhajin" Sai da ya rintse ido da karfi a lokacin da bai shiryawa hakan ba kafin ya bude idannuwan nasa yana kallonta ya ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, subahannalah wala haula wala kuwata ila bilah, subahannalah subahannalah subahannalah, wani irin saki kuma? Yaushema aka daura auren shi kuma wani irin abu ne ya gita haka ya sau ki?" Da mugun kaunar Bawan Allahn da shekarunsa shi din kansa ba zasu wuce arba'in da biyar a duniya na a kasan zuciyarta na irin yadda karrara damuwa ta sakinta da akai ta bayana a tare da shi bayan basu hada dangin ina ko na aba ba da shi take kallonsa kafin ta ji zuciyarta na neman tsinkewa.......................................................................mmmm💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Sosai zuciyarta ta fara rawa, ta jure, ta daure, ta kawar da kanta a kansa sau kusan uku dan kar ta aikata Abinda zuciyarta ke son sakata aikatawa aman ina, sai da ta samu kanta da fashewa da kuka tana zaunawa gaba dayanta a kasa maimakun da farko da take tsugune a kan kafafuwanta Kanta ta sada sosai tana yin kukan da ba ihu ba salalami aman kuma kuka ne mai tukowa daga cen kasan zuciyarta yana fitowa fili wanda ya saka shi sake jin ciwon maganar sakin nan Hankalinsa a tashe ya ce" shin wani laifin da ya cencenci a yiwa sunnar ma'aiki irin wannan wulakancin kika aikata masa da ya sake ki ne, Yah Allah karshen auren ne ya tabata? " A hankali take gyada kanta kafin ta sake sada kanta cikin kukan ta ce" Laifi ya ce na aikata masa Aba, ya ce an ce masa mamana karuwa ce shi yasa ba zai iya zama da ni ba, na yi iya yina dan na kwatanta masa cewar yayata ce kuma bana so ana kiranta da sunnan nan aman abin ya gagara karshe ya sake ni sakin da Allah baya so watau saki uku tashi daya Aba" Carbin dake hannunsa yake ja da gagawa gagawa yana ambaton Allah a hankali kafin ya cire dubansa ya ce" Ita Nahidt din abinda na hanneta da aikatawar ci gaba ta yi da aikatawar ne?" Kanta dake kasa ta gyada abin na cin ranta ta ce" Ko yau har yanzu basu dawo ba, ban san ina suke ba, aman ina cike da Tsoron da kuma jin haushin gannin dawowarsu su dukansu biyun" Wani zafi ya sake ji a cen kasan zuciyarsa Shi da kansa shekarunsa ba zasu wuce arba'in da biyar ba a duniya, Allah bai azurtashi da haihuwa ba, haka kuma a wajen mahaifinsa kafin ya rasu ya bara masa gado na makudan kudi da na karatu na mamaki, mahaifinsa shi daya tak ya malaka mai rai a duniya, matansa biyu sunna zaune da shi har yanzu duda natsalar rashin gannin kwayakwayensu a tare da shi, aman ba wace ta tafi dan baya haihuwa, ya kasance yana matukar tausayawa rayuwar yan matan nan, IBTISAM na kiransa da Aba kai tsaye abinta, aman yayarta tsabar takadariya ce takan kireshi ne da sunnansa kanta tsaye abinta, idan yan laushin na kusa kuwa sai a ce da shi Malan Ya yi ya yi da yayarta kan ta dauko kanwar tata da Fauziyar dukansu su koma gidansa da zama, yana so ya taimakawa rayuwarsu, yana so ya basu yanci irin na kowa, aman tashin farko ta nuna masa hakan ba mai yiwuwa bane domin zaman na iya haifar da fitintinu masu yawan gaske kama daga zamantakewarsa da iyalinsa, da mutanen anguwa da wajen daukan karatunsa, ana iya sako su a gaba a ce sai yadda aka yi da su bayan basa ra'ayin hakan sam sam Da wannan ta murje ido ta ki maganar Bai san me duniya ta yi mata da zafi haka ba, bai san yaushe zata daidaita lamuranta ta bar komai ta koma ga Allah ba, bai san yaya zai kwatanta irin ciwon da yake kwana yake tashi da shi a kasan zuciyarsa na irin dabi'un NAHIDT ba, a yau ya tabata idan har ya samu barci to fa sai dai barawo jin an sake jadada masa NAHIDT na aikinta wannan abu dake saka shi yin amai, dake kona masa zuciya, watau bata bari ba bayan a da gaske ya san cewar bata barin ba fa, kawai dai bai san dalilin da ya sa baya so sam a ringa tunasar da shi cewar bata bari din ba A sanyaye ya ringa furta" Ki yi hakuri IBTISAM kin ji? Ki daina kukan haka, Allah ya sa hakan shi ya fi zama alkhairi a gareki da mu baki daya, kin ga ki share hawayenki wani hannin ga Allah baiwa ne kin ji?" Kai take gyadawa tana share hawayen nata ta ce" Haka ne Aba tunda gashi har Allah ya fitar min da wanima , sunnansa Sudais kuma shi bama tsoho bane haka kuma bashi da aure sannan ka ga bashi da rusheshen cikin nanma sam" Bai san lokacin da ya maido da dubansa kanta ba yana furta" IBTISAM ki yi shiru da magana" Shirun ta yi tana kallonsa, haka shima yana kallon kuruciyar dake dawainiya da yarinyar a bayane ba a boye ba, ta yadda idan ta yi wasu abubuwanta a bayane ake iya gannin yarintarta da komai nata A nutse ya ce" IBTISAM yaushema kika fita a ciwon abinda wancen ya maki? Kin ga bana son aikin gagawar nan fa, shi yake sakawa mu aikata aikin dana sani, gagawa fa aikin shedan ce IBTISAM" SHUWWAR ta karkata kanta tana fadin" Aba walahi ba maganar gagawa a cikin lamarin nan, tunda safe muka hadu da shi a wajen kallon taron da aka yi yau, a kadan mun yi awa uku da shi muna zantawa, ya fada min ko shi dan gidan waye, ya fada min sana'arsa, ya fada min cewar mamansa ta rasu, aman matar babansa bata da matsala ba zata tsane ni ba zata so ni tamkar y'ar cikinta da ta haifa, ya fada min zan daina kukan maraici haka kuma yayata zata yi alfahari da aurenmu, ya fada min komai Aba yana da nutsuwa sosai kuma yana sona" "Ya salam, ya salam, IBTISAM dan kawai ya farfada maki duka wadinnan shikenan ya gama zama mutumen kirki sai aure? Wani irin neman aure ne haka da gagawa haka?" SHUWWAR ta shagwabe fuskarta ta sanyayar da muryarta ta ce" Aman ai kai kake cewa jan maganar aure bata da dadi, yawan tsayawa zance bashi da kyau, idan aure za'a fito a yi a fito a yi kar a tsaya tsaye tsaye ko?" Dan murmushi ya yi yana fadin" Du na sani, to aman IBTISAM idan ke ya fada maki wanene shi, ke me kika fada masa a kanki? Ina nufin yadda ya fada maki komai a kan rayuwarsa kema haka kika fada masa?" Tsai ta yi da hirarta tana mai maimaitawa kanta tambayar Liman, kanta ta dago tana kallon fuskar Liman mai dauke da ni'ima irin ta ma'abocin riko da adinin musulunci A hankali ta ringa tunano hirarakinsu da SUDAIS, gaba daya a hirarakin nasu basu yi maganar da ta shafi usulinta ba, sannan bata fada masa ainahin wacece ita din ba, da aure auren da ta yi da dukan dalilin da yake sakawa ana sakinta ba Gaba daya sai ta samu kanta da mutuwar jiki da dukan gaban jikinta muryarta a sanyaye ta ce" Aba, idan na ce masa zaune muke daga ni sai aunty sai Fauziya a gidanmu, sannan na ce masa su aunty ke ciyar da ni sannan basa aikin komai, sana'arsu lalataciyar sana'a ce anya zai so hada zuriya da ni? Anya zai so aurena kuwa?" Dacin da yake ji a zuciyarsa ya cije yana fadin" IBTISAM, idan har domin Allah yake sonki ina mai tabatar maki cewa koda kece a cikin irin halayan nan, zai dauko ki, ya tsamo ki a ciki da adu'a da fada da komai, zai saka ki tsaftace dukan lamuranki kafin ya aure ki ya kilace ki, idan har yana da ilimi sannan yana aiki da iliminsa, IBTISAM idan har yana neman matar aure ne ba dan fadar mutane ba sai domin Allah da kuma zuciya daya, zai aure ki ya kilace ki ne ya kula da ke domin babu Ayar da Allah ya haramta auren koda karuwa ne bale ke" Ajiyar zuciya take saukewa wani bakon hawayen ya bi ta saman wanda ya riga ya bushe a saman kuncinta tana gyada kanta ta ce" Toh Aba, zan je na kwatanta fada masa abinda ya samu daga cikin LABARINA, idan ya ce ya ji ya gani sai na fada masa ya turo maka magabatansa" "Na'am ya yi hakan" ya fada a sanyaye, ya sake yi mata nasiha mai ratsa jiki da zuciya sannan ya salameta bayan ya sake nusar da ita ta rike adu'a a dukan halin da zata tsinci kanta a ciki Da wannan ta baro wajensa ya rakata da kallo yana yi mata adu'ar dace a rayuwa sannan ya ci gaba da lazuminsa yana kore damuwar yayarta da bai ga anfanin yinta da yake yi a cikin zuciyarsa ba Jiki a sanyaye ta dawo gidansu daidai NAHIDT ta fito a wanka daure da tawul a jikinta, farar fatar nan tata ta sake yin haske, haskenta da kyanta ya bayana sosai, ga dogon gashinta wanda sukai gado wajen wama su da kansu basu sani ba yana digar ruwa wanda ya saka SHUWWAR bin kan nata da kallo kafin ta cire kanta bata amsa mata tambayar da take yi mata cewa daga ina take ba, ta wuce ta nufi dakinta ta rufe tana fadawa saman gadonta a hankali ta furta" Daga yawon banzar take yanzuma ko?, ba zata gane hakan na rusa ni, yana rusata ba? Ba zata gane hakan na sakata a halaka ba? Ba zata gane kyan fatarta da yarintarta na disashewa kowani minti ta karra a duniya ba? Ba zata daina ta yi aure ba? Ba zata kama wata sana'ar ba? Shin anya zan samu miji bayan uwar rikona ta riki sana'ar yawon tazubar a bayane a doron kasa kuwa? Waye wanda zai yarda cewa nima bana aikatawa ne? Ni da kaina na fara tsorata da tarbiyata ta yadda na cire rigata a gaban Elhaj mai shinkafa ba kunya ba komai, anya idan waje ya kure min ba zan saki hanya na zamto mai yawon ta zubar ba kuwa?"................( *Ya Allah,, ka saka tawada irin taka ta salama a cikin alkalamin zannen kadarmu, ka rabamu da halin kaka naka yi na rayuwa mai zafin da zai kaimu aikata haka wa kanmu*😭👏👏👏👏 ) _______________________________ A kalla sun dauki minti kusan ashirin a zaune a falon su uku ba wanda ya furta koda A ne Hasalima su iyayen shi suke kallo inda shi kuma yake dan kalle kalle kamar wanda yake son gannin wani abin, aman kuma ba hakan bane hasalima a takure yake so yake a yi a gama zaman ya tafi wajen aiki, aman abin ya gagara domin sun yi shiru da bai san ma'anar shirun nasu ba Dan gyaran murya ya yi a karro na biyu yana dan kallon mahaifiyarsa ta kasan ido kadan a hankali, a tunaninsa da karamin amo muryarsa zata foto domin ya budi bakinsa ya fitar da muryarsa kasa sosai ta yadda amonta ba zai yi karfi ba, sai dai ina, na SHUWWAR din ne da ta ce ta yiwu matsalar a makogwaronsa take bawan Allah, amo mai karfi karfi ya bayana da babar murya ya ce" Mama ina kwana" Kallon SHIEF OF ARMY ta yi , shima ya kalleta yana murmushi da girmama soyayar da d'an nata ke yi mata a zuciyarsa, domin bai taba gannin wanda MUHYIDEEN ke sadawa kai haka ba yana jira a hukunta shi da ladabi da biyaya har haka ba Bakinta ta tabe tana fadin" Lafia nake MUHAY" SHIEF OF ARMY ya dan saci kallonta ya sake sada kansa a ransa yana ayana' Ba zai yi mata magana ba bayan ya san ranta a bace kuma shi kadai ke tankwasata ta tankwasu koda bata so ba' A bayane kuwa sai ya sake sauke ajiyar Zuciya ya ce" Dama ina so na fada maku ina son komawa kasar da na fito aiki , da zama na shekara biyar, na yarda , ina nufin na amince da proposition dinka na aikin nan da ka taba min magana na kiya Father" Da murmushi a kan fuskar SHIEF of army ya ce" Masha Allah, masha Allah son ka ce hankalina zai kwonta a kan yannayin tsaron garin nan, ka san abinda ya fi jagula min lisafi da mutanen garin nan? Irin yadda nake da kokonta a kan manyansu da muka zuba suke jansu, na tabata sama ce rubabiya shi yasa kasan ke sake rikicewa" Da yake an shiga bangare na aiki ne sai gashi harda su karkatowa kadan yana fadin" Abinda na karanta kennan, a tsarin ikon kasar babu baba babu karami, kowa na tafiyar da tafiyarsa ne son ransa, Father kowa na tafiyar da lamuransa bisa tsari na son kai, basa tsoron taka dokarsu su da kansu.... Dan Allah a haka ta yaya civil zasu rayu da kiyaye dokoki dan zaman lafiyar kasarsu? Dole ne za'a ringa haduwa da abubuwan da basu da kyau a cikin tafiyar tsarin garin" "Abinda na so kwatanta maka kennan tun shekarar da ta wuce da na kawo maka maganar ko zaka iya zuwa cen na shekara daya ne baka fahimta ba, watau MUHAY idan ka ga cin hanci da rashawa da raini ya shiga tsakanin mai laifi da iko abin ya baci, domin an kawo gabar da mutun zai aikata laifinsa kai tsaye da tunanin yan kudadensa zasu fitar da shi, idan fa ba'a daidaita abin ba kuma garin nan sai dai a barshi kawai a maida shi gefe su je su kashe kansu, abinda bana fata a kasata ya faru kennan". SHIEF OF ARMY ya fada yana mai cike da dokin jin yaron nasu zai je garin, abinda ya sani ne cewar sai inda karfinsa ya kare zai tsaya tsayin daka ne ya gabatar da aikinsa kamar yadda ya saba, ba tsoro ba ha'inci mudin rai Kallonsu kawai take a lokacin da suka gama shigewa cikin hira ta aikinsu hankali kwonce, ga dukan alamu sun gama yanke hukuncinsu Zamanta ta gyara tana fadin" Abinda nake son ganewa a nan shine, zai koma garin da ya fito wanda yake dauke da tsayin kilometer dubu da dari hudu da hamsin da uku da aikin shekara biyar?" Abinda yake tunanin zai faru ne ya fara nuna alamu hakan ya saka shi dan sada kansa a hankali ya ce" Eh Mama, aman hakan ba yana nufin na tafi kennan ba , du week-end za'ina yinsa a nan tare da ke ne in sha Allah ko Father?" Tsatsareshi ta kuma yi da ido , sannan ta kalli mijinta, ta sake kallonsa, ta kuma kalli mijinta, Sosai abin ya zo mata a ba zata kuma ta ringa danne kanta danma kar mijinta ya ga rashin hakurinta da son nuna masa iyakarsa a kan yaron nata, sai dai ina, mai karatu ba zai iya kwatanta halin da zuciyarta take ciki ba, MUHAY kadai ne a gabanta, ahine kadai nata malakinta, ta ina zata fara kwatanta wannan rikitaciyar rayuwar yaronta a garin nan mai rikicin tsiya ? Jurewa ta yi ta budi baki kai tsaye ta ce" 🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 WANNAN LABARI NA KUDI NE, GARZAYO KI SAMU NAKI YAR UWA😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 8️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Fuskarta ta hade sosai tana kallonsa ta ce" Ban amince ba " Daga shi har SHIEF OF ARMY fuskar tata suke kallo a lokacin da ta mike gaba daya tana sake fadin" Ba zai yiwu ba, ban amince da haka ba" ta fice a dakin gaba daya ta nufi bangarenta kanta tsaye hakan ya sa suka bita da kallo kafin MUHYIDEEN ya maido dubansa kan Father dinsa ya ce" Father sai ka barta ta tafi kuma?" Murmushi SHIEF OF ARMY ya yi yana fadin" Ban san abin ba zai birgeta ba, da ba ta haka muka hayota da shi ba son, aman zamu bita da laluma ka san mata da sarauta gashi dama mamanka da tata sarautar ta tagwaitaka dake mintsininta ana zaman kalauma sai ta ji tana sha'awar rigima da mutane" Shima murmushin ya yi yana sake maida kansa gefe da barin da Father dinsa yake yana dan dana yatsarsa manuniya tana dan bada kara kadan kadan SHIEF OF ARMY ya karra gyaran murya ya ce" Ka binciketa waye ya sakata zuba maka abin nan a tea?" Kansa ya dago yana kallon wajen da yake yana girgiza kansa ya ce" A kasan zuciyata nake jin idan na ji wanda ya sakata hankalina zai tashi" Da mamaki ya ce" Aman wannan dalilin ne kawai zai hannaka matse mata waje har sai ta sanar maka wanda ya sakata aikata maka haka? Ko kana zargin wani ne baka fada min ba? Muhyideen me yasa ka cika son yin wasa da lafiyarka har da ranka, me yasa ba zaka iya fitowa ka fada min me yake cikin zuciyarka ba?" Kansa ya dago ya sake kafe fuskar aminin mahaifin nasa da kallo kafin ya furzar da iskar bakinsa yana maida kansa kasa ya furta" Ka yi hakuri Father" Ya jima yana kallonsa bai iya furta ko A ba , sai da ya gama tunani a kansa kafin ya ce" ka san menene ? Nakan afka wani tunani daban a kanka da irin yadda kake mu'amalantata, na san akoy hali zanen rai, aman kuma nakan ji tunani kala daban daban na shigowa cikin zuciyata a kan mu'amalar dake tsakanina da kai, SON anya ka daukeni a matsayin uba a gareka kuwa?" Muhyideen ya dago da sauri jin furucin Aban nasa Yana kallonsa ido cikin ido ya lumshe manyan idannuwansa ya ce" Kai ubana ne, kana da dukan damar da uba yake da a kan y'ayansa, idan ka umarceni na maida wata a cikin matan da na saka ko wacece zan Maida, haka idan ka auren wata ko wacece zan zauna da ita har zuwa lokacin da Allah zai katse zamanmu, na san lamurana a duhu suke, bani da wanda nake zargi a abinda nake gani , asalima ina gudun tsananta bincike a kan hakan, zuciyata ke raya min abinda zan ji na iya daga min hankali, shine kawai Aba" Ajiyar zuciya SHIED of army ya sauke yana jin kaunar MUHYIDEEN har cen kasan zuciyarsa kafin a nutse ya ce" Na gode yarona, in sha Allah watarana zaka zauna da mace zama mai tsayi, ni na san da haka, kuma ina rokar haka a wajen Allah a kanka, domin auri sakin bashi da anfani haka kuma cikar halitar D'A namiji ya kasance da mace a gefensa........ka je ka fara rarashin mahaifiyarka, a kulun ina sake tunasar da kai ko me kake yi, ka guji daga mata hankali, domin hakan na iya taba komai naka duniya da kiyama, sannan ka daina yi mata shiru idan tana magana ka ringa kokarin amsata ka ji? Ta tsani shirunka ko yayane yana daga mata hankali ainun" Murmushin da shi ya san ya yi abinsa ya yi kafin ya mike a nutse ya juya cikin tsaftar jiki da ta tafia, cikin kamshi mai nutsuwa da naci, cikin tafiya ta kasaita tamkar wani dan sarki ya bar bangaren ya fito yana sauke ajiyar zuciya hadi da kallon sararin samaniya yana gannin gajimare da ya lulube rana hakan ya haifar da dan lumshi lumshi kadan a garin "Barka da safia yaya" daya daga cikin y'ayan CHIEF OF ARMY ta fada da kashe murya sosai da kuma sake sada kai bayan dukawar da ta yi again Kansa ya maido kanta ya yi mata kallo na dan sekwani ya ce" ar u seek?" Domin shi sai ya kamar wata mai ciwo dan gaba dayanta a hade ta Duka din Dagowa ta yi da sauri tana kallonsa , haka kuma lokaci daya ta ce" Lafiata kalau yaya" Bakinsa ya tabe ya shiga takawa yana kallon sojojin dake bada tsaro a cikin gidan wa'inda du idan ya karaso sai sun sara masa sannan sun yi jira ya basu damar sauke hannayensu sannan su ci gaba da shawagi a cikin gidan har ya bacewa ganninta Idannuwanta ta lumshe a bayane ta furta" Ya Allah ka malaka min bawanka , koda yana auri sakin ina so , koda dukana zayana yi ina so" Yayarta dake hangenta tun dukawar da ta yi ta gaishe da yayan nasu ta gama cika da haushi da mamakin yarinyar, uwa uba da ta ga kamar ya bata amsa yau sai hankalinta ya tashi ta fito ta karaso a lokacin da ya bar wajen tana fadin" Ashe shirmen adu'ar da kike yi kennan ko?, To ki hada da idan na mutu domin ai kin san baban goro sai magogin karfe, Iko da iko yake haduwa ba da yar talaka ba, kin san mahaifiyata ko y'ar waye a kasar nan, nice daidai da sarautar MUHYIDEEN ba kowace y'a ba, ki ringa daidaita adu'ar taki kina fadin aman idan na mutu domin idan da raina kin san ban yi kama da wada zata bar yar da aka auro uwarta dan tausayi ta kwace mata miji ba" Sosai magangannun nan suka doketa, hakan ya sa ta murje idannuwanta ta dubeta itama tana fadin" Ashe kuwa da an fadi ba nauyi, da an yi kukan rashin yar masu sarautar duniya a gidan SHIEF OF ARMY, ni aunty wani lokacin saima ki manta cewa da Uba ake ado ba da riga ba walahi!, Gaki ke kuma manya sun ce ba shegiya bace bale na fahimci yadda kika cika bugub kirji da dangin iya..........koda yake ba kowa ne ya yarda cewa dan adam haka yake zuwa duniya ba da tare da an hado masa da jarin sisi ba, Allah ne ya azurta shi..........................kowa ya nemi sa'arsa ta hanyar da ya ga zata gyara shi, aman ki sani marar gatan nan dai nice, kina ji kina ganni zan fi kowace y'a dace da zama matar LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY" Tana gama fada ta yi tafiyarta ta bar yayarta tsaye baki sake tana kallon hanyar da ta bi kafin itama ta yi kyaptu ta furta" Mu zuba mu gani" ___________________________________ Tunda ya zauna ya tankwashe kafafuwansa ya sakata a gaba ta hade fuska tamau tamkar bata taba yin daria ba Sake kure fuskarta ya yi da kallo irin na kauna da begen mahaifiyar tasa Du yadda take cire kai tana sake hade gabas, da yama, kudu da arewa dan kar ta saki ya samu damarta abin ya gagara domin daga karshe sai da ta kafe shi da kallon itama tana fadin" Kai bara ka ji ba sakani da ka yi a gaba ba ba inda zaka je, na ce ba inda zaka tafi" Murmushi ya yi fafaden murmushin da ya bayanar da tsaftatun hakoransa a hankali ya ce" Na yarda " Tsai ta yi lokaci daya tana kallonsa Ya yarda fa ya ce? Kai tsaye ya yarda da maganar nan? Ina da wata a kasa, ta tabata da wata a kasa, akoy abinda suke shirya masa shi da Abansa dan haka ta nuno yatsarta manuniya a kansa tana fadin" Ka ga MUHAY ka fito sak a mutun ka fada min abinda yake cikin zuciyarka, tafiyar nan ce na ce bana so ba zaka yi ba, a kan me ka hakura haka kai tsaye? Meye kake shirya min ne?" Tsakani da Allah da ya iya daria irin ta kyakyacewar ban, to da babu abinda zai hanna shi kyakyacewa da daria a gaban mahaifiyarsa, sai dai duda haka a hankali ya ringa alamu na zuciyarsa ta shiga cikin shauki da farin ciki harma ya iya budar bakinsa ya ce" Mama, kika ce bakya so, na ce shikenan na fasa kuma sai ki ce da abinda nake shiryawa? Nake shiryama mamana kuma?" Fuskarsa ta sake kurewa da kallo tana kankance idannuwanta tana shiga shauki na kallon yaron nata na bayanar da farin cikinsa a sanyaye ta ce" Na sani ne? MUHAY sha nawa kana fitowa a haka ba'a san gabanka ba bale bayanka?" Ajiyar zuciya ya sauke yana fadin" Koda wani bai sani ba, banda Umuna, tunda kika ce bakya so na fasa ba zan je ba" Mtsssssss haka kawai take ji a kasan zuciyarta ya dai ce ya fasa ne, yana iya fita a kowani lokaci ya yi tafiyarsa, hakan ya sa ta sake kureshi da kallo har ya sada kansa kasa a sanyaye ya ce" Aman idan har kin ji kin aminta, ba yanzu ba ko nan da shekara goma ne, idan ina daya daga cikin masu rai, kikai shawara kika ga ya cencenci na je garin nan dan na samu lada, idan kika ce MUHAY ka je Allah ya yi maka albarka , zan je Mamanah" Yan yatsunta biyu ta hade har suka yi dan karra tana fadin" Ha, na sani, ni na san baka bar maganar ba, ni zaka yiwa wayau MUHAY ?" Kansa ya girgiza yana sake saka idannuwansa cikin nata yana alamun da yake sakata saurin amince masa da abu Kai ta cire tana cire idannuwanta a cikin nasa tana fadin" Ba zan taba amincewa da nisan aiki irin wannan ba, kawai ka cenza shawara" Murmushi ya yi ya mayar da bakinsa ya dinke , hakan ya sa ta ringa yin murmushin itama na doguwar maganar da ya yi yanzun, ta tabata da ace ba a kan aiki bane ba zai yi magana haka ba A sanyaye ta ce" Yaushe rabonka da mamanka?" Dagowa ya yi yana kallon hannunta ya ce" a kadan an yi shekara biyu Mama" Idannuwanta ta lumshe tana hanna kanta bayanar da bacin ranta a hankali ta ce" Yin hakan ba kyautawa a ciki, dan ka saki y'arta sai kuma ka yanke zumunci da ita? MUHAY Ouseinata ce fa" A nutse ya ce" Mama, Fareedanta ta san aure ya haramta tsakanina da ita dan saki uku ne aman kuma take damuna" Mamansa ta ce" Baka san Fareeda ta yi wani auren ta rabu ba? Dan ta kasa zama da wancen mijin ta fito? MUHAY tana sonka, me zai hanna ka maida yar uwarka dakinta?" Fuskar Maman nasa ya kure da kallo yanzunma, a kasan zuciyarsa kuwa yana ayana' da kin san sirrin dake boye a cikin guguwar alkalamin kadararki yah ke mahaifiyata, da zuciyarki ta buga a yanzu a take, sai dai zan ci gaba da yin iya yina dan gannin na kare ki da jin labarin da zai girgiza tunaninki Umunah.....in sha Allah ba zan yarda wani abin tashin hankalin ya same ki ba mudun ina iya hannawa' A bayane kuwa sai ya yi mata diffff Ta sake jan maganar, ta yi nasihar , ta yi rarashin, ta hada da fada fadan aman tunda ya ja bakinsa ya yi shiru a kan maganar sai ya zamto tamkar kurma a gabanta Kanta ta cire tana fadin" Na rantse maka da Allah idan har baka maida ita ba, to fa sai dai ka samu wata ka aura, babu abinda zai saka na yarda na zuba maka ido da shekarunka da aljihunka da lafiyarka ka zauna ba mace a gefenka, domin ka kai minzalin da Mace taka ko ba taka ba mace take a gabanka!" Shi kam yau harda yaren nan da ake cewa kunya mamansa ke son bashi Hakan ya sa muryarsa ciki ciki sosai ya furta" Yinwa nake ji Mama, kin ga cikina ya hade da bayana sosai, inaga Yinwar ta kamani da yawa ne" Duda ta san harda son kawar da maganar da suke yi ya saka shi sako maganar yana jin yinwa dan ya san idan kowani irin bacin rai take ciki bata wasa da cikinsa ne, ai kam sai ya ga ta dan zarro ido tana fadin" Sorry MUHAY, ina zuwa" Daga haka ta mike ta nufi cikin bangaren da kicin dinta yake, hakan ya saka shi rakata da kallo yana murmushi sannan ya juyo da kallonsa bangaren TV yana mikewa ya hau saman kujera ya kamo duniyar labarai ya kafawa TVN ido yana bin dukan labaran da ake gabatarwa Garzayo ki samu naki yar uwa a kan farashi mai sauki ta hanyar yin transfer ko tura katin MTN🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 thanx Sajida ce💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 9️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Soyaya ke gudana a tsakanin SUDAIS da SHUWWAR Tabas a dan kwanakin da ya yi yana kai kawo gidansu Shuwwar ya shaku da ita, uwa uba zai iya rantsewa cewar yana sonta har cikin zuciyarsa, du kuwa da irin abubuwan da yake dan fuskanta wa'inda ya yi masu uzuri ainun duba da sune kadai ke rayuwa da junnansu ba iyaye a gefe dole za'a iya fuskantar irin haka, sannan a anguwar mutun biyu suka zo masa da maganar ya fitar da kansa a lamarin yaran nan yan iska ne, sai ya murje ido duba da dan adam a yanzun ya auri mugun halaya na hasada da zagon kasa yana aikatawa dan uwansa ba tare da ya taka masa ko ya kashe masa ba, ya fi so ya ganka a wulakance hakan shine farin cikinsa ba dan kana tauye masa wani abu na rayuwa ba Abinda suka tashi da shi a gidansu tare da matar mahaifinsa kan ta bashi y'a ya saka shi fitowa a mutun ya nuna ai shi yana da wada ya tsayar jira yake a sake yi masa magana dan ya gabatar da ita a nema masa aurenta Ai kam mahaifinsa ya yi farin ciki da hakan, sannan ya saka ranar nema masa auren yarinyar bayan ya gama fada masa bayanan yarinyar marainiya ce tana zaune da yayarta ne Kwarai mahaifin nasa ya yi tunanin yayar tata ai wata babar mace ce mai shekaru, hakan ya sa bai masa maganar danginsu ba, sannan ya nuna ga wajen wanda za'a je neman auren hakan ya sa mahaifinsa samun nutsuwa da maganar auren domin ko ba komai Malan sanane ne a kafafun redio da talabijin da muryar yadda addinin musulunci da wa'azi, saima ya dauka mijin auntyn yarinyar ne, watau mijin NAHIDT din ne __________________________________ "Ki gane SHUWWAR, bana son abinda zai iya kawo damuwa a cikin maganar aurena da ke, SHUWWAR ina sonki, ina so ki zamto uwar y'ayana, ki yi hakuri yannayin da Aunty ke fita ta kuma dawo ne ke damuna, bana so sanadiyar haka wani abin ya je gidanmu, gidanmu dauke yake da mutane masu yawa, matan mahaifina hudu ne reras, a cikinsu babu wace bata dauke da irin nata halin , sannan a cikinsu wace ta fi kowace iya juya shi ce ta bani y'arta dan ina baban d'ansa na kiya domin bana son auren hadi, bana son aure a cikin familly dina, irin auren nan yawanci wahalarsa ta fi dadinsa yawa, zama ne na tauye junna, zama ne na mulkin junna, bale gidanmu ina gannin yadda ake so a yi da mahaifina danma shi din jajirtace ne wajen neman kariya a wajen Allah, ai da tuni an fi karfinsa an saka mu a uku" Sudais ya fada a nutse yana sake gyara zamansa a saman kujerar da yake zaune SHUWWAR ta sauke ajiyar zuciya, tana sanye da jar riga doguwa mai dogayen hannaye , kanta yafe da dan kwalin rigar ja, ta sake bin dakinsu da kallo wanda yanzu auntynta ta dawo tun fitar sasafe da ta yi a gidan sai yanzu ta dawo daga yawonta kusan karfe takwas na dare kennan Wata ajiyar zuciyar ta sauke a sanyaye ta ce" In sha Allah zan yi mata magana" Murmushi ya yi yana fadin" To menene na yin sanyin kuma? Ko dai na bata maki rai ne?" Da sauri ta girgiza kanta tana danne abinda take ji ta ce" Kaina ke dan ciwo ne SUDAIS" Da kulawa, da tarin soyayarta, kamar yadda ya saba yi mata ya ringa yi mata sannu yana mikewa hadi da fadin bara ya je ya siyo mata magani, sai dai ta dakatar da shi tana fada masa tana da magani a daki ba sai ya wahalar da kansa ba, kasancewar dama karfe takwas ta yi a haka sukai salama ya tafi da damuwar gannin damuwa a fuskarta Da ido ta raka bayan motarsa har ya bacewa ganninta kafin ta sauke ajiyar zuciya Ji ta yi idannuwanta na cicikowa da kwallah, ta afka a tunanin ta yaya zata iya fada masa aurenta uku, a auren uku babu wanda ta tare ake yanka mata tikitin saki? A yanzu da ya kwatanta mata cewa ahalinsa rufe suke da tashin hankali a tare da su sai ta karra jin tsoron fada masa magana makamanciyar wannan, ita da kanta takan tambayi kanta wai anya bata dauke da bakin aljanni da ake fadin yana lalatawa mutun aure? Anya dalilin yayarta na bariki kawai zai hannata auruwa ne? Jiki a mace ta koma ciki Tana shiga ta dauko wayarta ta dawo ta zauna ta shiga doka number Malan ba ruwanta da lokaciN da ya ja NAHIDT dai ta kalleta sau daya ta maida dubanta kan series din da ake haskawa suke kallo a tare A sanyyaye ta amsa salamar da ya yi mata sannan ta ce" Aba, Sudais din ne ya ce maganar turowar saura kwana uku na tuna maka , shine nace to zan tuna maka, Aba na masa maganar na fi so su zo da shirin yin komai harda daurin aure, bana son harkar bikin nan Aba domin idan na ce a yi biki ina iya janyowa kaina wata fitinar, shine ya ce Shima gidansu yan sunnah ne basa bidia, basa irin haka basa bukukuwan nan hakan ta fi gyara su" Malan ya amsata a nutse yana adu'ar Allah ya sa alkhairi ne Ta amsa da " Amen Aba alkhairin nema in sha Allah, Aba ka ga ya fara ankara da halayan aunty ko? Domin ya ce na yi mata maganar shigarta da yawan yawonta, Aba shin idan na kaita wajen yan Hizba ba zasu nutsar da ita ta daina wannan halaya ba?" Da sauri NAHIDT ta juyo tana kallon SHUWWAR tare da zarro Idannuwanta, Fauziya kam ta mike tsagal ta yi ciki dan ta san ba za'a wanye lafiya ba A sanyaye ya mike daga falonsa ya nufi hanyar waje Ba dan yana jin tsoron iyalinsa ba, aa, sai dan kauce bacin ransu a irin wannan lokacin da suke karatu baki dayansu a falon nasa, duba da sun kulafurci alakarsa da yan matan, fitowa ne basa yi su zuba masa rashin da'a dan alfarmar lazumin dake bakinsa dake sakawa kowama shayinsa A sanyaye yake sauraron muryar NAHIDT din dake fadin" Da kike hadani da shi kin ga na shiga harkarsa ne ko kawai ki sa ya tardoni nan ya min abinda ba shi ba? Da kika fada masa har ya yanke lokacin aurenki ubankine shi? to bari ki ji ban yarda ba, babu mai daura maki aure nan da kwana uku sai kace marar gata marar galihu, sai an yi biki irin na kowace y'a, ba wani yan sunna yan izala ne su masu tsirfa , to kaniyarsa shi da sirfarshi, dama ni sam bai wani yi min ba, sai na yi biki! Kuma so kike ki hadani da yan Hizba? To dan Allah ki kaini idan sunna so su bani sana'a mana, yau na ga jaraba daga ke har masu daure maki an je an yin!" Murmushi ya yi yana girgiza kansa sannan ya daga idannuwansa yana kallon sararin samaniya A hankali ya ce" Allah ya shirye ki, in Sha Allah sai na daura mata aure jibi, ki kaini kotu idan baki yarda ba, kinga ta nan sai mu samu mu mikaki hannun yan hizban idan ya so sai mu ga fitsara shin zaki kalle su ki tata masu ne ko zaki yi laushi? NAHIDT ALLAH ya shirye ki" Wayar ta warta a hannun SHUWWAR dake girgiza kafafuwanta tana ingoying da fadan su domin idan sunna yi abin haka kawai yake sakata a shauki ta maka mata harara sannan tana hararar wayar ta ce" Malan, na ce SHUWWAR din nan kanwarka ce ko tawa? Ina ce kanwata ce, uwarmu daya ubanmu daya da ita, wace aya kake tofa mata da take jin maganarka sama da tawa? Na ce ba zaka daura mata aure ba ka ji?" Muryarta cikin fada take yi masa magana, sannan da take yi masa maganar sama sama abinta, aman kalkala irin ta wanda larabci yake yarensa, wadda ta tashi a cikin larabawa na yiwa harshen nata linzami, haka kuma da take yin ihun tana hadawa da larabcin ne har idannuwanta na rufewa, hakan sai ya saka shi sauke ajiyar zuciya a sanyaye ya ce" NAHIDT ?" Kin yin shiru ta yi da farko ta ci gaba da maganarta har sai da ya sake furta sunnanta a sanyayen sannan ta ringa inda inda kafin ta ce" MeMeMeye?" Idannuwansa ya bude yana fadin" Ki yi magana kasa kasa ta yadda muryarki zata yi kasa da tawa kin ji?" Haushi ne ya kamata ta kankance idannuwanta, sai dai a rashin sanninta muryar tata fa ta yi kasan ta ce" Kana nufin ga abinda nake yi maka magana a kai cewar ba zaka daurawa kanwata aure ba shine a gabanka ba ta matsalar da kai ka gabu cewar muryata na sama da taka shine ka dakatar da furucina ne ya fi mahinmanci a kan maganar nan? Malan fa.....Malan fa?" Har ga Allah yar dariya ya yi na karashen maganarta da ta ce Malan fa, irin idan kana yiwa d'anka fadan nan da zaka ce wane fa din nan? A sanyayensa ya ce" Eh haka na ce jibi zan daura mata aure kuma bana son ki yi taro kin ji?" Ido ta kifta tana kallon yadda Shuwwar ke sake daura kafa daya kan daya a saman kujera ta ce" Idan na ki me zaka yi?" Lebensa ya cije yana jin irin balakin dake kunnun masa a kan lamarin yayar SHUWWAR , yakan fadawa Allah cewar shi kam ba zai iya ba, a sanyayensa ya ce" Ko na zo sai mu ga abinda zai iya faruwa ne NAHIDT ?" Gabanta sai da ya kwonci kwonci ya fadi, haka kuma hannunta ya fara dan rawa tana kallon wayar tana kallon SHUWWAR da ta kureta da kallo SHUWWAR ta kanne mata ido daya ta ce" Ki bashi amsa ya zo ku yi maganar a fili ne ba ta waya ba?" Yatsa NAHIDT ta nuna mata tana wurga mata wayarta a jikinta ta ce" Bari ki ji, babu wanda zai daura maki aure ko waye, shi kuma da yake nemana da fada ba zan kula shi ba, dan ya san darmin ginda gareshi a anguwa idan na kula shi a ce na masa rashin kunya a hayaceni, ba zan kula shi ba aman ke, ke, na isa da ke walahi!" Daga haka ta nufi dakinta da sauri tana karrra kallon hannunta tana jimke shi tana bude shi dan rawar da yake yi mata Murmushi Shuwwar ta yi a bayane a sanyaye ta ce" Aba ka yi hakuri da abinda ta ce ka ji?" Murmushi Malan ya yi a bayane yana girgiza kansa ya ce" Ki ci gaba da neman zabin Allah , in sha Allah zan daura maki auren ranar da zasu zo, zan samu mahaifin nasa da kaina kafin ranar ta zo mu gama maganar komai in sha Allah domin ya zo masalaci bai sameni bane, zan je da kaina" Kai take gyadawa sannan suka datse kiran ta yi kwonciyarta a falo tana mai cike da adu'ar Allah ya rufa mata asiri aurenta ya tabata, sannan ta ringa adu'ar Allah ya shiryi yayarta, gashi dai kudi ta kawo gidan ta nemi da ta fara sana'a ta nuna ba sana'ar da zata yi kayan daki zata karra mata bayan tana da komai Alhmdulilah, sannan ta zuba mata a banki da sunnanta ta boye katin bankin cewar itama ba sana'ar da zata yi , ita kam takan cire rai da shiryuwar yayarta, takan fashewa da kuka idan irin tunanin nan ya sakota a gaba __________________________________ Karan cokulan ne ya fara hawa kanta sama sama wanda ta tabata harda gayya aunty ke cokala cokulan sunna bada kwal kwal kwal a cikin plate din dake dauke da soyayun zabi Dagowa ta yi tana kallonta ta ce" Ki bari mana dan Allah" Maimakun ta barin sai karra kukan bugawar da take ta yi har Fauziya ta shigo da salama tana fada masu Malan ne Bugawar da take yi ta ci gaba da yi da karfi tana kallon Fauziyar da ta dan kura mata ido sannan ta juya ta koma waje dan ta sanar masa yana iya shigowa Da salama ya shigo falon a daidai lokacin da SHUWWAR ta mike daga saman table din ta karaso tana amsa salamar hadi da gaishe shi bayan ta rage tsayinta sosai Amsawa yake a mutunce sannan ya maida dubansa wajen da kukan cokalin nan ke tashi sama sama Dan kura mata ido ya yi sannan ya cire da gagawa duda a yau shiga ce ta mutunci a jikinta aman hijab din irin lafafen nan ne a jiki , ya lafe mata sosai a jikinta Dan gyaran murya ya yi yana furta" NAHIDT Bismillah ina son yin magana da ke" Sai da ta bubuga sosai sannan ta wurgar da cokalin ta mike ta karaso tana zama hadi da hararen gefe da gefe Zama ya yi shima a kujerar kusa da kofar sannan a nutse ya tabatar masu da an daura aure , iyayensa zasu zo daukan amarya zuwa dare, ya dora da fadin" Ga sadakin SHUWWAR dubu dari uku da hamsin, akwatunnanta iyayensa sun fada da kansu cewar idan ta tare zata tarda abinta a dakinta domin basa irin al'adun kawo akwatunna gidan su amarya, sai kuma maganar tarewar, ina so yanzu mu je cen gidana da ku baki daya, idan sun zo sun dauki amaryarsu sun tafi sai ku dawo nan din" Dama sama sama kirjinta yake yi dan a shake take, hakan ya sa ta ce" A kan me ba zasu dauketa a nan ba?, A kan me ba zasu kawo mata akwatunnanta ba kafin ta tare ? Me yasa sai gidanka zasu je su dauketa ne?" Da dan sauri SHUWWAR ta ce" Aunty" NAHIDT ta ce" Na'am SHUWWAR, zan yiwa abanki fitsara ko?" SHUWWAR ta gyada kai hankali kwonce ta ce" Kin ga ba haka nake nufi ba, aman ai baba shi aban, ai ya girme ki ko?" NAHIDT ta bala mata harara da hannunta ta ce" In ba zan balla maki mari ba ki ce min shegiya, kakana ne ba ya girme ni ba, wannan aure na hudu kennan da ya daura maki, Idan kika je aka sako ki sai ki kuma dawowa nan tamkar zaki mutu, yaushema wancen auren ya mutu da zai daura maki wani? Sai na yi magana a nuna nice fitsarariya ko? To bari ki ji ni ba zan saurarawa kowa ba, du wanda zai ce zai daga maki hankali zan daga masa ne nima!" Murmushi ya yi yana mikewa tsaye cikin shigarsa ta kamala ya saba babar rigarsa wada ya wakilci daurin auren da ita yana kallon NAHIDT ya ce" Kun ga , ku dauki abubuwan bukatarku ku fita gatanan fitowa" Ai kam daga Fauziyar har Shuwwar din mikewa suka yi suka shiga daukan akwatinta da suka shirya mata da komai suka fice waje inda makekiyar motarsa fara ke gare suka tsaya kowace zuciyarta cike da tunanin yaya zasu kwashe da Malan ne? domin kwanakin nan NAHIDT ta zama tamkar wata mahaukaciya, kadan take jira a yi ta masifa da ita Tunda suka fita sai ta samu kanta da sada kanta kasa Shima a tsayen da yake gaba daya du wani kuzarinsa ne ke barin gangar jikinsa, aman a cikin zuciyarsa banda neman tsari da shedan babu abinda yake yi domin su biyun nan da aka bari shi dai bai ce komai ba, aman yana tsoron yarinyar sosai A sanyaye ya ce" NAHIDT me zai Hanna ki tashi ki yi kokari a matsayinki na baba mai ilimi ki dauki wayarki mu tafi Ba sai an yi rigima da ke ba?" Har ga Allah so ta yi a kai gwauro a kai mari da su dukansu, so ta yi a yi masifa iya masifa ta yadda zata kawo raini irin nata har maganar auren nan ta lalace, kwata kwata bata son auren nan da wannan wai shi SUDAIS , a ranta take ji wani jinyatar mata da kanwa ne za'a yi, hakan ya sa take a tsorace sosai da maganar Aman kamar wanda wannan mutumen ya yi mata asiri sai gata ta mike ta yi gaba yana biye da ita ya janyo kofar tasu ya rufe har suka fito bakin get dinsu inda sabon mai gadinsu yake tana kallonsa kasancewar datijo ne ta ce" Baba, zamu je a raka SHUWWAR gidanta, Idan an yi katari na yi bako a ce ina dawowa" Baban dai yadda take share fuskarta yake kallo kafin ya amsata inda Malan kuwa ya ji kamar an soka masa kaya a lokacin da ta ce idan ta yi bako, watau yanzun bakin zata fara kawowa gida? A haka dai ya tisa keyarta har suka karaso wajen motar suka kama suka bude Tana saka kafarta daya ta kama ta shige tana mai fashewa da kuka tana dora kanta saman cinyarta Jikin SHUWWAR ne ya yi mugun sanyi itama ta dora kanta a saman bayanta tana hawaye ta ce" Dan Allah ki yi hakuri, ki bar fadan nan haka mana?" NAHIDT ta rike hannunta sosai tana hawayen ta ce" A tsorace nake, an yi gagawa a maganar auren nan, tsoro nake ji kar ya sake ki ki sake fadawa wani halin zubar da hawayen, kin ga gidan family ne za'a kaiki , SHUWWAR idan suka wulakanta min ke fa?" SHUWWAR ta lumshe idannuwanta kasa kasa ta ce" Zan ci uban du wanda ya nema, zan rike makogwaron du wanda ya bukata, zan taka du wanda ya taka ni, haka kuma zamu yi zaman lafia da du wanda ya so hakan NAHIDT, ki daina damuwa haka dan ALLAH, kin fa san wacece ni ko?" NAHIDT ta yi dan tsai da kukanta kafin ta dago tana yar daria daidai sun shanyo kwanar kofar gidan Malan mai gadi ya bude direbansa ya nausa hancin motar cikin makeken gidansa ta talabo fus💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 🔟 *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ta talabo fuskar kanwar tata ta ce" ke kadai nake da ita sai Fauziya aminiyata a duniya, SHUWWAR kar ki yi wasa da farin cikinki koda na second daya ne, kin ga ko uban wanene ? Zan iya ja da shi a cikin gari ko jeji, ki rufa min asiri, SHUWWAR ki rufa min asiri idan uwar mijinki bata sonki dam ki dawo gida, kin ga idan ta maki wani abin zan iya zuwa har gaban danta na kwasheta na watsar" "Subahannalah......" Malan ya fada yana juyowa ya kalli NAHIDT Itama shi ta kalla jin zai ahiga harkarta bayan ita dai bata kama sunnansa ba Samun kansa ya yi da jifanta da harare yana fadin" Ke, kar na ga kin dauki hudubar nan na fada maki, ke kam maimakun ki yi mata hudubar da zata anfana da ita sai ki sakata a motar tsiya? Fito fito fito ku wuce mu je" Bakinta ta tinziro gaba tana bude motar tana rike da hannun SHUWWAR kam hakama FAUZIYA dake janye da akwatin SHUWWAR din suka bi bayansa Hankali kwonce ya ratsa mutanen da suka yi dafe dafe dan tarbar bakin da komai har suka idasa shiga falonsa Amaryarsa dake tsaye ta dauki wanka cikin rantsatsan lesh dan kasa da kasa tana baza kamshi daman bata kai kanta wajen iskancin daguwar abincin daukan amaryar da ya dauka ya jajibawa kansa cewar y'arsa ce yarinya gabjejiya dan kawai bai samu haihuwa ba sai baza abu yake shi ba mahaukaci ba, ba bigage ba, hakan ya sa ta ja ta ki shiga komai sai uwar gidan ce ta je ta tsaya a kan komai domin ita ba zata taba take dokar Malan ba gaskiya Juyowa ta yi jin salamar sanyin idanniyarta, wanda zafafar kauna irin tasa ta Malan ke karra daukan shaukinta yana sake zaunar da ita tare da shi, domin a zama da malan haihuwa ce kadai babu, aman dukan wani farin cikin rayuwa sunna samunsa a wadace, haihuwar kanta likita ya shaida masa lafiyarsa kalau, lokaci ne bai kawo kansa ba Wanda basu cire rai ba Fara'ar dake saman fuskarta ce ta dauke a lokacin da ta ga abinda ta gani kartin yan matan nan da ta tsama har cikin zuciyarta bama kamar yayarsu wada idan malan zai ambaci sunnata yake lumshe ido ba tare da ya san yana aikata haka ba ya sakata zarro ido tana fadin" Malan ko dai kaine ka daurawa kanka bamu sani ba?" Har ga Allah maganar fitowa ta yi da radin kanta hakan ya sa ita da kanta ta sha jinnin jikinta, bama kamar yadda ta ga Malan din ya mata kallo daya tak bai ce mata komai ba ya juya yanaiwa bakinsa bismillah domin ya kula ba zasu samu tarba a wajen matarsa ba Bayan sun zauna ya juya yana yiwa matar tasa magana suka nufi ciki hakan ya sa SHuWWAR, da NAHIDT binsu da kallo kafin su kalli NAHIDT da ta ja tsaki tana fadin" Ciki za'a shiga a yi munafurci ga dukan alamu!" Murmushi Shuwwar ta yi tana sake girgiza kanta ta juyo da fuskar auntynta da ta sake juyar da kanta tana fadin" Mamahnah" Idannuwa ta kura mata tana kane su ta ce" Alamun cuta sun bayana a kalamanki" Murmushi ta yi tana sake dage girarakinta ta ce" Kece mamana, kuma kema kin san kin isa da ni, ki tayani farin ciki da adu'ar Allah ya sa na shiga kennan, kin ga ki kuma daina yin fada da Aba, shi din mai sonmu ne, in ba ke ba wa ya rabe mu? Wa ya janyo mu? Wa yake son alkhairi da mu? Wa yake yi mana fada?, Kin san da Alkhairinmu ne shi, me yasa kike fada da shi ne bayan ba abinda yake yi maki?" Baki ta tabe tana fadin" Haka zaki ce ba Abinda yake yi min? Ke bakya gannin abinda yake yi min ne?" Murmushi SHUWWAR ta yi tana fadin" to ki yafe masa" NAHIDT ta sake turo baki tana sake kallon dakin da suka shige suka kule a cikin zuciyarta tana ayana' An dai ji kunya walahi!' Su dai a zaune suke a dakin nan dake fitar da dadadan kanshi, haka kuma nan da nan aka karama su da karamawa mai matukar daraja Kiraye kirayen sallar magariba ta fitar da Malan daga dakinsa ya wuce malalaci, matarsa dake dayan dakin na ciki kuwa tunda ya nuna mata mahinmancin baki ya umarceta kan ta fito ta kula da su ta labewarta a nan sai da ya fita ta fito tana mai sake bin NAHIDT da kallo domin du ita ta fi tsole mata ido sannan ta wuce bata ce da su ko ku ci kanku ba Ana gama sallar isha'i da yan mintuna dirar motoci ya tabatarwa mutanen gidan amaryar da Malan zai mika dakinta ce aka zo dauka, hakan ya sa gaba daya jikinsu ya sake yin sanyi A lokacin da Malan ya shigo ya saka su gaba ya shiga yiwa SHUWWAR nahisa sai ya kasance suma sun dukar da kawunansu sunna masu jin maganar har cikin bargonsu Sai da ya gama ne ya bada damar a shigo a tafi da ita, a nan ya sake kurawa NAHIDT ido yanai mata kallon da shi da kansa ya san ba kyau a adininsa, aman irin yadda take cijewa tanaa yiwa yar uwarta bankwana ta kasa tashi daga zaunen da take har aka fice da SHUWWAR Fauziya na kofa tana hawaye ita kuma ta kasa tashi daga ita sai shi ya saka shi yin dan Murmushi a sanyaye ya ce" Allah ya basu zaman lafia" Sai yanzu ta iya dagowa ta kale shi, hawayen cikin idannuwanta na gangarowa, ta saka hannunta da sauri tana sharewa Murmushi ya sakar mata yana furta" Tashi na maida ke gida " Mikewa ta yi ta kama hanya bata bi ta kan matarsa da ta shigo yanzu yanzu gidan dan fita ta yi a sace ta tafi ta aikata abinda take gannin shi zai gyarata, domin ita dai ba zata yarda da irin wannan cin kashin ba a rayuwar mijinta ! ________________________________ Satinsa uku da dawowa daga garin su SHUWWAR, dawowarsa har zuwa yanzu zama ne yake yi kadan aiki da yawa Abinda ya fara bashi ciwon kai shine karancin masu laifi a garin nan Gari ya riga ya zama capital inda kannanun barayi ne kawai suke bayane na bakin kasuwa, bayansu sai manyan yan hadama dake takatsantsan da takunsu, bayan shi burinsa ya samu waje mai dauke da masu laifi ta yadda zai baza kwonjinsa da horon da ya samu a kasar waje ta dogon karatun da ya yi har ya samu matsayin da yake kai a yanzu Haka kuma gefe daya mamansa ta jajirce ta murje kan sai ya sake yin wani auren, hakan ya sa ya bada damar samun wata dan ya aura domin shi da kansama a cikin halin rayuwa yake na rashin mace a gefensa A yau da ya zo gidan nasu ya tardo abinda ya saka shi yarda cewar a duniya idan ka zamto ana yawan ganninka a waje ana iya rainaka sosai, domin yarinyar Fatser yar gidan uwar gidansa ce ta dubi tsabar idannuwansa ta nuna shi take so a gaban mahaifiyarta da mahaifinta inda mahaifinta mamaki ya saka shi tsayar da murmushin da yake yi mata yana kallon mamanta da ta dauki magana tana murmushi tana fadin" Ai ni kam cewa na yi abu ya fi karfina ta samu abanku ta fada masa da kanta ya gani da idannuwansa, Sir ba dare ba rana yarinyar nan maganarta LIEUTENANT GANARAL ne, tun ina daukan abin da wasa har ya zo ya zama gaske a raina domin ta jajirce ta tsaya a kan ra'ayinta, shine dai na ce Yau tunda ya zo bara ta sanar da bukatarta na san ba zata rasa ba" Mamakin matar tasa ya saka shi kafeta da ido, Ikon Allah, aiki na son rai karara ya bayana a tare da matar tasa, kamar ba ita bace abokin kishinta, abokin ra nuna ana sonsa ana masa meye meye to fa MUHYIDEEN ne, nan har nunawa take zai iya cin gadonsa tana lamari irin na kar a fara yi masu haka din nan, kuma yau itace da fadin irin maganar nan? Bayan ko ga maciji basa yi da mahaifiyar yaron, kishi take yi da ita kiri kiri ? Fuska ya hade yana kallon y'ar tasa ya ce" Ashe baki da hankali? A nan waye sa'anki a tsakanin ni da Son din? Ashe idannuwanki sun bude haka ne da zaki kawo min raini irin wannan?, Ke yaushe na yi sake da tarbiyar y'ayana da har zaki zo ki dubi idannuwanmu da kafafuwanki a nan ki ce kina son Son?" Da mamaki hajia ta ce" Aman Elhaj menene damuwar a nan? Inace so halita ne?" " Dan Allah malama saurara min hakanan, irin haka ne kuke sakawa y'ayanku tunanin da zai halaka su ku dawo kunna nuna baku san lokacin ba, so? Na yaushe? Kin ga bana son aiki irin na son kai da shirme, idan shi yace yana so fine, idan ita ce zata bilo min da wani hauka ba zan dauka ba, ban haifi yar da ta isa da kanta ba, daga ke har ita ina iya baku mamaki a kan harkae SON!" Ya fada da karfin da ya saka MUHYIDEEN dake kallon TV kamar baya dakin dan rintse idannuwansa domin hayaniyar ta fi damunsa fiye da rainin yarinyar gaskiya A kausashe ya kuma korar yarinyar da tsawa yana rakata da kallo domin da matsanancin kuka ta fita a falon tana mai jin ciwo a zuciyarta, Me abansu yake nufi? Du wannan kwaliyar , da jiran lokacin nan da ta yi ana nufin a banza ko me? Ama wasa abansu yake, walahi wasa yake yi, bai san ta sha walahaula a kan maganar GANARAL ba? Yadda ta iya tunkararsa yau ai ya ci ace abanta ya shiga mamaki da tsoro a kan neman katangeta da shi! Mahaifinta a kausashe ya dubi matarsa yana fadin" Haba hajia, da girmanki? Da komai? Na san so halita ne, aman idan baki katse hanzarinta ba me kike so ta zame maki ne? Kin ga yanzu maza basa son tsaurin idon nan, ko daya basa sha'awar irin haka fa, ku kiyaye dan Allah, kece baba a gidan nan bayana, ke ya dace ki ringa tsawatar da duk wani hayaniyar gidana ba ki rinka taya yarana neman fitinata ina zaman lafiyata ba" Ita kam da ya sani, da shiru ya yi da Neman fahimtar da ita yaren da bata ganewa, domin gaskiya ita abinda y'ayanta ke so ko bata so zata mara masu baya ne, ita kam tana yiwa bukatar yayanta biyaya, to idan bata yi ba me ake so ta yi? Bata bin bayan zaburar da yaro ba gaira babu sabar a hannawa yaro nutsuwa da zaman lafia a banza a wofi Tana zaunen nan maman MUHYIDEEN ta shigo da salama sakamakon kiranta da SHIEF OF ARMY din ya yi tana gaishe sa matarsa wace kamar jira take ta shigo sai ita ta mike ta fice Zama ta yi tana kallon yannayin MUHYIDEEN dake kallon TV sannan ta maida hankalinta kan mijinta da ya ce" Kin ce kina da magana a kan maganar auren yaron nan, wacece maganar?" Ajiyar zuciya ta sauke a sanyaye ta ce" Maganar a kan tafiya aikinsa da ya kawo yana so a bashi dama ya je garin cen ya yi shekara biyar, Elhaj jiya ina sauraron redio wani abu da aka yi ana fadi sai da raina ya kiya, na san ba shi ya isa ya hanna ta'adanci ba, aman yana bada gudunmuwarsa ba laifi, dan haka na bashi damar ya je garin aman da sharadin auren nan da ya ce yana so a daura masa a nan zai bar matar, ta haka zai zamto ya ringa tafia yana dawowa wajen matarsa yanai mata weekend, sannan idan matar tana kusa da mu ta yiwu wannan auren ya dore in sha Allah" Tunda ta fara maganar sai yanzu ya dan dago ya kalleta sannan ya yi dan murmushin da sunna gane murmushi ya yi ne idan yannayin kakausan kallonsa ya dan daidaita kamar na mutane sai ko idan sajen fuskarsa ya dan sake hadewa A hankali SHIEF OF ARMY ya ce" Yanzun ba zaki daina rigima ba? Shekaru fa aka ce ba wata daya ko biyu, soja ne fa, shine zaki raba shi da iyalinsa ki ce a ajiye maki ita a wajenki? To ki yi mata me?" Kansa ya sake sadawa yana dan kurawa agogon hannunsa ido jin dakin ya dauki shiru, ya tabata mamansa na son saka mijinta ya yarda da maganar nan ne da idannuwanta, domin ta riga ta shanye magana da ido bale idan tanaiwa mijin nata Muryar SHIEF OF ARMY ne ke fadin" Ba fa zai yiwu ba zakina wani marairaicewa, shi din bakya tausayinsa ne?" Sake sada kansa ya yi yana son ya furta cewa ba komai, aman kuma baya so ya katse masu magana Sai kuma ya ji Sir din na fadin" Hasana, Hasana gaskiya kina takura min a kan maganar yarona, kai MUHYIDEEN shin ka amince da maganar nan ne ko baka amince ba? Idan baka amince ba bani da damuwa zata daina ne ta barka ka yi tafiyarka !" Dan mumushin ya sake yi a hankali ya ce" Aa Aba, na amince da bukatar Mama" Su dukansu sai suka samu kansu da kura masa ido Sarai tausayin yaron nata ke yawo a sasan jikinta, sai dai idan ta duba ta ga idan ya tafi yana iya zamewa ganninsa ya yi mata wahala sai ta karra yarda da wannan shawarar da ta yankewa kanta Aa hankali ta furta" Yaushe kake son tafia ne?" Dago da fuskarsa ya yi yana ji dama ace ya iya nuna murnarsa ta hanyar kurma ihu ya yi rawa? Kai da ya gwada domin da ace mamansa ta san irin taimaka masan da zata yi na barinsa zuwa garin nan da ta jima da barinsa, shi baban abinda yake so ya fara dirarwa wadinan tsagerun da suka yi wasa da hankalinsa, shi MUHYIDEEN MUHAY su dube shi au ce zasu zagaye shi da rainin hankali? Sai ya tura mota an dauko su sau dukansu a duk inda suke sun sake buga game din kafin ya shiga cikin gari hankali kwonce ya ringa buga game dinsa son ransa A dan kagauce ya ce" Yauma sai na je Mama" Bakin nasa da yace yauma din ta kure da kallo da dan haushi haushi ta ce" To bikin naka fa?" Da son convaincre dinta ya ce" Mama ba sai ku yi bikin ba, sai ta zauna satin gaba idan na dawo in sha Allah sai mu gaisa" Yar daria CHIEF OF ARMY yake yi na zumudin yaron nasa ya ce" Ka ga, ba yau yau ba, ka manta sai ka salami na kasa da kai? Ka bari gobe in sha Allah sai ka yiwa garin shigar yama idan muka gama tsaida komai, aure kuwa da kana nan, da baka nan daura shi za'a yi lafiar Allah in sha Allah" Ita kam yanzun zama da soja ya daina bata mamaki, tana aure da soja, ta haifi soja, sai ya zamto idan sun kwaba kwabarsu take barinsu da halinsu Zumudin da ya kasa boyuwa a fuskar yaron nata kuwa sai ya hadasa mata farin ciki itama, maganar aurensa kuwa ta fi kowa son ya dauko wata a waje, domin kaf y'ayan mai gidan nata su uku da suka nuna sunna sonsa bata so a yi da dayama, ita ta san wa ta haifa, dan an bashi Y'ar SHIEF OF ARMY ba zai hanna idan kadarar karan zamansu ta biyo ta kanta itama ya maka mata takardar sakinta la'ada waje ba, shi yasa ta bari ya samo ya nuna da kansa shi ya dauko, har mamaki take mahaifin yarinyar da zai saje aure yadda yake zumudi a kan maganar, bayan sake saken MUHYIDEEN bayanane ne ba boyaye ba! 💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣1️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Numfashi ta sauke ta fuskaceshi a nutse ta shiga yi masa nasiha, Nasiha take yi masa a yanzu da take gabansa take cikin rai da lafia, nasiha take masa a duk lokacin da ta samu zama da shi koda na minti daya ne Shekarunta arba'in da hudu a duniya, tun tana da kananun shekaru ta same shi take kuma alfahari da shi, ko a yanzu ta samu haihuwa tana so, zata kuma haihu abinta domin ta tashi da burin samun y'aya masu yawa sai dai Allah ya bata daya ta kuma gode, a sanyaye ta ci gaba da fadin" Kar ka yarda giyar mulkin dake hannunka ta saka ka cin amana, cin mutuncin talaka ko amsar cin hanci dan cutama mai gaskiya, MUHYIDEEN aikinka kar ya baka damar da zaka wulakanta mutun, idan bashi da gaskiya ne ka yi kokarin bin aikinka yadda ya koyar da kai ka hora shi domin wani lokacin da gaskiyarka a kan aikin naka zaka kai kanka ka baro , ka kiyaye haye a kan dan Adam, fuskarsa kake kallo baka san waye shi ba, wanin yana da baiwar da yake iya hadaka da wahala a bisa zannen ALK'ALAMIN K'ADARRARKA, MUHYIDEEN ba kowa ake takawa a zauna lafia ba, wanin Kadararsa ce zata kaishi hannunku ka kasance mai tausasawa, MUHYIDEEN ba kowa akew birgewa a duniya ba, bale ku aikinku kunna tare da majiyansa fiye da masoyansa, wanin zai tsane ku ne dan ra'ayi, wani kuma da dalili, kar ka yi wasa da adu'a, kar ka yi wasa da ambaton Allah, ta haka zaka fi karfin magauta, sannan ka kyautata mu'amalarka ka ji?, Allah ya tsare, ya yi maka albarka ya kare ka, ya karra daukaka ka ya sa ka gama da duniya lafia sannan ya sa aljannah ta zamto makomarka" A bayane mijinta ke amsawa yana cike da mangarin soyayar da take nunawa yaronta cikin hikima, a bayane ya furta" Uwa kennan, mutun baya tsufa da muradin uwa a gefensa, Allah ya jikan mahaifanmu" Da amen suka sake amsawa su dukansu ukun sannan ya mike yana masu salama ya fita a falon A lokacin da ya karaso kusa da motarsa ya ga yarinyar nan da ta gama baza rashin kunyarta a kansa a zaune a saman daya daga cikin motocin gidan ga Bodyguard dinta a gefe yana tsaye ita kuma ta harde hannayenta tana kallon waje daya Da hannunsa ya yiwa Bodyguard din nata alamun yana iya ajiye hannunsa sannan ya bude motar ya shiga ya tada A razane ta kallo wajen motar tana sauke dubanta a kan fuskarsa Da sauri ta sada kanta sakamakon wani kakausan kallo da ya maka mata wanda sai da ta ji hanjin cikinta ya kule waje daya Ba ita ta dago kanta ba sai da ya bar wajen da motarsa sannan ta dago tana bin sawun motar da kallo duda farin sawu ne a saman Wajen A hankali ta furta" Kasancewarka bamban da sauran maza ya sa nake so ka zamo mallakina LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN" __________________________________ *Bayan sati daya da kwana hudu* Turaran wutar dake ajiye ta kunna bayan ta gama moping din falon , hakan ya sa dakin daukan kamshi na musaman wanda ya sakata sauke ajiyar zuciya duda irin yadda zuciyar tataa ke cinkushe da matsalar da take fuskanta tunda ta yi auren nan Bata san shigowarsa ba, bata ji shigowarsa ba, hasalima sai da ta juyo ta ganshi a tsaye a jikin garu ya kafeta da kallon da ba zata iya fasarashi kai tsaye cewar kallon harare ne duba da ita ya dace ta harare shi ba shi ya dace ya harareta ba "SHUWWAR ashe dama kin taba yin aure?" Ya fada a kausashe yana sake kureta da kallo hakan ya sa gabanta kwonci kwonci ya fadi A hankali ta idasa zuwa wajen kujera ta zauna tana sake fuskantarsa ba tare da ta furta masa kalma daya ba Karasowa ya yi yana zama yana kallonta a birkice ya ce" Magana fa nake yi maki, ashe dama ba budurwa na dauka ba!?" SHUWWAR ta dube shi tana hadiye bacin ranta ta ce" Kana nufin baka san na taba yin aure ba ka aureni? Ko kana nufin wannan dalilin ne ya sa runda aka kawoni gidan nan yau sati biyu aka yadani sai dai na hangoka tare da matar mahaifinka ka zo ka wuce?" " Wannan itace amsar da zaki bani bayan ina matsayin mijinki na tuhumeki da magana mai mahinmanci wada aka fada min tun ranar da aka kawo ki ta dakeni ta hanna ni zuwa dakinki dan ciwon da nake ji a zuciyata aka kuma fada min fitar da yayarki take yi ba komau bane sai yawon bariki na zo maku da tambayar dan ki gaskata min aman shune zaki nemi yi min amsa ta rashin tarbiya?" Ya fada da fada fada hakan ya sakata kikifta ido tana kallonsa Watau tunda aka kawota gidan nan aka nuna mata dakinta rabonta da wani abun mutunci ya hadata da mutanen gidan Wanu gani gani suke yi mata a bayane kuma sukan yada mata magangannun da ta ajiye haka aa matsayin dama tana iya fuskantar irin haka ko yayane, ta share kowa ta ringa farin cikin gannin ta waye a gidan miji itama A hankali awani dake shigewa ya saka ta fara damuwa da rashin gannin mijin nata a bangarenta Ba dan ta saba ko ta matsu da wani abu ya shiga tsakaninta da SUDAIS ba, ko daya , hasalima ita ba taba yi ta yi ba sannan bata cikin jinsin yan matan dake kwalafa ransu da abin nan , kai tanama iya cewa ita halitarta ba ta d'a namiji bace sam, aman kuma sai ta ringa jin ya dace ace mijin nata ya zo inda take ko dan ya ji yaya ta kwana yaya ta tashi Kwanon abinci daya ne ake miko mata tun na safe sai wata safiyar wanda ta ajiye haka a matsayin sunna tunanin tana girki da kanta ne kila, bata san mutanen gidan na girki sau biyu ne kadai a wuni, lokacin dorin na biyu kuwa ba'a kawo mata sam! Bai neme ta ba, bai nemi inda take ba, sai dai ta hango giftawarsa ko ta ga wata yar budurwa mai yawan zama da zumbulelen hijab har kamar ya kayar da ita na ajiyewa SUDAIS abinci shi kuma ya dauka ya ci Bata taba sannin cewa SUDAIS yana cikin jerin mazan da suke dauke da fushin rayuwa ba dare ba rana ba'ai masu komau bama bale irin abubuwan da matar malamin da ya daura aurensu ta fada wanda ya sake bincikawa ya ga eh gaskiya ne ya saka shi kulatarta a zuciyarsa sannan ya yi niyar yi mata kishiya kwana kusa dan ya horata kuma ya dauki budurwa da fari koda zai iya kusantarta "Ki bani amsa mana ina maki magana" ya sake fada a harzuke hakan ya sakata mikewa tsaye tana kallonsa ta ce" Ka ga, ka sasauta fushinka ka saurareni mana SUDAIS, eh na taba yin aure wannan gaskiya ne" "Kin taba yin aure ko kin yi aure aure ana sakinki daga an daura maki?, Kennan gaskiya ne matsalar biye biyen mazan ne kema ke damunki ake sakinki aure? Idan wanu ya sake ki dan ra'ayi wani ba zai sake ki ba dan jin dadi, SHUWWAR kin ha'inceni kin rufe ni kin saka da aureki a rufe ko?" Gabanta ne ya fara faduwa gannin kamar abun na nema ya zama baba, hakan ya sa a birkice ta shiga kokarin ganar da shi abubuwan da sula faru tana mai sasauta muryarta a kan rasa tana mayyar da fushinta gefe ta ce" Haba my SUDAIS, ban kawo maka maganar auren da na yi a baya bane dan babu wanda na tare a cikinsu, babu wanda na je na dora tukunya a cikinsu, SUDAIS hasalima auren kawai ake daura min *ALK'ALAMIN K'ADARRARTA* na datse igiyoyin auren nawa ba tare da na kasance mace a gidan miji ba, ka yi hakuri dan Allah idan hakan ya bata maka rai, maganar auntynama gaskiya ne, idan ka kula fitarta da dawowarta kan sakani a hali na bacin rai da tashin hankali, aman duka wannan baa matsala bane tunda ni bana aikatawa" SUDAIS dake kallonta yana dane wayarsa dake ringin ya ce" Me zai tabatar min da kema ba hakan bane SHUWWAR?" SHUWWAR ta sauke ajiyar zuciya tana fadin" Domin ni budurwa ce SUDAIS...." ta idasa fada tana sada kanta cike da jin kunyar furucinta Shima sai ya samu kansa da kureta da kallo, maganar da ta fada na neman yin tasiri a kwakwaluwarsa ya ce" Kina nufin, baki taba wata mu'amala da wani namiji ba a duniya?, SHUWWAR ina iya ganewa fa da zarar na kusanceki" Kunya ta hanna mata amsa shi, tana ra karra sada kanta aka kuma doko masa wani kiran, hakan ya sa ya amsa yana dubawa da dan sauri domin mahaifinsa ne Abinda baban nasa ya fada ya saka shi mikewa tsaye a rikice tana fadin" camp din sojoji kuma? Aba kuma SHUWWAR SHUWWAR tawa aka ce? Me ta aikata da har za'a turo daukanta zuwa camp din sojoji?" Cikinta ne ya juya a zaunen da take hakan ya sa ta kafeshi da ido tana son fahimtar abinda ake fada masa a cikin wayar nan tasa Wayar ya kashe yana kafeta da ido ya ce" SHUWWAR me ya hada ki da motar sojoji aka zo daukanki har cikin gidanmu? SHUWWAR kin kuwa san darajar mahaifina a garin nan? Motar sojoji du irin yadda yake kare mutuncin kansa da ta iyalinsa yau a zo nemanki me kika aikata?" SHUWWAR ta mike a rikice tana kikifta manyan idannuwanta ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une motar motoci kuma? Me mes na aikata dan Allah?" Gannin kamar raini irin na Shuwwar karra ci gaba yake yi a wajensa ya saka shi miko mata hijab dinta yana fadin" wuce mu tafi domin Aba ya tafi ba yau ba ya kuma nemi alfarmar kar a dauke ki a bayan mota zan kaiki, wuce mu je idan wata jarabar kika janyowa kanki cen ki karata, SHUWWAR ba zan boye maki ba na fara tsintar dana sani a aurenki da na yi" Sosai magangannun suka soketa aman kuma sai ta hadiye ta bi bayansa cikinta na ta kukan tsoro da tunanin uban me ta yiwa soja kuma ita? Ido ido ake yi a dakin bayan jin magangannun da suka bayana masu ga kuma wanda ya saka aka dauko sun yana zaune a hakimce tamkar wani sarki yana kallon su Takaici, bakin ciki, tsana bata taba tunanin zata ji a kan wata halita irin yadda lokaci daya ta ji a kan wannan bawan Allahn A rikice ABDUL Mutalab ya ce" SHUWWAR da gaske wannan mijinki ne?, Aman ai aunty ta bani wata uku ta ce zaki gama ida hankalinki ya kwonta sai mu je mu yi tambaya idan har kin halata a gareni na aureki ko? Shine kika yi aure ban sani ba?, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une" Ya karashe yana mai fashewa da kuka lokaci daya mahaifinsa da Mahaifin Sudais suka kwashi salalami sunna kallonsa Mai shinkafa ya kai masa rankwashi yana fadin" Kai dan ubanka ni fa na aureta, muhadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam dama ana haka aa hausa?" Mahaifin Sudais ya ce" Elhaj Mustafa dama itace na halarci daurin aurenta a kofar gidansu da kai?" Mai shinkafa ya gyada kansa yana fadin" Allah ya taimaki malan ai wannan da kake gani nine na aureta , a lokacin da na fuskanci wacece marikiyarta na saketa dan ba zan iya hada zuria da ita ba, shine ta min dibar albarka da maganar kudin nan da yalabai Maman sani ya yi bayani a kansu ta dauko su a dakina a gidana , ni kuma sai na ba yaron nan salahun ya maka min ita a wajen sojoji a amso min hakina kar ta kashe, ashe ka ga yaron nan daya da na malaka ya hadu da sharin mace wai ya taimaka mata kar a rufeta ya ce matarsa ce? Ka ji yadda aka yi, a ranar da aka daura mana aure......................." Baki daya abinda ya faru mai shinkafa ya kwashe ya sanar dala dala wanda hakan ya saka MUHYIDEEN dake sauraro jin takaici a zuciyarsa domin shi du a tunaninsa sato kudin ta yi shi yasa ya sake bi ta kanta dan idan har satowa ta yi ya tabata ba ita kadai bace barauniyar ba zara rasa yan tayata aikata satar ba, da ya samu reshensu kennan da ya more ya ringa kamo su daya bayan daya, aman abin takaici sai yake jin wannan tsohon shi ya dauko mata kudin da kansa dan bashi da gaskiya ba wani dan yana tsoron taa masa shari ba Da wani takaicin ya mike yana daukan wayarsa ya kalli Lieutenant Maman Sani da ya sara masa yana fadin" Ashe bata lokaci ne, ka bata takardarta ka salame su, bara na shiga cikin gari" Daga haka ya zagaye ya yi tafiyarsa ya bar Lieutenant Maman Sani da alkakai domin a lokacin Shuwwar ta yi saurin matsawa kusa da mijinta tana doke hannun Abdul da ya matso yana rike hijabinta yana fadin" Ki ce ya sake ki ni kike so ba shi ba" Ta ce" Elhaj yanzu saboda kudin da ban ci ko ficika a cikinsu bane ka saka aka daukoni aka kawoni nan a gaban mijina da mahaifinsa kana neman wulakanta min aurena? An fada maka duniya irinka ce da banda san kanka babu abinda ka iya?, Allah sai ya saka min fadan da ka hadani da mijina a kan shirme" Da dan karfi ya ce" To rasa kunya, to uwar mararsa kunya, an fada maki ni na neme ki ne? Wanda ya fitan nan shi ya sa aka kawo mu baki dayanmu nan ba wani ba, ni na neme ki? Haba SHUWWAR ko a hanya ai bana tunanin fatan haduwa da ke, Kai abdul idan ka kuma tabata zan tsine maka albarka, hala hauka make zan hada jinni da wannan yarinyar?" SUDAIS kam wata ajiyar zuciya yake saukewa saboda jin abinda ya faru, shi fa dadima ya ji cewar da gaske ne ashe da ta ce maza babu abinda ya shiga tsakaninta da mazan da take aure duda matar Malan ta ce barinta hudu A sanyaye ya ce" Allah dai ya sanyaya, in sha Allah zan kawo maka kudin da kaina a yi hakuri Sir mu koma gida" Mahaifinsa da mamaki ya ce" Ku koma gida? Ku koma gida da wa SUDAIS? Kana nufin nima zan ga kashi da rana da dare na zo na saka kafa ne? Kana ganni dai a gabanka komai yake faruwa ba wai fada maka aka yi ba, a gaskiya wannan ba uwar jikokina bace, nima kai daya ne namijin ba zan iya wannan saken ba, ka bata takardarta ka dawo gida, idan ka ki aikata haka zan yafeka duniya dan na kula bata yiwa maza da sauki ga Elhaj da dansa ana kace nace bayan mu da muke abokanan kasuwanci mun san irin biyayar da ABDUL Mutalab ke yiwa mahaifinsa?" Yana gama ya mike tsayinsa yana yiwa sir salama ya fice a office din A haka Mai shinkafa yaa tisa keyar nasa Dan dake tirjewa suka fice suka bar SUDAIS da matarsa da sukai mutsuwar tsaye Yana juyowa gabanta ta zube gwuiwoyinta kasa tana hada hannayenta bibiyu ta ce" Dan Allah, dan Allah kar ka yi, kar ka sake ni, kar ka yi mugun aikin nan, ka bari mu fadawa malan su hadu da datijawan anguwarmu su je su ba Aba hakuri na tabata zai dangana ya barmu mu yi aurenmu, SUDAIS ina sonka kar ka sakeni, kar ka mayar da ji bazawara dan Allah" Tana fada hawayenta na barkewa a saman fuskarta, hannayenta a hade wahe daya ta yada suke bari ba ji ba gani Dukawar ya yi shima yana mai janyota jikinsa da karfi ya rukunkumeta ta yadda har sai da ta ji kamar numfashinta zai dauke Muryarsa na rawa ya ce" SHUWWAR, dan Allah ki yafe min, mahaifina ne, idan ya yafeni duniya ba zan ga da kyau ba, SHUWWAR saki halal ne sannan a kan dalilin da ya dora kalmar sakinma abin dubawa ne , Shuwwar ina son ki, sonki ya sa du irin abinda matar Abanki ta fada na jure na so zama da ke , SHUWWAR aman abana fa?" Kai take girgizawa hakan ya sa Lieutenant Maman Sani cire kansa a kansu cike da jin tausayinsu baki dayansu domin a lokacin SUDAIS sake riketa ya yi a jikinsa sosai daidai MUHYIDEEN ya shigo office din dan daukan takardar da aka fitar masa ta GPS din garin Turus ya yi yana kallon wani sabon salo a office dinsa daidai lokacin da SUDAIS ya furta mata kalmar saki daya tak sannan ya janye jikinsa ya fice da mugun sauri har kamar ya kifa a kasa Idasa faduwa ta yi a kasan tana mai dora hannayenta bibiyu a saman kanta zara kuma rushewa da wani kukan ta hadiye sakamakon Lieutenant Maman Sani da ya matso yana neman taimaka mata ta tashi ta tafi domin Sir ya dawo office din kar ya yi fada duda yakan hukunta ne a maimakun fada Da karfi ta janye jikinta har tana doka bayanta a jikin table din tana sauke masa dukan kallon tsana a saman fuskarsa a kausashe ta ce" Dont tuch me!" Lokaci daya kuma ta kama ta mike tanaa cire hijab din jikinta domin ji take ya shake mata wuyanta bata ita numfashi Kudin daje ajiye wanda cenji ne aka dawowa da MUHYIDEEN da ya yi aika wanda baima san an dawo masa da cenjin ba ta mika hannunta ta dauka ita kanta bata san ko nawa bane ta juyo da jiyar ficewa a office din sukai ido hudu da Muhyideen dake sake kallon iKon Allah Kallon sama da kasa ta masa wata wutar tsanarsa na sake ruruwa a zuciyarta taa budi bakinta ta ce" Ka sa an sake ni, Me na yi maka ne?, Shi yasa na tsani soja a duniya, bawan Allah da zan ga kana ci da wuta sai dai na karra petur ! Ka ga sai nake ji na tsaneka har kasan raina!, Walahi i hate u so much!" Maganar da take yi a sanyaye ne, haka kuma tana yi ne wasu hawaye na zubowa a saman kyakyawar fuskarta da ta fara rinewa da ja Da sauri Maman Sani ya so tsawatar mata aman sai ya dakata sanadiyar daga masa hannu da LIEUTENANT GANARAL ya yi yana kallonta har ta gama ta fice da slifas dinta bakake ta fita a office din sannan ya kalli Maman Sani sai kuma ya cire dubansa ya karasa ya dauki takardarsa ya juya ya fice yana tunai kamar haka' Me na yi mata ta tsane ni ita kuma wannan?, Ko bayan sata, karya, kuma mahaukaciya ce?......kai Allah ka shirya matan garin nan" A kafarta take tafia tana langui bayan babu abinda ta sha Tafia ta yi mai tsayin gaske kafin take samun kanta a bakin titi Tsalakawa ta yi ta dauki wata hanyar tana tafia har ta karaso daidai wani babam waje da aka rubuta *BAR* a jikin katon plake din dake kafe Samun kafafuwanta ta yi da janta suka sakata cikin wajen duda irin mutanen da take ganni da shiga irin ta shirme bata wani ankara ba har ta karasa gaban teburin masu siyar da abubuwan da ake siyarwa a wajen Kudin nan na hannunta ta ajiye a saman wajen tana yin dadage ta haye saman doguwar kujera tana kallon Barmans din ta ce" *GIYA NAKE SO* " 😭😭😭😭😭😭😭😭 YA SALAM, MENENE LAIFIN IBTISAM NE? ME YASA IYAYE SUKE MANTA KALMAR JIN KAI SUKA RIKI SON KAI? ME YASA BA ZA'A FUSKANCI RAYUWAR BAYIN ALLAHN NAN DA DUBA NA FAHIMTA BA? SHIN IDAN SUN ZAMTO KARIN BATA GARI MAIMAKUN GYARA GARI FADUWAR IYA SU TA SHAFA? TO BARI KU JI YA KU YAN UWANA, FADUWAR TA SHAFE MU NE MU DUKANMU, DOMIN IDAN KARUWANCIN SUKA AFKA Y'AYANMU NE, MAZAJENMU NE, YAYUMU NE, MAHAIFANMU NE ZASU FADA A TARKONSU SU , SAI WANDA ALLAH YA TSALAKE, IDAN SHAYE SHAYEN SUKA FADA Y'AYANMU NE, MU KANMU NE ZAMU IYA FADAWA A KOWANI LOKACI, SHIN BAMA JIN KUNYA NE? BAMA JIN TSORON ALLAH NE? KO MU MUN FI KARFIN *ALKALAMIN KADARRA* YA BI TA KANMU NE? ........YA LILAHIN SAMAWATI WAR ARDI WAMA BAINA HUMU RAHAMAN, YA JILJALALI WAL IKHRAM, KAA DATAR DA MU DA SAMUN DACEWA A CIKIN DATATUN BAYINKA 😭👏👏👏👏 tuntubeni ta number wayata +22793811618 dan samun naki hajiata😍😍😍😍😍😍😍Numfashi ta sauke tana fadin"kar kanwarta ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 "GIYA?" Ya fada yana daukan cenjin da ta zuba a wajen yana sake kallonta Luuu ta yi da idannuwanta tun bata sha giyar ba ta sake budewa tana kallonsa ta ce" Ka zuba min mana ko bakwa siyarwa ne?" Juyawa ya yi yana fadin" Mu da sana'ar kennan, yanzu kuwa kanwata" Sabuwaa dal ta kwalba mai tsadar gaske ya dauko ya saka abin budewa ya bude mata ya ajiye mata kwalbar a gabanta sannan ya dauko cop na kwalba ya zuba fasashiyar kankara ya ajiye mata a gabanta ya dauki kwalbar giyar ya zuba mata mai yawa a ciki har sai da ta kusan cikawa sannan ya ajiye mata sauranta a gefe ya juya ya ci gaba da aikinsa Giyar ta kurawa ido na dan lokaci kafin ta sake lumshe idannuwanta hawayen ciki suka sake zirarowa ta dauki kofin ta rintse ido gabanta na dukan dari dari ta kai kusa da bakinta Da sauri ta maida ta ajiye Ta sake dauka wasu mintuna tsakani ta kuma nufar bakin nata Yanzunma ta maida ta ajiye tana jan numfashi sakamakon warin da goyar take yi wanda tun kafin ta sha din warin ya fara buga mata kai Cijewa ta yi soosai wannan karron ta dauka da nufin sha ne kawai ko yayane sai ta sha din ta dora kwalbar a saman jajayen lebenta na kasa ta rintse ido zata kwarara aa bakinta ta ji murya kasa kasa sosai yana fadin" Idan baki taba sha ba fa kika yi mata wannan shan yau tana iya kasheki" Dif ta yi na dan lokaci kafin ta cire tana sauke dubanta a kan fuskar mutumen da zata iya kiransa kai tsaye mutun mai shekaru domin bai yi kama da saurayi ba, sannan kalar fatarsa zai fito cikin uku daga filo, buzu, ko balarabe, danma bashi da gwabin jiki daa wahalaa ya shigo jerin larabawa duba da yawancinsu sunna da jiki , aman wannan har a dan tankwashe yake dan rama "Me ya yi zafi, kyakyawa da ke zaki zo ki sha abinda baki saba sha ba? Muma da muke ciki so muke mu bari domin shan giya bata da anfani fa yar budurwa" Galala din da ta yi hawayenta bai daina zuba a gurbin idannuwanta ba ya saka shi fadin" kin ga wannan da ya saida maki da kika ce giya, sai da ya maimaita sunnan yana zarro ido yana kallonki, kin san me yasa ya yi haka? Domin da kika zo kin ambaci sunnanta bayan du wanda yake mashayi idan ya zo wajen nan kudinsa kawai yake cakewa mai siyarwar ya san kalar da kudinsa zai siyan masa, yar budurwa baki ga sai da ya yi mamaki ba? Dan ya ga cewar baki saba ba, yau ne zaki fara, shi yasama ya zuba maki kankarar nan dan ya dan rage kaifinta a harshenki, aman ba hakan na nufin kaifin nata zai ragu ba gaskiya domin yau ne zaki fara sha, kuma kin ji na rantse maki idan kika sha wannan giyar gaba dayanta zata kasheki ne, dan babar giya ce mai tsada mai karfi, to ke wai mema akai maki da zafi da zaki fara akidar nan?" Ita da a hayacinta take, ta tabata wannan bawan Allahn sai ta masa tassss da fitsara, aman a yanzun sai ta samu kanta da rike giyar nan taf a hannunta tana kallonsa ta ce" Ka ga mijina ne ya sakeni, mahaifinsa ne ya ce ban cencenci a hada zuria da ni ba, shine aka sake ni" Bakinsa ya tabe yana amsar kofin giyar ya ce" Sun yiwa kansu asara ai, a kan ya sake ki ne zaki sha giya? Ko shi kadai ya rage a jinsin maza a duniya? Idan su basa sonki dan wani dalili nasu wani saboda dalilin da suke kinki zai so ki, aman idan kika saka kanki a rayuwa irin ta giya kin san me kika cirarwa kanki? Wahala, yar budurwa kin cirarwa kanki wahala ne, kin ga mu bamu iya abu ba, idan muka fara bamu da hankali, bamu iya yi a kadan kadan ba, zamu yi ta kwabra ne ta yadda zata yi mana ila, kin ga giya anfaninta daya ne tak ko mace biyu shine zata saka fatarki ta yo luwai luwai idan kina shan mai tsada sannan zata saka gashinki ya ringa tohowa sosai idan kina shan mai tsada fa, bayan wannaj dukan wani wulakantarwa na duniya zaki hadu da shi sannan ki je kiyama ki hadu da ubangininki, kin ga tun ina yaro dan shekara goma sha biyar yawo da abokanai na koyi taba giya, maganar da nake maki saboda giya babu abinda ban gani ba na gidan duniya, ni dai ban ajiye nawa ba sai na mahaifiyata da nake gurgura ba dare ba rana, y'ata daya a duniya a makaranta a zageta a cikin kawaye a yi mata gori, ke bara na kadaice maki bani da wata daraja ni na sani dan dole ake cakuluwa da ni..........yanzun ki yanke shawara cikin biyu, Au ki tashi na kaiki gidanku, ko kuma ki fara kashe rayuwarki dan kato ya sake ki" Ido take kikiftawa tana kallonsa kafin take sake kallon kwalbar da ya ajiye mata a gabanta Idonta ta rintse da yake ta sarra mata kafin taa mike a hankali tana bude bakinta da kuryarta da ta disashe sosai ta ce" Ka ga banma yi sallah ba kuwa, mu je kawai" Da kwatance har suka karaso kofar gidansu Ta jima tana kallon kofar da tunanin Allah ya sa yayarta tana gida A hankali ta kama kofar ta bude ta zirra kafafuwanta kasa zata fita ta ji yana fadin" Dukan mace ta duniya tana da kima, ko me ta zama a rayuwa kuwa tana da daraja, idan ta hadu da wanda ya san darajarta zata kasance macen da ta fi kowa haskawa a duniya, yar budurwa kar ki manta cewar ko me kika gani na rayuwa ke din halita ce mai daraja,, uwa ce ke, y'a ce ke, kanwa ce ke, yaya ce ke, kin ga abubuwan da yawa , idan ba ke fa Walahi babu rayuwa kwata kwata, kar ki shiga gidanku ki dora kuka , ki je ki godewa Allah, zan dawo gobe in sha Allah" Tabas ta samu nutsuwa a zuciyarta, tabas koda ace bata dawo normal ba, domin abu ne mai matukar wahala, ita a yanzun ALKALAMIN KADARRARTA ya daina firgitata ya dawo bata tsoro, aman kuma ta ji dama dama a zuciyarta na tunasar da wannan mutumen ya yi mata cewar kai kanta da ta yi gidan giya ba shine mafita a rayuwarta ba A hankali ta tura ta shiga tana gaishe da baba mai gadi dake morewa da kazar da aka miko masa Da kallo ya rakata da tarin tambaya a ransa na yannayinta, ko hujab babu a jikinta ba wani mayafi hakan ya sa ya ringa adu'ar Allah ya sa ba sakinta mijinta ya yi ba A hankali ta kama kofar ta shiga da Salama a bakinta tana waige waige Yayarta dake zaune tana kwaba lalen da take son kunsawa ta dago da sauri tana sauke dubanta a kanta Yannayinta ya saka gabanta yankewa ya fadi da karfin gaske har sai da ta zabura tana sakin lallen a kasa tana sake kallon kanwar tata da son mikewa lokaci daya haka kuma bakinta ya kwashi inda inda tana fadin" SHUWWAR, me menene? Ina lulubinki shuwwewwwwwwwwww" maganarta ta katse sakamakon faduwa da ta yi ta dalilin kushin dake ajiye domin idannuwanta sun rufe sam ta kasa ganninsa sai da ta tabeta ya kifar sannan ta ankara Da sauri SHUWWAR ta idasa isowa tana kamata tana fadin" Subahannalah Aunty Hal anta mash-ghouul?" Hannunta da ta riketa ta kama tana kallonta ta ce" Na zata ko , ko , na zata ko ya sake ki ne da na ga baki da lulubi bayan matan aure sunna suturta jikinsu ne, kin ga ki ringa saka lulubi dan aure ba abin wasa bane" Dan murmushi ta yi mai ciwo a hankali ta dora kanta a saman kirjin Nahidt dake yi mata nasiha hakan ya saka Nahidt yin tsiittt lokaci daya kafin a hankali muryarta na rawa ta ce" SHUWWAR me yake faruwa?" SHUWWAR ta dago tana kallonta , ta maida kanta saman kirjinta a hankali ta ce" Ya sakeni, sai dai shi saki daya ya min, kin ga hakan na nufin ta yiwu idan na kuma yin wani auren zai zaunu" Wannan karron maimakun zuciyar Shuwwar din ta nemi gazawa ta yar uwarta ce ta nemi gazawa Muryarta a sanyaye ta ce" Shima ya sake ki ne dan an ce ni karuwa ce?" Ido SHUWWAR ta rintse na kalmar da yayarta ta kirayi kanta a hankali ta girgiza kan nata tana fadin" Aa, bakima shigo cikin maganar ba, kin san me na fahimta.......hasalima ke din kin zamto mahadin Kadarratah ne, aman da ke ko ba ke dole ne rubutacen al'amari zai kasance a kaina, wannan sakin bama dan ke akai min ba, wani soja ne ya saka aka daukomu dan a yi kuraya, a nan dai wa'adin auren nawa ya cika" Lebenta ta dantse tana son hanna kanta kuka, aman sai da abin ya gagareta ta fashe da kuka tana rike SHUWWAR a jijinta ta ce" Shin mun fi kowa aikata laifi ne da muke fuskantar irin wannan hukuncin a wajen al'uma, menene laifinmu? Me muka yi da zafi haka?, SHUWWAR I'm sorry, I'm sorry dear" SHUWWAR ta karra kwontar da kanta a sanyaye ta ce" Haka nawa ALKALAMIN KADARRAR yake, Aunty ina tunanin bani da rabon yin aure a duniya" Wanu kukan NAHIDT ta fashe da shi wanda ya fitar da Zahra'u dake kicin tana soya masu zabuwa da sauri tana fadin" Kamar kuka nake ji NAHIDT" Jikinta ne ya yi wani irin mutuwa tunda ta ga SHUWWAR rungume a jikin NAHIDT din Tunda Shuwwar ke koke kokenta idan an saketa bata taba jin tana zubar da hawaye irin na yau ba, A yau itama da kanta ciwon sakin Shuwwar din ne yaa ringa sukanta a kirjinta har ta kasa tsayuwa a kan kafafuwanta ta karasa da sauri tana dukawa a kusa da su ta rungume su gaba dayansu a jikinta Kukansu suka sha su su uku NAHIDT dake kuka tana fadin" Shikenan dan bamu da kowa sai a ringa wulakantamu?, Shi yasa ban sakawa kaina soyayar na yi aure a zuciyata, domin na rigaya na sani cewar babu wanda zai iya jin kaina, babu wanda zai aureni ya zauna da ji domin Allah, ya zamana dan iskama ta kirki yake so mai fitacen usuli, kowa idan ya tashi ta kirki yake so ido rufe, mu kuma da muka kasance a haka ba sai mu karre a haka ba?, Aman SHUWWAR bata cencenci haka ba, Shuwwar ya cencenci ta samu gida ta zauna da mijinta, bata takawa kowa ba, bata kashewa kowa ba, idan takamar mazajen dake sakinta dan ina fita ina harkar badala ina samun naa abincina ne daga yau na daina, walahi na daina, su aureta su kilace min ita dan Allah ba dan halina ba" A sanyaye SHUWWAR ta sake riketa a jikinta tana fadin" Da ace zasu dube mu bayan mun tuba su dauke mu ba dan su ringa goranta mana ba, su kula da mu domun Allah, aman kin ga Aunty, ko sun aure mun dan su wulakantamu ne, kina gani fa irin soyayar da yake nuna min aman ana kaini ko kallo ban ishe shi ba, yakan shiga ya fita aman banda dakina" NAHIDT tana kallonta ta ce" kina nufin har yau da ya sake ki babu abinda ya shiga tsakaninki da shi?" A hankali SHUWWAR ta sada kanta tana jin nauyin irin maganar nan ainun Fauziya da ta kasance mai sanyin cikinsu aman yau itace da fadin" Dama tun usil bai mana ba, bakya gannin kama yake da munafukai? Fin karfinmu kika yi, a yanzu da ya kasance bai taba ki ba Alhmdulilah, matsiyaci algungumi kuma walahi sai mun kwaso kayanmu harda akwatunnanki!" Ita kam so take ta kwonta ta huta dan kanta ciwo yake yi mata, dan haka ta nemi da su sama mata wajen kwonciya so take ta kwonta A wannan daren ta samu soyaya a wajen yan uwanta taamkar zasu maida ita cikin cikinsu, domin a shinfida daya suka kwana gaba dayansu har akai kiran sallar asubah Abin mamaki su dukansu kiran sallar ne ya tashe su suka kuma gabatar da sallarsu a kan lokaci, a nan Fauziya ta shiga kwashe shinfidar da sukai a falo suka kwana tana mayarwa ciki sannan ta shiga gyagyara gidan itaa kuma SHUWWAR ta koma dakinta ta kwonta dan barcin ba wani isarta ya yi ba Lalabawa NAHIDT ta yi ta dauko wayarta ta koma saman kujera ta mikar da kaffafuwanta ta dan ringesa ta shiga jerin sunna mai farawa da A A hankali take yin kasa har ta zo daidai sunnan da aka saka ABAN IBTI Sunnan ta ringa kallo tana ta tunanin abinda ya dace ta makawa wannan bawan Allahn da a nan ta fada, a tsaye ta fada, a zaune ta fada ta hanna shi daurawa IBTISAM auren nan aman sai da ya aikata Rubutawa ta fara rai bace kamar haka" Asalamu alaikum, ba zan tambayeka ka tashi lafia baa tunda bani da matsala da haka, Liman an sakota a karro na hudu ba tare da takamaiman dalilin da ya wuce ana gudun auren irinmu, wai ina da tambaya, dama musulman haka suke ne? Ko dan mai jin kan musulmai mai adalci ya shude zamani sai tarihinsa muka tarar? Allah ya tsinewa masu halaya irin na wasu daga cikin musulman, na fada na karra Aban IBTI! Ka sani ba zaka kuma daura mata kowa a matsayin miji ba, abinda ta samu na ciwon zuciya ya isa haka!" Tana turawa ta kashe wayarta ta gyara kwonciyarta itama domin yau ba gyaranta bane na Fauziya ne yin safe _____________________________________ Cikin barcinta ta ringa jin magana sama sama hakan ya sakata farkawa a dan tsorace tana diro santa santalan fararan kafafuwanta kasa hadi da kai dubanta saman agogon dakin nata Idannuwanta ta dan fitar na mamakin gannin lokacin da ta dauka tana barci haka kuma ta sake kai dubanta wajen kofar sakamakon jin muryar namiji yana daria , sai muryar NAHIDT da ta Fauziya Takalminta na wanka ta janyo dan abin dake kusa da gadonta ta cire kafa ciki mai laushi mai gashishika ta saka kafafuwanta ciki sannan ta mike a hankali tana cire doguwar rigar da ta kwana da ita dan wahala ta fitar gaba daya Farin pant ne a jikinta, irin fari kal din nan sai jigidar dake jikin kugunta mai ruwan fari daa ratsin blue kwatankwacin sararin samaniya da hasken ruwan teku Jigidar a jikinta take irin ta yi daf a jikin kugunta sai biyu da suka sauko saman fafadan duwawunta wa'inda ga dukan alamu tsarinsu ne ya zo a haka domin daya na bin daya ne sukai sannan a daune suke dasss a jikin nata Santala santalan cinyoyinta da basa dauke da gargasa sakamakon anfani da ALAWA ta fitar da gashin jiki da suke yi dan gyaran jikinsu, Tsananin kula da fatarta da take yi kuma ya saka har daukaan ido cinyoyin nata suke da bayanta da shafafen cikinta A hankali ta duka ta cire sarkar kafarta yar siririya ta azurfa wace ta siyeta daga saudiya ta hanyar wata dake cen aka sako mata a cikin kayan gwonjo da wani Elhaji ke siyarwa da aka kawo aka bata Nan ta ajiye sarkar ta bude sif dinta tana duba wajen da take da tabacin ba zata rasa tawul ba Ai kam ta samu wankaku a jere a kilace hakan ya sa ta dauki daya mai ruwan blu ta daura a kirjinta sannan ta ja pant dinta ta cire ta nufi bayi da shi a hannunta dan wanke shi Ta dan jima a ciki domin sai da ta gama dukan uzurinta ta dauro alwallah ta fito tana tsane ruwan gashin kanta sakamakon wanke shi da ta yi Sasaukar sutura ta saka tana daukan abin cire datin kunne da kumb ta fito dan jin muryar nan na karra fitowa a falonsu Turus ta yi sakamakon mutumen da ta gani zaune a saman kujerra dare dare abinsa tamkar wanda ya zo gidansu Da mamaki take sake kallonsa da yan uwanta daje zaune sunna ta maida zance sunna dariya A birkice ta sake dubansa ta ce" I'm sorry🥰🥰🥰, yau du ban zauna ba litinin🥰🥰🥰💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣3️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Tana kallonsa da expression na mamakin ganninsa a irin wannan lokacin a cikin falonsu haka ta ce" You?" Kure shin da ta yi da ido ya saka shi sakar mata lalausan murmushi yana fadin" Morning princess" Juyowa NAHIDT dake cire safa ta yi tana fadin" Oh my baby ta farka? Zo zo zo nan" SHUWWAR ta kasa daga koda kafarta daya ce bale ta je din da suke fadi har sai da Fauziya ta fito da plat mai dauke da dankalin turawa a soye da ta soyawa mutumen ta karaso tana ajiyewa ta ce" Shuwwa kin farka? Zo ki karya mutuniyar ta gasa maki" SHUWWAR dake kallonsu da mamaki ta ce" Dama kun san wannan mutumen ne?......" Ta juya tana kallonsa ta ce" Dama ka san yayuna ne?" NAHIDT ta ce" ke wani irin dama ya sanmu? Dazu ne mun fito zamu je gidan su Sudais muka same shi a kofar gida, yake cewa jiya shi ya kawo ki, ya ce yana son ganninki dan jiya ya barki hankalinki tashe, na takaice maki dai ai da shi muka je gidan su SUDAIS , baki ga abinda Sudais ya so yi mana ba da ya ga Hamza, kiri kiri ya so kirta mana rashin mutunci bayan ya bamu akwatunnan da wata mata ke ta fadin a kan me zai bamu akwatunna ai bata ci akwatunna ba , ko sadakinsa ya ci mu maida masa in ji ita matar, shi kuma ya ce kennan dama jira muke ya sake ki shine muka zo masa da wanda ya mayr gurbinsa ya nuna masa shi wani ne a kasar nan? Dadin abin babu Wanda bai san waye Hamza giya ba, kin ga shirmen d'an adan ko? Sai ya fake da guzuma ya harbi karsana, shi a nan a tunaninsa wulakanta Hamza ya yi da laifin n da Hamzan ke aikatawa a yanzu, dan Adam kan mance laifin wani na yanzu na iya zamaa naka na gaba, shi kuma ka ga ya daina komai ya shiryu tamkar ba shi ba, wa ya ga SUDAIS na tatular giya????????????" Fauziya ce kawai da ita NAHIDT din suka sheke da dariya banda SHUWWAR dake tsaye a labarin da suka bayar bata ga daya da zai iya sakata dariya ba, uwa uba a barcin safen nan da ta yi har suka je suka aiwatar da aikin nan banda ita suka amso mata hakkinta banda ita?, To shi kuma wannan din waye shi ne? Ba taimako bane? Ai ya yi ya gama me kuma ya zo yi nan?" Hamza na kallonta ya ce" yar budurwa zo nan ki zauna mana" Wajen da ya nuna ta bi da kallo, sannan ta sake binsa da kallo Tsayuwarta ta gyara ta budi baki zata yi magana Baba Mai gadi ya yi salama A nutse ya ce" Hajia Man Liman ne ke salama" Sai da gaban Nahidt ya fadi, domin ta tabata zuwan nan da Liman zai yi harda tafiyarta tata ta ita kanta, tana kallon wajen da baba yake ta ce" Baba ce nai masa bama nan" Fauziya ta kalleta tana fadin" Aa baba muna nan" Ita da kanta Shuwwar sai ta rasa shin tana so Abanta ya shigo yanzu kuwa ko bata shirya fuskantarsa ba? Shi dai Baba komawa ya yi ya sanar da Malan cewar sunna ciki yana iya shiga Tun daga kan takalmin da ya gani na namiji a kofa ya dakata ya so juyawa Sai dai tunawar da ya yi a message din NAHIDT tana nufin SHUWWAR ta dawo gida da wani tukiten sakin ne ya saka shi tunkaro gidan kai tsaye tun bayan dawo da su da ya yi ranar da aka kai SHUWWAR dakinta Ya sani sarai irin yadda jama'ar anguwar ke mamakinsa, wasu a cikinsu sukan ce anya kuwaa malan?, Wasun kuwa gwa da gwa suke nyna masa cewar yana iya zubar da mutuncinsa idan har ya ci gaba da dorar da mu'amalarsa da wadinnan yan matan, dadin abin ba su kadai yakr bawa kulawa irin haka ba , kasancewar akoy wasu gugun samari da suka kafa zama irin na rashin da'a suke shuka abubuwan da suka ga dama, sai ya kasance yana shiga cikinsu yana jan ra'ayinsu cikin hikima, domin takanas zai je ya ce da shi za'ai zaman, zai zuba kudi a yi dahuwa a ci sai ya ce me zai hanna yau a yi tilawa koda ta sura biyar ce a cikin Alkur'ani ? Hakan zai sa ko me bawa ke yi Allah zai karre shi Cikin hikima yake tafiyar da su, cikin dabara suke yin komai su wanye lafia, a yanzu ci gaban da aka samu a wajen samarin nan ba kadan bane, domin sun zubar da makamansu sannan sun daina cutar da y'ayan mutane, uwa uba a yanzun idan wani na cikinsu ya aikata aiki na lalata sunna za'a hukuntashi ne, sannan da abinda Allah ya hore masa yana taimakawa wanda ya ga da gaske zai nema, haka kuma yana kwadaita masu hannu da shinin anguwar sunna talafawa matasan sosai, hakan ya sa yanzu anguwar matasan nan sun zame mata garkuwa, ba dai ba a shigo masu da wani tsageranci, sace sace kuma ba dai a cikin anguwar ba, Bai san ko dan su NAHIDT na mata bane ake nuna kar ya talafa masu? An cika zurfafa tsanarsu a bayane, fatansa suma su samu mafaka Sai dai abinda yake tsorata shi she ne ALKALAMIN KADARRAR SHUWWAR din, Allah ya saka mata son yin auren a ranta, samun mazan take yi ta azalzala kan sai an aura nata kamar fitar rai, yanzun dai da kannanun shekarunta aure auren hudu, kuma ana sakinta ne da saki irin na son zuciya Gyaran murya ya yi kadan ya sake yin salama Muryar da ta amsa masa ta sake saka shi zubawa mutumen dake zaune wanda ba zai kireshi kai tsaye da saurayi ba, kun san idan farin mutun ya dan fara kwana biyu baya buya, ko yayane ana ganewa shi yasa a bayane ake gane shekarun HAMZA domin Hamza dama ba mutun bane mai kula da lafiyarsa da irin sport da sauransu Murmushi ya sakarwa Malan yana mikewa hadi da tarbo shi yana mika masa hannu yana fadin" Masha Allah masha Allah, NAHIDT bako muka yi ne?" Da NAHIDT din, da SHUWWAR din, da Fauziya du sai suka sha jinnin jikinsu jin furucin Hamza, uwa uba kallon da Malan ya sauke masu su su dukansun hakan ya sa Shuwwar yin kiri kiri tana tunanin kar dai ya cr a gidan giya suka hadu da shi, bata san me Aba zai ce ba NAHIDT kanta sai da ta dan karkata kai sannan ta turo baki tana cire kanta a kuretan da ya yi da kallo kasa kasa sosai tana fadin" Allahn da ya sa mutun ba ubana bane!" Kallonta yake yi, shi yasa dukan furucinta ya gane ba na zaman lafia ta yi ba, duda ba zai ce ga abinda ta fada din ba domin shi dai bai iya karanta furucin kan lebe ba Dan Murmushi ya yiwa Hamza yana fadin" Masha Allah, sannu fa bawan Allah" Hamza abinda yake fadin a kasan zuciyarsa shine'Allah ka sa wannan dai ba saurayinta bane, domin bana tunanin idan wannan a gabana wannan yar budurwa zata dube ni' sai dai a bayane sam bai nuna ba, ya dauke hirar da wasa da daria ta yadda har Malan ya kai zaune yana amsa gaisuwar su biyun dake gaishe shi bai daina dan yiwa malan din sannu da zuwa ba Bayan zamansa bakinsa ya ja ya dinke kamar yadda ya dakatar da komai da yake yi Ido ya zuba masu ta yadda ya karanci kowanensu Shi dai namiji ne sannan mutun ne mai mu'amala da mutane, hakan ya sa a irin abinda Hamza ke yi ya gane inda akalarsa ta dosa Sannan ya gane halayan Hamza a dan kankannin lokaci Warau Hamza irin mutanen nan ne da waje baya masu wahalar shiga, sannan sukan saba da mutun koda yanzu suka hadu A irrin masu halayan hamza akoy mugwayen cikinsu, daje shiga cikin mutane da dariyarsu da hakaya irin na sabonsu su cutar da mutanen su yi tafiyarsu ta yadda sai dai idan an je lahira ne wata shara'ar zata tabata, Sannan akoy wa'inda haka suke, su kowa nasu ne, kuma da zuciya daya suke tare da kai Hakan ya sa ya zubawa Nahidt ido da ya kula lalle lalle wannan bako ya gama siyan yardarta ta yadda take bashi amsa da zarar ya budi bakinsa sannan ta yi daria a dukan shirmen da zai fitto daga bakinsa SHUWWAR dake tsarge har yanzu ta ce" Aba, wannan Hamza ne" Malan ya kalli Hamzan a Karro na ba adadi a nutse ya ce" Na gani " Daga na gannin bai kuma furta komai ba, sannan ya hade fuskarsa ta yadda shi da kansa Hamzan jin ta ce Aba duda da kamar wuya ace wannan mahaifinta ne, aman sai ya sake kama kansa , harma ya ringa sada kansa irin ka zo gaban sirikinkan nan A tausashe kamar yadda ya iya mu'amalantar mutane ya kalli su NAHIDT yana nunin alamu na son karrin haske ya ce" ABA ne?" NAHIDT ta hadiye yawu ta ce" Eh to Abanta ne, shine wanda yake........." "Eh abanta ne ni" ya fada a tausashen shima yana katse bakin yar neman sannan ya sake kure yannayin Hamza da kallo, abin ya dawo daidai da namiji a namiji ne Daga saman kujerar da yake zaune ya dawi kasa yana sake sada kansa ya ce" Masha Allah, Aba barka da warhaka......am ka yi hakuri dan Allah, Ban sani ba kaine Aban, dama jiya nine na hadu da ita a cikin wani irin yannayin da ya sakata ta je gidan Giyar dake anguwar................" "Ba ba sai ka fadi nan ba, Aba wannan shine ya taimake ni jiya ya kawoni gida, yanzun dai ban san meye mu'amalarsa da aunty ba na dai farka fitowata kennanma daga daki na same su a haka, daga haka ban san komai ba" ta fada da dan gagawar dake nuni da bata so Aban nata ya san daga ina ya samota, hakan ya sa Nahidt da ta zabura jin ta juye laifin a kanta ita da take ikirarin bata wani Tsoronsa ta ce" Ke ki ji tsoron Allah yarinyar nan a kan me zaki ce kika tardo mu bayan ta dalilinki muka sanshi? Fauziya dan Allah mun sanshi kafin yau ne?" Daga Fauziyar, har Shuwwar, har Malan din sun yi mamakin gannin yau NAHIDT na gudun aa dora mata laifi har tana kare kanta da dukan karfinta SHUWWAR kam sai ta sada kanta tana hade yan hannayenta tana sauke ajiyar zuciya Shima Hamzan sai ya samu Kansa da jin sha'awarsu, ashema sunna da alkibla? Ba kwata kwata bane suka bace? Ashema sunna da wanda ke tsawatar masu? Malan ya maida dubansa kan Hamza ya yi dan gyaran murya yana fadin" Bismillah malan ina sauraronka a wani gidan giya?" Sai da cikin Shuwwar ya juya, ta karra sada kanta sosai tana sauraronsa ya dora da fadin" bata sha ba, ta siya aman ta kasa sha, domin koda ta saurari shawarata bata yi niyar shan bane, domin da ta yi niyar sha din ba zara iya tsayawa dan wata maganata ba, daga nan ne na daukota na kawota gida, sai kuma tun da safe da na yi safiya na dawo" A tausashensa ya ce" Wani abu ka manta ne?" A hankali ya girgiza kansa ya karra sada kan nasa ya ce" Ka yi hakuro Abanmu, idan har shi ya saketa ni ina sonta, zan kuma aureta na zauna da ita da zuciya daya" Murmushi NAHIDT ke yi tana gyada kanta ta ce" Kai abu ya yi kyau" Harare Malan ya maka mata yana cire kansa ya maida kan SHUWWAR ya ga bata dago kanta a yadda yake ba, ya sake kallon Hamza ya ce" Ko zan iya sannin dan tarihin malamin?" Hamza , mutun ne da bai iya boye waye shi ba, haka kuma baya jin kunyar hakan, Hamza bashi da boye boye nema sam a rayuwa, hakan ya sa ya ce" Ni dai sunnana Hamza, Ni haifafen garin Tanus be, Aba ni dai shege ne, domin bani da uba a yadda marikina baban sojan nan da ya yi retaya aka fada masa da na matsa masa ya fada min gaskiyar lamarin ana cewa ba shine ubana ba bayan ni kadai ya malaka? Ana cewa ni din ai shege ne, sai yake ce min.................... Tunda ya ce shi shege ne, gaba daya dakin kowa ya dago yana masa kallo irin wanda ya zo cikin zuciyarsa, ba ga Malan din ba ba gaa y'ayan nasa ba, shi kuma a nutse yake basu bayani ya ci gaba da fadin" Shi kuma a nutse yake basu bayani ya ci gaba da fadin" a ranar da na dagawa Babana hankali da rigima da tashin hankalin wai an ce ji shege ne? Sai ya samu ya zauna da ni shi da mamana dake rike da ni ya ce, Hamza ka daina kiran kanka da shege, domin ba wanda aka samu ba aure bane shege a adinance, shege shine wanda akai ratsen samunsa a cikin zamantakewar matan mutun Idan ya ziyarci iyalinsa ba ranarta......., 'A fa tasa fahimtar kau?' Sai babana ya ci gaba da ce min Hamza ni dan da ka ganni a nan a lokacin ina te ke da bada tsaro a garinku aka tsinto ka, wanu manomi ya tsintoka ya kawo mana kai, mun hau bincike mun saka ka a hannun masu kula da kai sosai, a tsayin sati daya da kwana hudu muka samo labarinka, Mahaifiyarka haifafiyar garin Tanus ce , ta sameka haka ne ba da aure ba kuma aka koreta a gidansu dan sun ki yarda su amsheka, uwa uba saurayin nata ya ki ya amsheka, kai dai wahala ta isheta ta samu wata mata ta ce zata yi mata hanyar zuwa Saudiya Neman kudi, da zarar ta je ta bada kai da fata ta biya kudin jirgin da akai mata itama ta bata naira dubu dari biyar, in ta yarda su yi, idan bata yarda ba karma a fara domin yadda sukai dalilin zuwanta sunna iya yin na dawowarta ba tare da sun bari ta dauko ko tsinke ba, wannan dai shine dalilin da ya sa mamana ta kawo ni gonar Baba Augui ta ajiyeni ta tafi saudiya, maganar da nake yi maka dai har i zuwa yau babu ita babu labarinta, dangina kuwa ba ni ba su Gaskiya dan na kurce su kamar yadda suka ki daukana!" Shiry falon ya dauka na dan lokaci Yan matan nan tunda ya yi maganar mahaifiyarsa ta je saudiya sai ya kasance sun sake kura masa ido SHUWWAR ta ce" Dama haka suke yi ne? A biya masu su zubar da bayansu ba ruwansu su yi tafiyarsu su je su haifa su kuma mutu su bari?" Malan ne ya yi dan gagawar fadin" Ehm, ki yi shiru, bawan Allah kai kuma me ya kaika gidan giyar?" Dan dagowa Hamza ya yi ya dan kalli Malan sannan ya maida kansa ya ce" Sha nake yi, an yi an yi na daina abin ya gagara, yanzu haka dai ta jiya ce kadai ban sha ba, aman in sha Allah ni na san watarana zan daina, na fada a shaye shaye ne sanadiyar abokannan banza, aka taki rashin sa'a babana a duniya yanaimin makauniyar soyayar da ba zai sakani kuka ba koda dan sanadiyar hannani shan giya, mamana kam na iya bakin kokarinta, a wajenta na gane ilar shan giyar kafin na gane haka da kankin kaina, domin sanadiyar ina shan giya na ga wulakancin rayuwa kala daban daban, na nemi aure sau biyu abinda yake faruwa da neman auren nawa ke sakani a kuncin zuciya, Malan ka gaa dai yada nake , ina aiki, ina karantun islamiya har yanzu, aman a haka kuma nake zuwa na sha, ban sani ba, ko kuma zaku hanna min mata?" Wani shauki ke diban Fauziya da ta kure shi da ido, a hankali ta sada kanta a lokacin da ya dasa aya tana mai tsintar zuciyyarta da mangarinsa wa kanwar tasu, tana ji a ranta wannan din ai bashi da aibu, shan da yake yi kuwa idan har Allah ya nufe shi da dainawa zai daina ne in sha Allah, ita ba abinda ya birgeta da shi sai halayansa na fadin gaskiya kai tsaye, duda basu da tabacin gadkiyar ya fada, aman mutumen da zai fadi laifinsa kai tsaye ba tare da jin kunyar d'an Adam ba, gaskiya abin a duba ne Malan ya lumshe idannuwansa yana tunanin mizanin dora wannan lamari A hankali ya furta" Astgfrullah " Ya sake yin shiru sannan ya dubi fuskar Hamza da ta NAHIDT, sai kuma ya kore da gagawa abinda fuskokinsu ke fada masa yana mai tunanin kaye kaye ne irin na tunanin mutun A nutse ya ce" Malan Hamza, na gode, na gode matuka da ka ceci yarinyar nan ta hanyar nuna mata ilar saka kanta a rayuwar da ta so sakawa, ka sani daga yau, daga yanzu zan ringa sakaka a adu'ar Allah ya kawo gagarumin dalilin da zaka fita a harkar shaye shaye, domin shaye shaye bashi da anfani, bashi da kyau ga kiwon lafiyar dan Adam, kai ka san shaye shaye yana hadasa rayuwa irin ta wulakanci, sannan uwa uba shaye shaye laifine ne a adinin musulunci yana da zunubi mai girman gaske, Allah ya sa ka daina" Da amen suka amsa , shi kuma ya sake yin shiru yana ta yanyanke hukuncin furucinsa ya ce" Dangane da maganarka da Shuwwar, zan iya ce maka gaskiya ban shiryawa ganninta fadawa wata rayuwar makamanciyar haka ba, sannan ba zan ce maka aa kwata kwata ba, zan iya ce maka ka je ka yi ta adu'a idan har shuewar rabonka ce, Allah ya tabatar maka, ka ga sanadiyar sakinta da mijinta ya yi dan mahaifinsa baya sonta ne kawai ba dan wani dalilin ba, zan tashi ne na sake mikata wani hannun da nake hangen wani tarzomar? wannan karron sai dai ta yi hakuro ba zata sakani aikin gagawa ba, domin na yi mata sau daya, na mata na biyu, na mata na uku babu riba a ciki ko daya, a koda yaushe faduwar ta fi cin ribar yawa........ina fatan ka fahimta Malan Hamza" Idannuwan yan matan nan uku yadda ka san zasu fado kasa dan kallon Malan, sai dai a cikinsu babu wace ta iya budar bakinta ta furta A ne domin wanni irin hade fuska da malan din ya yi kai ka ce zai hau yaki da dayansu ne Hamza ya sake gyada kansa yana jin wani farin ciki na kalaman da ya samu bayan an ji ko shi waye, yana dauke da tabo biyu a rayuwarsa wa'inda malan bahaushe ke jifa da shi dan huce haushi ko dan kin bawa, sai gashi an saurare shi , an bashi damar fadin abinda yake da na fadi, kuma an masa kyakyawar magana, a duniyama kaf banda babansa waye mai yi masa irin maganar nan haka? Yana murmushi ya ce" Na gode sosai Abanmu, aman dan Allah hakan na nufin ba zan kuma zuwa nan ba?" Malan ya sauke wata ajiyar zuciyar yana fadin" Zaka kuma zuwa mana, aman idan na kirayeka, yanzun idan zaka fita ka ba mai gadi numberka domin ban fito da waya ba zan tuntubeka in sha Allah" Da godiya sosai ya mike ya fice bayan ya yi masu salama yana mai jin kaunarsu har cikin ransa irin kauna ta ban mamakin nan, gaba daya dangin Shuwwar yana jinsu har cikin zuciyarsa hakan ke bashi tsoro da jin tsoron kar dai su hanna masa ita, domin ga dukan alamu soyayarta bata fara damkarsa da wasa ba "Muhamadu rasululahi" ta fada da karfinta tana zarro ido da mikewa da sauri ta leka ta ga ya tafin fa, ya tafi da sauri ta dawo tana kallonsa ya karasa fadin" Sallalahu alaihi wa salam" Sannan ya dubeta yana fadin" Ke yaya zaki ambaci mai daraja, mafi daraja a cikin masu daraja baki idasa hade sunnansa yadda matsayinsa ya kai ba? Baki san hakan baban kuskure bane?" A dan rikice tana zama dan daf da shina kasa a gabansa wanda Hakan ya saka shi dauke kansa a kanta yana hade fuska sannan ya dan matsar da kafafuwansa sosai A dan birkice ta ce" Ai zan karasa ne, Sallalahu alaihi wa ahlihi wa asahabihi wa salam" "Malan me ka yi? Kaf a cikin manema auren Shuwwar akoy mai hankali dan mutunci irin wannan ne? Yana zuwa ya min, na ji ya shiga zuciyata, harma na ji wannan din ai mijin aure ne, shine zaka nemi ja masa aji har ya ki dawowa? Idan ya ki dawowa na rantse maka sai mun je nemansa gidajen manyan sojojin da sukai ritaya har Allab ya sa a dace, Malan yanzu fisabililahi meye ribar haka da aka aikata? Ka gaa shi ya rakamu gidan su wancen shegen muka amso akwatunnanta gasu nan, kuma shine zaka wulakantar da shi? Da acema auren kawai ka daura masu ai da ya fi , malan ko dai ko dai kana cikin mutanen dake iya yi masa kiyaya dan yana cikin jerin masubaikata kaifi sannan an haife shi ba da aure ba? Malan ka hanna masa y'a ne dan shi din mashayi ne?" Ta karashe tana dora hannunta jikin babar rigarsa daga gefe tana irin son ya juyo din nan ya fuskanceta A kan hannun nata ya sake dora idannuwansa da dan karfi ya janye rigarsa yana fadin" ke, ki, ki fa daina abu irin na jahilci daina kunace min wuri mana hakanan, tashi ki koma kusa da yan uwanki tashi tashi!" Fuskarsa ta kalla da sauri jin furucinsa sun kausasa sosai Ai kam shayinsa ne ya sake darsuwa a zuciyarta, hakan ya sa ta mike ta koma tana zaunawa hadi da sake zuba masa ido Akwatunnan ya sake zubawa ido sannan ya maido dubansa kansu ya ce" Me kennan?, A kan wani dalili kuke so karfi da yafi sai kun nunawa duniyar cewar baku da daraja sannan kun wulakantar da kanku? Me hakan yake nufi da zaku he ku dauko yan akwatunnan da take da layi uku kala daban daban a dakinta? A cikinku wacece bata da suturar da zaku je neman kari?, Ku kunna tunanin kun kauro duniya da zaman dindindin ne? Na ce hala an maku albishir din an cire ku daga cikin wa'inda zasu tsaya a gaban Allah a yi masu hisabi? Ko bakwa tuna kwwonciyar kabari mai tsayi ne?! Subahannalah yaushe zaku daina kwaba shirme kunna ci ne?" Sasautawa ya yi domin shi da kansa da yake yin maganar sama sama ba sabawa ya yi ba, wahala hakan ke bashi ainun A sasaucen ya dora da fadin" ba zaku gane cewar babu wanda Allah bai san da zamansa ba tunda shi ya halici abinsa ne?, Shin baku yarda cewar a yanzu yanzu kunna iya mutuwa bane?, Ko kun kai wajen da babu ruwanku kin rayu a kyamace a cikin duniyar kuma ku koma kiyamar ku tarda azabar wanda ya halice ku tunda har kuka ringa rayuwa kamar ba zaku koma gareshi ba?, NAHIDT, SHUWWAR, Fauziya ina da tambayar da nake son yi maku ba yau ba, shin haushin wa kuke ji da har kuke wulakantar da rayuwarku a banza a wofi?, Iyayenku kunne shedar aure suka yi suka haife ku a kasa mai tsarki, yaya haka kuma?!" Ya idasa yana sake kallonsu, ya ci gaba da fadin" ina Tsoron mu kai matakin da zan zame maku abokin gaba, idan na ce abokin gaba ina nufin wanda zai ringa hakon rayuwarku karfi da yaji dan ku gyara rayuwarku, gwara na zamo maku wanda zai tirsasaku tunda na kula kun rigaya kun mayar da kanku wa'inda basu san ciwon kansu ba!, Zan koma masalaci za'a zo a kwashe akwatunnan nan a maida su gidan su Sudais! Bashi da abinda zai ba Shuwwar! Bashi da shi na ce!" Ya karashe da karfin da ya saka SHUWWAR din kanta kallonsa domin da farko du kawunnansu a kasa suke Da sauri kuma ta maida kanta dan walahi har cikin ranta take jin maganarsa, kai wacema ke masa fito na fito din kanta a kasa bale su A kausashe ya ci gaba da fadin" Hamza, mutun ne kamar kowa, sai dai kuma namiji ne kamar kowani namiji, ba zai kuma shigowa gidan nan kansa tsaye ba har sai na gama tantance hakan, Shuwwar kar ki kuma fita, ki zauna daga yau ki lazumci astagafari, ki ringa azumin litinin da talata, ke koda ba ranakun nan ba ki yawaita yin azumi kinna fadawa Allah sannan kinna barawa Allah zabi a kan rayuwarki, shi ya yi ki, shi ya dora ALKALAMIN KADARRARKI a haka, shi yake da ikon mayar da baki fari, a wajensa ne kawai zamu nemi sauki , ina fatan kun ji abinda na fada maku kuma kun dauka" Daga haka ya mike ya basu baya ya fice fuskarsa a mugun haden da ya saka suka raka shi da kallo riiiiii kafin Shuwwar ta ce" Shin labarin na birge ku kuwa?......ku garzayo ku turo shaidar biyanku dan mu taka mu shige cikin labarin Alakamin kadarrata tare da ku........ in sha Allah gobe zamu tsayar da freee page🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥺💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣4️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ikon Allah, du rashin kunya irin ta y'ayan nan ashe idan suka hadu da wanda zai kausasa masu dan kankin kansu zasu kasance masu biyaya ne harma bakinsu ya yi shiru? To dai gasu nan a gaban Malan, sun yi shiru kamar basa nan, ya gama fadan ya kuma tambayi idan har sun fahimci yarensa sun yi alamun dake nuna masa cewar sun fahimce shi A nutse ya mike yana daukan carbinsa ya juya ya fice a falon gaba daya ransa a cakule sannan ya yi niyar daukan mataki a kan yawon su SHUWWAR, dan ya kula idan ba sakawa abin birki ya yi ba tabas Shuwwar ba zata samu lafiya ba, bama ya bukatar sannin abinda ya fitar da ita daga dakinta wannan karronma, abinda SUDAIS ya fada masa a wayama ya wadatar, sannan zai je ya samu Malan ya tambayeshi shin dama akoy wata yar tsama a tsakaninsu da zai sa ya wulakanta rayuwar yarinya ya sa a saketa a ofishin sojoji kamar wata yar ta'ada a barta ta kamo hanya ita daya tana kararamba a titi ? Yanzun da ba dan Allah ya kawo Hamzan nan ba da ai shikenan ta afka a wata sabuwar rayuwar mai wahalar fita, shin idan a cikin y'ayansa yan matan akaiwa haka yaya zai ji? Walahi, walahi, walahi yadda Shuwwar ke kiransa da Aba ta kuma sada kai idan yana magana sai ya ji ciwon wulakancin da akai mata tamkar an yiwa gudan jinninsa ne, kai yau da shi wani takadarin dan duniya ne da ya auri daya daga cikin y'ayan malan ya maka mata saki a cikin jejin Allah ya barta da kanta ya ji idan akoy dadi!, Shin me yasa mutanenmu suka cika son kansu ne? Menene anfani sako dan mutun a gaba dan aure ya hada ku ne? Abin bacin ran yanzu abun ya zama ba macen ba namijin ba, kowama aikata son ransa yake yi kai tsaye abinsa Su kam bayan fitarsama a kadan an dauki minti biyar sunna zazaune su dukansu babu wada ra motsa Cen Shuwwar ta sauke ajiyar Zuciya tana kallon Auntynta ta ce" Ashe babama da babansa " NAHIDT ta juyo da sauri tana kallonta ta ce" Ke SHUWWAR da wa kike?" SHUWWAR ta girgiza kanta tana hayewa saman doguwar kujera ta ce" Ba da kowa ba " NAHIDT ta sake juyowa sai karra cika take tana batsewa a bayane ta furta" Sai kace ubanmu? Gaskiya mutumen nan ya iya wulkakanci, yanzu tsakani da Allah meye laifin Hamza?" Fauziya ta sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Bashi da laifi, ko daya bashi da laifi, sai dai kuma abinda Aban Shuwwar ya fada gaskiya ne, ya dace wannan karron mu bi komai a hankali, gagawar me muka tsinta a cikinta ne banda wahala?" Shiru ta yi bata basu amsa ba, sai salamar da aka yi aka ringa shigowa da kayan abincin da ya saka su bin masu shigo da kayan da kallo, sai da suka gama ajiyewa a baki baki yaron ya duka yana fadin" Malan ne ya ce a kawo, ya kuma bada wannan ya ce a bada" Ambulope din Fauziya ta amsa idannuwanta a waje ta buda ta fitar da abinda yake ciki Gaba dayansu sai da suka zarro ido suka kalli yaron da ya gama yi masu bayani ya mike ya yi tafiyarsa A bayane Fauziya ta ce" Allah kennan, kin ga yau muma irin haka ce ta same mu? Lalle Aban Shuwwar ba shuwwar kadai ya haifa ba, muma babanmu ne" NAHIDT kam bakinta gaba daya ya mutu tana bin kayan cimar da kallo, harda madarar peak, da kidin gwongwani, sai ta samu kanta da jin dadin haka a cen kasan zuciyarta aman kuma ta ki yarda ta bayanar da haka a fili saima bara masu wajen da ta yi ta nufi cikin dakinta ___________________________________ Daga wannan ranar suka fara shinfida Rayuwa mai tafe da daraja da mutunci Rayuwa ce da basa fita yawo dan neman na cin abincinsu, rayuwa ce da suke zaune a daki iya tsayin yawonsu falonsu ne sai ko idan zasu rufe gidan Hakan ya sa suka ringa taya SHUWWAR daukan azumin da take yi wanda daga bakin lokacin da ta fara yinsa ta fara fuskantar wata irin nutsuwar zuciyarta Lafiyar jikinta ta karru fiye da da, uwa uba da zarar ta sha ruwa ta yi salolinta sai ta kawo kayan gyaran jikinsu ra hada ta hau Dukhane hankali kwonce ta dauki lokaci mai tsayi a sama tana shan hayaki har sai fatarta ta yi jajajir sannan ta sauka ta dora da damamen kurkum da madarar kauri a jikinta ta murje sosai har sai ya kamata sosai sannan ta sha kadadar madara mai sanyi karara ta haye gadonta ta luluba da bargonta , garin Allah na wayewa kuwa take dora zaman turaran wuta, wannan kuwa sabonsu ne su dukansu ukun kowace da kujerarta da turaran tsugunonsu da na jiki Watau sabon da suka yi tun a saudiya na gyaran jiki da iyayensu ke yiwa larabawa da yan matansu na cen idan aure ne ko biki ne , kai kulun dai cikin gyara ya kasance suma abin baya basu wahala, ba zai yiwu su yi sati basu dora gyara ba, jikinsu har tambayarsu yake yi Sai suka karra samun sirikan gyaran na mamaki wanda ke karra fitar da darajar fatarsu A Yanzu kuma da suke zaman gida ba dare ba rana, abin sai ya zama shine kadai abinda ke debe masu kewa bayan TV Gefe daya kuwa Hamza ba wai kwata kwata bane basu da labarinsa Ta cikin waya ya zame masu karfen kafa Ita da kanta Shuwwar dake mamakin sun yi saurin sabo da shi sai gata ta saba da shi din A waya suke bata lokaci mai tsayin gaske sunna hira, kuma hirar kowa da kowa ne Ta wayar ya nemi sannin su din su wanene? A lokacin da NAHIDT ta shiga bashi labari a lojacin nan Shuwwar ta mike ta nufi ta kwonta A hankali ta lumshe idannuwanta tana jin yadda zuciyarta ke dan bugawa Labarinsu? Labarinsu ai takaitace ne, domin su da kansu basu san menene asalin labarin iyayensu ba, basu san su din yan wata kada bace, su dai sun samu yaren hausa a bakinsu sai larabci sai ko turanci da suke ji An haifi su a Riyad ne su dukansu , daga baya iyayensu suka dawo maka da zama Abinda suka sani da rayuwarsu shine mahaifiyarsu dai farar mace ce kamar zabaya, akan kireta da buzuwa sunna ne na kiranye da abokanan aikinta ke kiranta da shi, sai mahaifinsu shi kam ba fari bane ko kadan, aman mutun ne mai kyan gaske domin a kamani ita SHUWWAR ta dauko kamanin mahaifinta ne, ita kuma NAHIDT ta dauko na mahaifiyarsu, aman gaba dayansu farin mamansu ne suka dauka da gashinta da kirarta Labarinsu bashi da tsayin da zasu ce ga asalinsu har iyayensu suka barsu da sunnan sun tafi arfa a cen aka dawo masu da maganar sun rasu Basu ga gawarwakinsu ba, basu ga kabarinsu ba, a haka suka dangana daa son ganninsu domin sun je sun kuma zuwa basu samu gannin mamatan ba bale su ga gawarwakin iyayensu, gashi a lokacin sunna cike da tsoron kar a kama su a kaisu wata kasar daban A haka suka ci gaba da nema da aikatau dan su ci da bakin su, har ranar da la'ananen nan ya kama auntynta aka kaisu gidan da ake dawo da jama'a kasashe daban daban aka diro su hausa Ajiyar zuciya ta sauke dan ta san shikenan ko mai yannayin rayuwa irin ta Hamza me zai ci da mai irin rayuwarsu?, Ita kam yanzu a irgenta satinta uku kafarta bata leka waje ba, da zarar ta samu ta idasa sakewa sosai zata fara fita ne dan ta samu aikin yi ko yayane ta ringa yi , zai kore mata kewa ____________________________________ Sati shida kennan da rabuwar auren Shuwwar A tausashe ya dora da fadin" Ban sani ba, malan ban san ko matsalar halin da ya fada maka kai tsaye bane ya saka ka yi masa iyaka da yarinyar wajenka?, Ka ga wannan da kake ganni yaya yake a wajen mahaifiyarsa , yakan zo lokaci zuwa lokaci, shima a yanzun wani ne a kasar nan, aman Hamza ya ki ya dube shi ya ki ya yafe masa, a yanzu da ya zo na ce bari na janyo shi mu zo mu sameka tare domin zan fi jin kwarin gwuiwa, kuma mai yiwuwa idan muka zo taren koda ka yi niyar hanna mana ne kana iya bamu, Hamza yarona ne, aman ka ga yayan mahaifiyarsa nan, bamu da labarin mahaifiyar tasa dai , an yi neman an hakura an barawa Allah komai" Malan ya sake kurawa fuskar Datijon dake zaune cikin shiga ta alfarma ido Da sauri ya cire idannuwansa yana mamakin kamanin nan, datijo ne, ga shekaru ga komai, aman cikin ikon Allah kamanin a bayanr suke ba a boye ba Wata ajiyar zuciyar ya sauke yana fadin" Elhaji, ko daya, ba wannan dalilin ya saka na dakatar da shi ba, ina so ne mu bi komai a hankali, bana so abinda ya ringa faruwa ya sake faruwa da yarinyar nan duda ban isa na hanna kadararta wadda Allah ya kadaro mata ba, aman ina iya yina, so nake ko yayane abin ya zo mana da dalili, ba wai ace a musulman duniya an rasa wanda zai iya yin jihadi ba, wannan shine kawai dalilina, yanzu kuma da ka zo da kanka na yarda cewa da gaske yake, harma zan iya bashi aurenta in sha Allah" Farin ciko ne karara ya bayana a fuskokinsu, datijon nan ya budi bakinsa da hausarsa mai hade da yare irin na buzun usul ya ce" Allah ya saka da alkhairi Malan, mun gode mun gode sosai, dan Allah a fada masa ya yafe mana, a lokacin da muka kyamaci mahaifiyarsa har muka koreta a gida dan abin ne ya zo mana a birkice, sai muka guji kunyar duniya muka yafawa kanmu ta lahira domin mafanar da nake yi maka mahaifinku shine sarkin garin Tanus, a yanzu haka yayanmu ne ke sarauta a garin, mun tafka kuskure, mu dukanmu muna dana sani, sai dai dama an ce dana sani keya ce, gashi yanzun sai shi kadai muka sani bamu san ina uwar take ba, bamu san tana raye ba ko a mace ba, saudiyar du shigarmu sai mun sake kokarin nemanta a tashihin da yan kasar nan ke rayuwa, aman kulun amsar daya ce basu san *TINANA* ba, Malan idan har ba takura dan Allah a taimaka mana daurin auren nan a yi shi kwana kusa, kar a ja mana malan, shi ba yaro bane karami, itama ba aurenta bane na farko, kar a ce mana ba'a shirya ba domin mu dama bama auren mace ta kuma tare da mana da komai, ko karan tsintsiya bama yarda mace ta zo mana da shi, namiji shi ya dace ya yiwa mace komai ko a adinace, ba adini bane ya zo mana cewar a yiwa mace gado da sauransu, zamu yi komanmu, mu dai macen muke so dan mun san darajarta zamu amsheta da hannu bibiyu in sha Allah" Wani irin farin ciki ke ziyartar zuciyar Malan, hamdallah yake yi a cen kasan zuciyarsa yana hasaso irin farin cikin da zasu yi su dukansu idan suka ji wannan dadadan labarin Tabas NAHIDT ta yi gaskiya a kaf manema auren Shuwwar babu wa'inda suka zo da niyar taa alkhairi irin wa'innan ba Hakan ya sa shima ya ari bakin yan matan ya ci masu albasa a nutse ya ce" To ai shikenan Elhaj, kamar wani lokaci kuke so? Wata daya ya isa?" Aban Hamza ya sake Nutsuwa yana murmushi ya ce" Ai shi baban nasa ne yake da tafia malan, bama gagawa aman da mun samu nan da sati biyu, da mun ce Alhmdulilah, ka ga babansa ba yau ba yake shirye shiryen auren dan nan nasa na tabata kofar gidanka sai ta yi kamar zata fashe dan jama'a" Farin ciki ya sake lulube zuciyar Malan, a sanyaye ya ce" Alhmdulilah, in sha Allah ya yi, zamu fara shiri tun daga yau bi izinillah"............. Da wannan suma rabu da junna, malan kam bai wani yi dogon zama ba ya samu ya je gidansu da karfinsa da kuma rigima daidai da du wanda zai zo masa da tangarda a kan maganar Sosai ya sake samun Nutsuwa da urin halin da ya same su, kunshi suke yi, wace ke yanyara masu kunshin kuwa Shuwwar ce, Shuwwar ta yi kyau har ta gaji abinta , ga kunshinta dan dasss a kafafuwanta A nutse ya sanar masu abinda ya yanke da Shuwwar ya dora da fadin" na fi so ku yi taron bikin a gidana, idan har hakan ba takura bane a gareku" Zuciyarta tsintsinkewa take yi tana kallonsa, a hankali ta ce" Aba" Kansa ya dago domin du bayanin da yake yi ba wai kallonsu yake yi, dan kwaurin Nahidt a fili kuma ba abinda ya dameta A hankali SHUWWAR ta ce" yadda kake kokari a kanmu, Aba yadda kake nuna mana kauna, yadda bakaa kyamatarmu ABA, Allah ya rufa maka asiri duniya da kiyama......" A hankali ta dora kanta a gefen kafadar Nahidt tana hadiye hawayenta Fauziya da gaba daya jikinta ya mace mata sosai kanta aa kasa itama adu'a take yi tun karfinta tana korar abinda ke a cikin zuciyarta A sanyaye ya yi Murmushi yana fadin" In sha Allah, da zarar ranar ta gabato zaku koma ku yi bikin a cen, zan koma masalaci" Daga haka ya mike ya juya da niyar tafia ya ji muryar NAHIDT a sanyaye ta furta" Malan " Dakatawa ya yi yana ayana' Na san ai sai mun raba hali ' Yaja juyowa ya ga hawaye ne shar shar shar a kan kumatunta tana kallonsa Hakan ya karya masa zuciya ainun harma ya samu kansa da dawowa ya zauna saman kujerar yana kallonta ya ce" Lafia?" NAHIDT ta rike hannun shuwwar sosai a sanyaye ta ce" Malan, Allah ya saka maka da alkhairi........" Muryarta da ta dauki gargada ta saka shi ya kuma dan dagowa ya dan kalleta kafin ya mike da sauri ya yi gaba ya bar masu gidan gaba daya, ita kuma ta fashe da kuka tana rike kanwarta a jikinta wace gaba daya take cikin wani yannayi A sanyaye Shuwwar ta ce" ki daina kukkan, idab kuma bakya son auren nan ne wannan karron ba zan yi maki gardama ba, domin na fara tsoron kar aje ko dan ina bijire maki bake gannin ba daidai ba, kin ga idan bakya son wannan ko? Bani da ja, sai na je na ci gaba da zamana har Allah ya kawo min wanda hankalinki zai kwonta da shi Nahidt" Nahidt ta girgiza kanta aa sanyaye ta ce" baki da hankali ne?, Ni nake cikin farin cikin wannan lamari, nice nake cikin gagarumin farin cikin gannin mutumen da nake maki marari ne Allah ya kawo mana, shushu kin ga irin son da yake yi maki? Ba dare ba rana sai ya yi kiranmu a gidan nan, du irin yadda Abanki ya gindaya masa sharuda kuwa a haka ya ci gaba da neman kyautata mana ba tare da ya taka daya daga cikin dokokin Malan ba duda kuwa ya san ba malan bane ya haife ki aman ya masa biyaya dan ya ga mun yi masa, kin ga kuwa wannan mutumen abin a girmana ne, abin a mutunta ne, kuma kin ji Malan din ya ce a gidansa zamu je a yi zaman bikin ki, yana so a yi wunin bikinki a cen duda na san matansa ba zasu so hakan ba aman dan dolensu na san zasu yi girki su kuma tarra mutane, Shushuna kin san meye yake saka ni kuka? Farin ciki nake yi kan ashe kina iya yin auren gata, auren da yake ba boyaye ba, auren da yake na an san ke ko wacece kuma aka roku alfarmar ana son ki? Hakan na nufin Ashe akoy sauran musulmai masu koyi da koyarwar adinninmu, Shushu wannan baban farin ciki ne ai" Shuwwar ta yi murmushi tana share hawayen dake saman fuskar Nahidt cikin zazakar muryarta ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣5️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 *KARSHEN FREE PAGE* Cikin zazakar muryarta ta ce" Da Aba ke ce min na ringa dakatawa har ya lazumci lamuran aurena sai na ga wanu lazumi kuma bayan ga haza ana so na, nakan manta dumbin samarin dake nuna min so sai su fito min da wata maganar a tunaninsu shine burina, idan kina fada kan saurayin da na kawo a matsayin wanda nake son na aura sai na ga kamar bakya min adalci, kamar baku damu da abinda ya dameni ba, in na je aka sakoni kuma sai na ga waye ya dace na fara saukewa sama da ke? Tunda dama baki so aka yi auren ba, a mutuwar aurena da SUDAIS sai na fara fahimtar wani abu, tun haduwata da SUDAIS idona ya rufe kamar a kan sauran, SUDAIS na nuna alamun na masa da dan barkwoncin yana son ya aureni a nan take jikina ya kama rawa na ringa taro shi ina nuna masa ai ni kawai maganar nan ta aure daa ya fada itace za'a yi domin itace ke rudani, itace farin cikina, kin ga idan zai zo nice dafa wannan, soya wannan, gyara wancen, na zo na shake masa gabansa da abinci na sala wanka na ringa jiran shigowarsa, da zarar ya ce min gayanan har rawa jikina yake na kamma gindaya maku sharuda kan sshigarku, kan shigi da ficenku, du a kokarina kar ya ga abinda zai sa ya daina aurena dan ina jin kunyar ahalina....., A haka ya nemi a yi aurenmu a rufa rufa, kin san da na fahimci yana jin kunyar abokannansa su san yar gidan da ya aura ne ya saka shi aikata haka? Aman tsabar ban san ciwon kaina ba sai na amince ido rufe na nuna nima din ai bani da daraja, Aunty na san da yana zargina, ina hankalce da irin kalamansa da irin yadda yake kiyaye komai a tsantsamce, sai idan ya ga na dan shiga hali na tunani sai ki ga kuma ya sasauto ya shiga yi min kalamai irin na son ya mantar da ni halin da zuciyata ta shiga a kansa, ni dai du a tunanina auren dai idan na yi na tafi ai shikenan, Aunty a haka aka kaini da sharadin ba zaki bini ba, ba ke ba ba Fauziya ba, na yarda kaina na rawa na bi matar babansa daa wata tsohuwa suka daukeni suka sadani da dakina, Aunty a gidan dama dakin nan shine kadai abinda na isa da shi, Mijin da nake yiwa ya gagari idannuna, Aunty daidai da girki irin na kowace mace ni gagarata ya yi dan kuwa ina ji ina ganni banma isa na taba masu abincin da zasu kai bakinsu ba..........., A hankali na ringa koyon yadda matar gidan ke mu'amalantata tana nuna min ita din mai daraja ce, a sannu sannu na farra gane cewar bayan darajar da take son nuna min tana da ita hakama y'ayanta sunna da ita sai kuma na ga tana kyamata bayan du abinda na ga ya zamto al'adunsu su na ara na yafawa kaina duda dama bamu tashi da banzar shiga irin ta sutura ba, Aunty a hankali na ringa karantar cewa auren nan nawa babu inda zashi shima domin mijin da aka aura min din bai nuna alama ba, amarya da aka ce shine ni na fuskanci haka a tawa rayuwar?, Aman kin san me?" Nahidt ta girgiza kanta tana kallonta Shuwwar ta saki Murmushi tana fadin" a hakan ba dare ba rana fadawa Allah nake yi Allah ya sa ya tuna da ni ya zo ya bani darajata ta mata a gidansa, Allah ya sa ya daukeni mu yi nesa kamar yadda yake alkawarunta min cewar zai aureni zai yi min meye meye ke dai abubuwan da maza kan yi anfani da su dan rudar da zuciyar yan mata irina idannuwanmu ya rufe har mu ringa gannin rannaku sun mana nisa, irin shigo shigo ba zurfi din nan sai mun afka su nuna mana halayansu na samarin Shaho, a ranar da ya shigi ina sakawa falona turaran wutar da kika hada min a ranar ya zo min da raini, da wulakanci, da fitintinnu da zargi karrara, aman kaina a kasa, so nake ya fuskanceni ko ya ganewa kansa ban san abinda yake zargina a kansa ba.......... Aunty sai a zaman nan da na yi na karanci rayuwata na gane ashe da na tafka kuskure? Domin ba wai samuna a cikakiyar budurwa bane zai sa wasu mazan su bani darajata, tun a farko nice na nuna bani da daraja, nice na nuna bani da mutunci, na nuna dangina haka, waye zai mutuntani? Walahi watan uwarta ce karuwar kuma sananen karuwanci aman dan uban wani namijin dole zai bata daraja dan ta siyawa kanta ita!, Nawa suke yawonsu su tashi yin aurwn bayan sun tsaftace kansu su kuma samu daraja? Ni fa fita nake yi neman sa'ar a aureni, to sai aka aurenin kuma aka ci ubana!" Fauziya da jikinta ya fara sabawa da faduwar gaba a kan lamarin Hamza ce ta yi watsi da komai ta fuskanci mutanen nan biyu, NAHIDT da Shuwwar zata iya cewa sunne ahalinta, a tare aka kwaso su a tare jirgi ya sauke su a garin nan, ba dangin iya ba na ABA tafiyar jirgi ce ta hadda su, aman suka hadu da niyar su taimaki junna ko dan samun abin kaiwa baka, Nahidt dai ta fisu a lokacin kuma ta fisu rashin tsoro a lokacin........a haka suka rungumi junna in wani tudu in wani gangare har suka kawo yau a tare, da dukan karfinta ta kori shedan tana mai ayanawa zuciyarta cewa' zuciya ki bar rudani duniya ki bar rikita ni!' domin ta rigaya ta yiwa kanta alkawarin ko mutuwa zata yi sai dai ta mutu da abin kunyar nan A sanyaye ta yi murmushi tana fadin" Shushu, me kika rasa na y'a mace? Ki duba ki ga tsarin halitar da Allah ya yi miki, kina da harda a kanki, sannan ba kaifi daidai gwargwado na bokon muna da mu dukanmu, Shushu dan kadararmu ta zo a haka shikenan sai mu yi tunanin bamu da daraja ?, Muna da ita mune muka karra watsar da ita, shushu mace tana da daraja, tana da mutunci, du kuma namijin da zai riki mace dan ya wulakantar da ita tabata bai san darajar mahaifiyarsa ba, da ace ya sani da ya yi duba da irin nauyi da mamansa ke dauka a cikin gidansu ya rike matar aurensa da daraja haka kuma ya dubi na waje da daraja, meye mace ta yi maka? Allah ya halita maka ita ne dan ta kasance abokiyar rayuwarka, wace zaku rayu da farin ciki ko bakin cikinka tare, wace zata haihun maka ta dauki dukan nauyi naka, itace zata zamto abar da za'ana harin rayuwarta har a ringa furucin kar ka sakkar mata fuska zata rainaka ne? Wani raini ne ya yi saura kai da kake kasancewa zigidir a gabanta bayan ka fita shekaru ko yayane? Wani raini kake magana a kansa matar da ta ga ka rikice ka nemi nutsuwa ka kuma samu a tare da ita? Idan a duka bayan wannan bata rainaka ba ai bai dace ka yi tunanin zata rainaka ba a rayuwa, maganar raini ai ta kare da ace kana da hankali, kin ga Hamza yana da mutunci, abinda kike ta jaje kansa kan shaye shayensa kin ce ya halata ka zauna da mashayi bayan ka san mashayi ne? Wannanma gaskiya ne aman yaya kike so mu yi? Mu shine mutun a wajenmu, shansa kuma bai hanna shi ibadarsa ba, ido rufe ya hanna ki sha sannan a bayane ya nuna burinsa ya dauna sha, shaye shaye na saka bawa aikata munanan laifukan da ba zai iya gogewa ba a duniya, a haka zamu amsa mu kuma taimaka masa muma har ya daina, in sha Allah zai daina sha Shushu kuma zaki ji dadin zaman aure da shi" Nahidt na murmushi ta ce" ki kunce min kunshin nan na wanke na yi wanka na je kasuwa, na ga kurkum dinmu da madarar sun yi kasa sosai bara na je na siyo kayan gyara da kuma kayan hada turaran wuta da na ruwa da su humura mu zo mu jika na jikawa mu soya na soyawa mu shiga shiri, Shushuna kin san sai na maki garra a wannan auren..........sai na fitar da bokici bokici na kayan aurenki, yanzu ne zan aurar da y'ata ! Ta karashe da yannayin tsokana dan ta san yanzu shushun zata ce ke ni yayata ce ke mamana ta rasu Sai ta ga Shushu bata ce komai ba tana daria kawai kasa kasa itama ta kama kunshin ta shiga cire mata a nutse Tabas yanzu ne suka dauki auren nan da mahinmanci Sau uku kawai Malan ya lamuncewa Hamza zuwa wajensu dan shirye shiryen da suke yi, a wannan zuwan nasa uku da ya yi a falonsu ake yin zaman gaba dayansu a ringa hira anna barkwonci Watau Hamza kamar wani jigo mai saka su farin ciki ya zame masu, a ranar kuwa da ya zube kudin gyaran amaryarsa sai da suka kusan haukacewa gaba dayansu domin a bayane suka rikice da tarin kudin nan A lokacin Nahidt ta riki kudin ta ce" kai dai kawai Allah nuna mana Hamzanmu" Shuwwar kuwa kai ta sada tana daria kasa kasa dan ta san fitarsa ake jira su kwaso shoki a gidan nan, domin jiya jiyan nan take maganar kudi ya fara kasa sun shiga uku Kafin ya tafi yake fada masu maganar kawo lefe ya ce in sha Allah ranar daurin aure karfe bakwai mata zasu kawo lefe, domin a ranar ne danginsa na cen gidansu Tanus zasu zo sun ce sai sun zo zasu kawo lefen da mamana, kin san babana da son ya kankaro min daraja, to dai inaga fen zasu hade su kawo su, mu dai da angwaye zamu zo mu rakashe a kada manaa ganga oh...su Hamza za'a angwance................ Ire iren barkwoncin da ya saka Shuwwar din kanta yi masa waje mai mahinmanci ta ajiye shi a cikin zuciyarta Zata iya cewa sonsa take yi, ta kamu da sonsa ne, yo ai ya isa a so shin, meye aibunsa? Bashi da wani aibu da zai zamo aibu a wajensu gaskiya, ko daya bashi da shi Daga wannan lokacin bayan gyaran jikin amarya da suke yi sai suka koma gyaran baban falon Watau dafe dafen kaza irin nasu na saudiya da suka koya a wajen mahaifiyarsu babu kalar wanda basu dafa mata ba kuma suka tisa keyarta ta cinye Idan aka zo fannin maganin sanyi, maganin basir , tsumi kuwa cikinta har ya saba du irin yadda take nuna ta gaji cikinta ya cika a haka yayarta zata ajiye mata ta ce da ita ke dai dan karra sha ke dai kin jiya yar kanwata? Da wannan suka ringa tunkarro lokacin har ya yi saura sati daya daurin auren, a nan ne Shuwwar ta fitar da akwatunnantaa dake jejere a dakin da suma rufe suka baje komai A nutse suka fitar da kayan dinki masu mugun yawa wa'inda Shuwwar ta murje ido cewar in dai sunna so ta dauka sai sun dauka summa Ai kam suka daukan kayan fitar biki masu yawa suka bari magariba na yi suka shige motarsu suka nufi wajen telensu wanda dama su yake jira Kaya suka zube masa suka zube masa kudi da kwanakin da suke son kayansu Ya kuma amsa ya amshi kalolin dinkunnan da suke so ya rabawa yarensa suka shiga aiki Ana sauran kwana biyu daurin auren Shuwwar , hakan ya sa yayunta suka shige cikin hali na busy Ba tarro suke yi nasu na kansu ba, abinda ya shigar da su a busy hade haden garra ne, idasa rurufe tarin uban turarukan da suka hadda mata na wutan ne da na ruwan, ga kuma na saudiya da suka siya a garin mai tarin yawan gaske irin na cikin yan kannanun kwalaben nan mai masifar dadi, Shima sun masa wajensa daban sun daure..............kai gata dai shuwwa ta same shi sai fatan alkhairi da zaman lafia da mijinta Daga wanka ta fito tana tafia a hankali ta zauna saman kujera gaban sif dinta tana lumshe idannuwanta sanadiyar kanshin da jikinta ke fitarwa mai mugun dadi da irin laushin da jikinta ke karra dauka balema idan ta taba ruwa Manta da ta hada mai karra fitar da darajar fatarta ta janyo a nutse ta shiga shafawa tana sake lumshe idannuwanta dan santsin da yake karrawa jikinta gaba data ga kuma irin nasa kanshin mai sakawa bawa nutsuwa a zuciya Wayarta mai kirar apple watau iphone wace angwonta ya gwongwajeta da ita ta shiga dan haskawa alamun kira na shigowa A nutse ta janyo wayar ta daga kiran tana karawa a kunnenta ta yi salama da sansanyar muryarta A sanyayen shima ya ce" I'm sorry wifey yau du ban yi kira ba, kin san menene? Yadda kika san tashin duniya haka babana ya dauki daurin auren nan, har tunani nake anya anguwar nan ta dauki bakinsa kuwa? Yanzuma daga masaukin da zai sauke uban gidansa nake kin san bayan ya yi ritayama akoy kyakyawar alaka tsakaninsa da Chief of army, so ya tabatar masa shi zai mika sadakina wa Malan shine fa du babana ya rikitamu kan zuwan bawan Allahn nan, ina fata ba'ai min fushi ba?" Dan murmushi ta yi tana lumshe idannuwanta ta ce" Ban yi ba" Watau jan aji, ko yace girma irin na Shuwwar na bashi mamaki, tamkar wadda ta shafi jinnin sarauta wani sa'in, shi tunda ya santa idan ka ga ta budi baki ta maka doguwar magana ta danganci abubuwan da ta gani na rayuwa ne irin sake saken da maza sukai mata na aure, bayanshi ko da su Nahidt sai dai ya ga kasa kasa ta yi tsokana ta kuma koma ta hade abinta kamar ba ita ta yi ba, sai Nahidt din ce zata ringa bambami ana riketa, wani lokacin har tunani yake shi mai maganar nan sai ya hadasa mata ciwon kai ai, domin shi dai tsakani da Allah, Allah ya yanka masa abin magana yi zai yi ta yi abinsa Yar dariya ya yi a hankali ya ce" Kina irga awani kuwa?" A kasan zuciyarta ta ayana' fiye da tunaninka, domin na fika zumudin son gannin ranar nan, abinda na koya shine rike zumudin hakan a cikin zuciyata domin a aure hudun da na yi na bayana ban ga alkhairin hakan ba' A bayane kuwa sai ta ce" Awani? Na me kuma my Hamza?" Ido ya dan zarro ya ce" To wai me na maki da zaki rama ne my kanwa? Yanzun sai kice bakya duba agogo du wucewar minti kina ayana saura yan awani? Kin ga yama ta yi fa, daga safi ta waye saura kwana daya tak, daga an yi wani wunin sai a fara irga yan awanin da zasu rage Hamza ya zamo mujin Shuwwa" Murmushi ne ya subuce mata hakan ya sa ta kashe kiran da sauri tana sauke murmushinta a bayane Mikewa ta yi tsaye ta shiga dan takawa hakan ya sa duwawunta dake cikin tawul jujuyawa a bayane ta ce" Nd shuwwa ta zamo amaryar Hamza.....wayo Allahna ashe za'ai min auren gata nima kuma har a tarra al'uma irin haka? Wayo farin ciki kasheni?" Tana sambatun farin cikinta wani kiran ya kuma shigo mata wayar Du a tunaninta shi din ne, domin kira a wajensa har ajiye wayar take yi ta ki dauka sai ya kirayi ta Nahidt yana fadin Allahn da ya sa in bakya son jin muryata ai ga Nahidt ga Fauziya sai mu kwana muna labari sai dai haushi malama! Number da ta gani ta sakata dan kura lu'u lu'un idannuwanta tana kallo domin bata san number ba, kuma ta sha dawowa ta tarda misss call da number an yi kiranta bata kusa A hankali ta daga kiran tana karawa a kunnenta ta yi shiru A sanyaye ainun ya ce" Aure bai haramta tsakanina da ke ba Shuwwar, bai haramta ba, na zo yau na samu Malan dan na fada masa cewar na je na yi bincike ina iya aurenki yake fada min ya maki miji?, Shuwwar ni ban san me na yi nake fuskantar jarabawar sonki haka ba, mahaifina ne ya ja min ko?, Shine ya ringa fade fadensa har Allah ya kama shi ta kaina ko?, Shuwwar wani zaki sake aura ya sake ki kina ji kina ganni bayan kin san ni ba zan taba sakinki ba?, Shuwwar tunda na gila karyar ni mijinki ne a gaban mutumen da na san a lokacin da ya yi niya da yanzu sai dai tarihina kina tunanin zan bari wani ya raba mu ne?, Haba my Shu dan Allah ki cewa Malan bakya son wancen ni kike kin ga in ba haka ba zaki karra yin wani auren a sako ki ne" Da dan karfi ta ce" ba Amin ba , kai Abdul tsaya ka ji na fada maka gaskiya, ka ga da kai, da babanka, da sojan nan da kake alakanta kanka da jarumi dan ka yi magana a gabansa na tsane ku!, Ku shafa min lafia ka ji? Mijina da zan aura kuma yana sona, Alhmdulilah ya san wacece ni kuma a haka yake son abinsa, kai barama ka ji ka kuma kirana walahi sai na wahalar da rayuwarka, da ace ban yi rantsuwar ni da soja ko police sai a lahira bane da kai kararka zan yi su rufeka na huta!, But yanzu ina mai gargadinka kan ka shafa min lafiya ka ji bayanina?" Tana gama fadan ta kashe tana zabga uban tsaki a bayane ta mike ta shiga fitar da nikaf dinta da rigar da take sakawa dan karra dumama dumin jikinta domin a yau zasu fara kunshi da kuma alawa dan cire gashin jikinta da ya kwonkwonta lumbuk, tana yi tana mita da fada a bayane tana fadin jarabar banza da wofi sai ka zo ka sa a sakeni, yo in aurena ya zauna sai na tarda mai shinkafa na ce da shi to azalumi na auru yaya ranka?😂 Babar ranar Kwaramniya ke tashi ta manyan almajiran malan dake sake kimtsa kofar gidan da aka saka manya manyan runfunna har kwaya hudu , irin dankara dankaran nan Mutanen anguwa tuni suka ringa cika gidan malan tunda garin Allah ya waye dan karra ba idannuwansu kalaci da mamakin lamarin Malan din, domin a cikinsu kalilan ne suka dauki hakan da fuskar fahimta harma suke adu'ar Allah ya sa wannan din idan aka yi shine na dindindin Dankara dankaran sojojin dake zagaye da anguwar kuwa idan ka gani sai hankalinka ya tashi, tamkar zasu je dan jijibin yaki ne domin tuni Tsohon ganaral da amininsa Chief of army, da aban Hamza suka samu karasowa a yanzu da yake karfe takwas sunna baban falon Malan na alfarma sunna karra tataunawa dan idasa shirya lamarin daurin auren, sannan sunna jiran matan da suka zo da sha tara ta arziki na akwatunnan amaryar su shigo su shaoda masu cewar sun bada kuma an amsa Wayar dake hannun Chief of army ce ya sake bugawa a karro na bakwai, zuwa yanzun an daga sannan da muryar da ya amsa ya saka shi yin dan Murmushi yana fadin" Kai fa ka ce da kai za'a daura auren nan, kuma ka ga mu tuni muna tare ka da san aminina ne Ganaral, me zai hanna na jiyo jiniyar sojojinka kun karaso anguwar ne? Ka zo son zan ji dadi idan ka zo" Goshinsa ya tatare yana mamakin lamarin Father dinsa, yanzun har sun je wajen daurin auren da aka saka karfe tara za'a daura shi? Eh lalle yaron nan dan gata ne, watau sun je su yi jiran bakinsa ne ko? Dan nishi ya dan fitar kasa kasa ya ce" Zan zo " Chief of army ya yi yar dariya yana fadin" Ina duban hanya " Daga nan ya kashe yana fuskantar baban Hamza ya ce" ka ce min tun zuwan nan da ya yi sau daya da na ce ya je bai kuma komawa ba?" Daria ya yi yana fadin" Haba aminina kaima ka san zuwanma da ya yi dan maganarka ce ai, ka ga ranar farin cikin da na yi kuwa? Allah dai ya kara girma aman garin nan ana tsoton Lieutenant ganaral walahi, baka ga yadda ake kwasa tsakaninsa da mararsa jin magana ba" Shima yar dariyar ya yi ya ce" Ai ana cen ana kwasa da mamansama, aure fa aka daura masa sau biyu kadai ya je , kuma a zuwan nasa biyun sau daya tak suka hadu da matar, cewa ya yi mahaukaciya ce sai tana kafeshi da ido kamar mai farfadiya, kai dai ana nan ana fama da rigimarsa " Ire iren hirar da suke ta yi kennan sunna shan dariya ga zazafan kunnun fulawa da ya sha uban madara da kayan kanshi yana turiri yana ta tashi a gabansu an zuzuba masu a manyan kofofi na kwalabe , ga sanyin AC da falon ya dauka kai abin dai sai hamdallah kawai A cen cikin gida kuwa a falon matan Malan bayan an karbi kayan amaryar matar Malan uwar gida itace a tsaye a gaban lamarin, domin a lokacin da malan ya yi tsaye ya dubi idannuwanta ya nuna mata yin hakan shine farin cikinsa ya saka ita kuma mikewa da dukan kokarinta da zuciya daya ta amshi su Shuwwar harma take hidima da su Ko a yanzun matan da suka zo da akwatunnan sun samu tarba ta mutunci har sun cika da mamakin gannin hakan duba da yadda dan uwansu ya fada masu cewar ko me suka tarar kar su saki su nemi wulakntar da yarinyar, idan har suka ga wani abin batanci a tare da ita kar su manta d'an yar uwarsuma yana da kashi a cikinsa a haka suka amshe shi suka nuna masa so har zasu bashi y'a Su abinda suka tarar kwata kwata basu ga abin tsatsamta ko na wulakanci ba Sai da aka gama zube akwatunnan da suka girgiza matan daje falon Nahidt ta fito da waya a kange a kunnenta tana amsa Hamza dake shaida mata suma sun taso da jama'ar daurin aure sun nufo gidan Malan din , hakan ya sa ta shigo falon tana murmushin da ya sake fitar da kamaninta sak sak sak da mahaifiyarta, domin idan baku manta ba Nahidt ce ke kama da mamansu, Shuwwar kuwa ta dauko kamani da mahaifinta wanda shi har suka rabu da shi ya ki jinnin ya ji an ambaci sunnan kasar nan, mutane da yawa kan cewa ai kurciya akai masa wada ta fitar da shi daga kasar kwata kwata harma ya ki jinnin maganar kasar bale mararin dawowarsa cikinta Idannuwanta ne suka shiga cikin na matar da ta mike tsaye a tsorace ta kafeta da ido Bakin matar na rawa tana nuna Nahidt ta ce" wannan wannan wannan wacece?" Amaryar Malan da ta san dama a rina, harma zuciyarta ta gama dumewa da farin cikin gannin haka ya fara bayana, a zuciyarta ta ayana'an zo wajen, dama na san wani sai ya gane da wannan karuwar ce zamu aurawa danmu kanwarta?' hakan ya sa da gagawa ta ce" Wannan? Ai yayar amaryar ce, sunnanta NAHIDT, gidansu a nan baya yake shi Malan din ai taimaka masu ne yayi duba da ba tare da iyayensu suke zaune ba" (Dan adam kennan, domin ba zan ce malan bahaushe kennan ba dan kuwa kaf duniya akoy masu irin halayen nan a kowani yare, hanyar da zata bi ta hanna farin cikin wani take nema dan kawai tana jin tsoron rabarta da farin cikin ke iya yi ya saka ta zama tamkar mahaukaciya) Dukan mutanen falon da mamaki ita suke kallo da wannan dogon jawabi haka Da sauri matar ta sake kallon NAHIDT da ta yi mutuwar tsaye cikin shagarta ta watsetsiyar farar shada ta sha zubi blue mai haske da fari hakan ya sa shadar kara fitowa sosai take kyalkyali Matar ta kai dubanta da sauri kan hannun da ya riketa wace ke zaune a kasa muryarta kasa kasa ta ce" Gimbiya ki zauna, nima tunda na ga wucewarta tun dazun sai da na mata irin kallon nan, aman kema kin san ba zai taba yiwuwa ba, ki zauna kin ji?" Ina hannunta ta janye tana karra kallon NAHIDT da gaba daya duniyar take neman yi mata zafi da mugun tsoro da fargabar kar a kuma fasa auren kanwarta Daidai Fauziya ta fito da Shuwwar tana rike da hannunta ita kuma tana sanye da doguwar farar riga mai laushi sai hijab dinta fari dogo sosai har kasa wanda ta sha wankan ruwan turare da na wuta ya kasance shigowarsu ya sake harmutse kanshin falon sai dadadan kanshinta ya sake dauke dakin gaba daya , a lokacin ne kuma matar ta sake zuba mata ido itama tana kallonta Kanta ne ta ji ya fara juyawa, harma ta fara tunanin ko ta haukace ne da yan matan nan biyu daya ke kama da yar uwarsu da ta bace masu bat, dayar kuma, wannan din kuma bata yi maki kama da hoton sarkin garin nan marigayi ba? Har farin fatarta? Hoton dake kafe a falon Aba wanda bayan ya rasu aka dora kanninsa da suke uba guda domin d'ansa na cikinsa an wayi gari ba shi ba labarinsa? Hajia duba ki gani ko dai yau na tashi a haukace ne? Ko kuma gajiya ra saka nake hade haden nan? Hajiyar ta juya wajen da NAHIDT ta ja su Fauziya jikinta na rawa tana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une kin ga Shuwwa abinda na so na fahimtar da ku cewar anya zuwan nan namu nan alkhairi ne kuwa zai tabata, kin ga matar cen ta malan ce take son kwatanta kamar zaman kanmu muke yi kin ga matar cen da suka kawo kayan ta kafemu da ido har ana son zaunar da ita ta ki zama mun shiga uku" Hankalin Shuwwar ne ya yi kololuwar tashi ta juya zata kalli matar daidai matar ta fice da mugun sauri, hakan ya sa ta dora hannayenta bibiyu a saman kanta tana fadin" Idan aka fasa auren nan shikenan, shikenan aunty , idan aka fasa walahi ina iya rasa raina, wayo Allahna na tafi wajen Aban na fada masa ya rufa min asiri ya daura kin ina son Hamza, walahi ina sonsa idan ba'a aura min Hamza ba ina iya mutuwa" Da mugun sauri ta juya itama har bata gannin gabanta hakan ya sa suka mara mata baya sunna son tsayar da ita aman ta kasa sauraronsu ta nufi falon da ta san a cen Aban yake Tunda matar nan ta shigo kanta je kasa jikinta na dab rawa ta sake maimaitawaa yayansu wanda yake shine baba a dakinsu gaba daya ta ce" Allah ya karra maka lafia walahi, walahi kamanin sun bace, yarinyar tamkar an zaga karra da *TINANA* , sai dai kuma kamanin yar uwar tata ne suka sakani a rudu, me hadin kamanin marigayi sarkin garin nan da nata? Har farin bayan kar duniya mun san d'a daya ya malaka har ya koma ga ubangijinsa, yarinyarma ta yi kankanta ace y'arsa ce gaskiya idan aka auna mutuwarsa da yanzu" A guje ta sake warce hannunta ta fado dakin tana neman fuskan Abanta dake zaune shika hankalinsa a tashen yana son jin karshen maganar nan Da sauri ta idasa gabansa ta duka tana hade hannayenta ta fashe da wani kukan da ya saka kowa juyowa kallonsu ciki harda CHIEF of Army da iyayen Hamza , daidai NAHIDT ta karaso ita dinma tana kukan ta tsuguna a gabansa itama ta hade hannayen nata hakama Fauziya ta shigo itama nata hankalin a tashe A gigice take son yin magana aman ta kasa hakan ya sa Nahidht farin" Sun ce sun fasa auren su dinma ko MUHAMAD ? zasu daina aurenta ne ko? Shikenan haka zamu kare rayuwarmu dan bamu da iyaye?, Menene laifinmu?, Dan Allah ku rufa mana asiri kar a fasa domin ko ni idan aka fasa auren nan da Hamza na shiga uku, dan Allah ku dubi maraicinmu ku bari a yi aurennan, idan har dan maganar amaryar malan ce kar ku dora hakan a kan Shushu, mu mune bama jin magana aman shushu babu abinda ta sani , burinta ta yi aure, burinta ta je ta bautawa aure, burinta ta samu kanta a dakin mijinta, ku yi hakuri a yau a daura auren nan, ko a nan ne a daura kawai ba sai sauran sun zo ba....." Ta idasa da fashewa da kuka daidai Aban Hamza ta mike yana karra kallonsu muryarsa har rawa take wajen furta" *TINANA?*" DIF Nahidht ta yi da ihun kukanta jin an ambaci sunnan mahaifiyarta wada ba zataa taba manta wani lokaci ta taba gannin takardar mahaifiyarsu da sunnanta na usil banda Buzuwa da ake kiranta da shi A rikice ta juyo tana kallonsa, shima kuma ita din yake kallo hannunsa still na rawa ya sake fadin" *TINANA?*" Zabura ta yi ta........ *GARABASA GARABASA, DUKAN WADDA TA BIYA KUDIN ALKALAMIN KADARRATA ZATA SAMU GARABASAR WATA KOKOWAR KYAUTA IN SHA ALLAH, WANNAN GARABASA CE🥰* Domin samun ci gabansa in sha Allah ki garzayo ki biya kudinki yar uwa, a kan farashi mai sauki ..........domin a gaba ne zamu gane kaifi irin na ALKALAMIN KADARAR bayin Allahn nan Me yake shirin faruwa da su Ina zasu dosa? Yaya maganar gagarumin daurin auren nan da ake shirin daurawa? Su SHUWWAR da NAHIDHT su wanene su? Me dangin Hamza suke nufi da maganar ambaton Nahidt da sunnan yar uwarsu? Meye gaskiyar maganar kamanin SHUWWAR? Dukan wannan zai zo a bayane a tsare ta yadda mai karatu zai karanta cikin shauki in sha Allah Daga alkalamin SAJIDA😍🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 +22793811618💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Zabura ta yi ta mike daga tsugunen da take a gaban Malan har sai da daurin dake saman kanta na dan kwalinta ya fadi kasa warwas tana kallon Aba Muryarta ce ita dinma ta dauki rawa rawa ta ce" Ba, Ba , mamanmu ce *TINANA*" A bayane Aban ya karaso da sauri yana rike hannunta yana fadin" Hasbunnalahu wani'imal wakim, mamanku? Ke da wa? Inna take? Inna TINANA take Hawau itace, kin ga itace wannan din jinninmu ce, yarinya ina TINANA? Ke din ke da waye kika ce mamanku ce TINANA?" Sai kuma ya yi shiru da gagawa ya juya wajen baban Hamza da suma gaba daya hankalinsu ke kan su SHUWWAR din balema Chief of army da yake kallon yarinyar da tausaya Yana zuwa ya ce" Elhaj, ka ga wannan ai jinnin Hamza ce, yar mamansa ce, ko ba haka kike nufi bane yarinya? Dan Allah ki fahimtar da mu kamanin nan naki da kanwarmu" Gannin du a rikice suke ya saka Ganaral fadin" Bismillah, Elhaj ka zauna ka ga yarinyar du ta rikice kana gannin kanwarta itama du ta shiga a halin rudu, ku zauna mu yi magana a tsanake dan Allah".......daidai nan kira ya shigo a wayar Ganaral hakan ya saka shi dagawa yana mai amsawa A nutse ya furta" Masha Allah, ka sa abokinka ya kula da baki ka shigo a nuna maka falon da Malan ya sauki baki muna ciki, ai da dan saura lokacin daurin auren bai cika ba, ba za'a tsayar da mutane ba, ka shigo " Daga haka ya katse yana fuskantar mutanen dakin shima ya kasa yin magana Malan da Shuwwar ta yi karkadab da hannunsa ne ya samu a hankali ya janye yana sauke ajiyar zuciya a nutse ya furta" alhmdulilah, in sha Allah dukan abinda Allah ya yi a yau alkhairi ne, domin zabinsa muka nema, shi muka fadawa, koda na tsayin sati takwas ne kadai muka dauka muna fada masa zamu iya cewa Alhamdulilah sannan mu yi hasashen cewar ya ji mu ya kuma amsa rokonmu, NAHIDHT da SHUWWAR, shin zaku iya saka nutsuwa a firgicin dake tare da ku ku bamu labarin abinda ya faru da iyayenku har kuka samu kanku a kasar nan?" NAHIDT ta hade hannayenta a wajen kirjinta tana girgiza kanta ta ce" Wace irin Nutsuwa ?, Walahi bani da halin samun nutsuwa , kawai a bar maganar idan aka daura auren sai a yita mana....." Salamar Hamza ya katse furucinta su dukansu suka bishi da kallo Fauziya ta maida kanta ta sada tana hanna kanta fashewa da kukan itama Shuwwar ta bishi da kallo har ya karasa wajen iyayen sa bayan ya nuna rudanin gannin dakin a haka ya duka kasa yana gaishe su sannan ya juyo wajen yan matan har kan SHUWWAR da ta kura masa ido kafin ta idasa zama gaba dayanta tana sauke ajiyar zuciya hadi da fadin" Ga kama nan, Nahidt ga kamarku nan?" Da karfi Nahidt ta ce" A gidan uban wa, ba kamar da muke yi da kowa, ke tashi mu tafi" Shuwwar ta girgiza kanta a sanyaye ta ce" Babu inda zamu je, ko mun je ma dawo ne, NAHIDT ko mun gujewa abinda nake hasashe ma dawo da kafafuwanmu ne" Ta juya tana fuskantar Hamza da ya zauna a kasa yana kallonta , irin yadda take magana a nutse sai ya ji gabansa na faduwa Shi sangartaciyar nan mai ihu idan abu ya daga mara hankali yake son ganni Ganninta ta yi sanyi yanzun sai ya tsinci fargaba a tatare da motsinsa A hankali ta ce" Sunnana IBTISAM KABIR A KABIR MAHADI, sunnan auntyna NAHIDT KABIR A KABIR MAHADI, an haifemu a kasar Riyad ne ni a watan January 2 a shekara ta 1998, auntyna kuwa a watan Décembre 18 a shekara ta 1989, mutanen da muka sanni a rayuwarmu wa'inda suke rayuwa da mu kwonciya da tashi sunne mahaifiyarmu wace ake kiranta da Buzuwa, sai mahaifinmu KABIR wanda suke masa inkaya da ABDALLAH, munna nema ba dare ba rana kamar yadda du wanda ya je kasar da niyar nema yake yi, iyayenmu a tsaye suke a kanmu bama zama bamu ci ba, basa barinmu zuwa wajen da zamu tarda hatsari, haka kuma sunna taka tsantsan da tarbiyarmu shi yasa muke da tarbiya a kan sauran sosai, mun yi sauka tunda kannanun shekarunmu sannan mun yi harda a kawunnanmu ta alkur'ani tun bamu kai ko'ina ba domin mun tashi da yaren a bakinmu hakan ya sa karantawa da fasarawa baya bamu wahala, ya zamana abu mafi sauki a rayuwarmu, Mamanmu tana da hira sosai da fara'a, a kanmu zata iya batawa da kowa, idan mutunci kake so da mahaifiyarmu ka kiyayi wulakantamu, idan ka wulakantamu zaku iya sabawa da ita, mahaifinmu kuwa sam bashi da hayaniya, ya kasance mai yawan shiru shiru, gashi basa so a masu maganar kasar da suka fito su dukansu, bamu san dalili ba, ko mu mukai masu tambayar wai muma ba asalin yan Saudiya bane? Sai suce basu sani ba kuma kar mu kuma yi masu tambayar, sunna da baban mukami a wajen da suke sana'arsu, sunna da karfi sosai domin ana shayinsu ana kuma girmama su, Ba zamu taba manta shekarar da muka wayi gari ba su ba labarinsu ba, ko salama bamu yi da su ba domin sun saba yin irin tafia sallar nan tare, makociyarmu ke fada mana cewar......." Shiru ne ya ratsa ta sada kanta tana shashekar kuka hakan ya sa Nahidht rike hannunta da yake rawa ta budi bakinta ta ce" Makociyarmu ce ke fada mana cewar sun rasu a wajen arf, daga wannan ranar makociyar tamu ta bayana mana wa'inda ke binsu bashi, du irin tarin dukiyar da suka tarra sai da ya zamto an biyo su bashi hakan ya sa dole muka fada aiki dan idasa biyan bashin da ake bin iyayenmu domin mun san cewa ko sisin kwabo na hanna kwonciyar kabari, sannan dole mu nema ko dan mu saka a bakinmu......." Bakinsa na rawa ya ce" Shin kun ga gawarwakinsu ne?" A hankali SHUWWAR ta girgiza kanta tana fadin" Mun je, mun sake zuwa, mun fadawa mutane sun tayamu nema bamu ga gawarwakinsu ba har aka yi suturar mamata ranar juma'a , a lokacin kuma aka hanna mu shiga dan karancin shekarunmu aka koremu, daga baya mun je kaburbura mun yi ta bin sunnaye aman kun san yawan wajen da girmansa har aka kamo mu aka dawo da mu kasar nan bamu samu muka gama zagayen makwontan ba, sai dangana muka yi kamar yadda makociyarmu ke fada mana cewar mu yi hakuri mu bisu da adu'a, sun rigaya sun rasu babu yadda muka iya hakan muka yi hakuri har aka gama aikin haji aka koma daga nan aka dawo da kame, muka taki rashin sa'a wata fita da mukai zamu je gidan da muke goge goge aka kama mu aka kawo mu kasar nan" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une..... shine abinda aban Hamza ke maimaitawa kansa a kasa yana girgiza kan nasa Gogon Hamza ta yi gagawar fadin" Dan Allah bayan Buzuwar bata da wani sunnan ne? Yar budurwa kamar na ji kin ambaci wani sunnan bayan wancen?" Du irin yadda ta cika da tsoron maimaita sunnan da ta taba gani a takardar mahaifiyarta haka ta budi bakinta ta ce" *TINNANA* " "Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam, dan girman Allah yaya wadinnan yayan Tinanarmu ne, walahi y'ayanta ne Innalilahi wa inna ilaihi raj'une TINANA ta rasu? Ta rasu bamu nemi gafarayar junna ba? Ta rasu bamu nemi afuwar juya mata baya da nuka yi dan ta samu ciki ba? Ta koma ga mahalincinta da mikinmu a zuciyarta? Wayo Allahna" Hamza da cikinsa ya juya daga zaunen da yake ya yi raf da hannun babansa yana zarro ido ya juya yana kallon baban nasa bakinsa na rawa ya ce" Babana mu je a daura auren mana, daga baya sai a dawo a tatauna inaga kamar sun san su Shuwwana ne ko?" Da tausayi mahaifinsa ya kalle shi yana jimke hannunsa da kyau ya maida dubansa kan CHIEF OF ARMY da ya yi dan gyaran murya ya kalli NAHIDT, ya kuma kallon Hamza, ya kalli Shuwwa ya maida dubansa kan iyayen nasu, a tausashe ya furta" Subahannalah Astagfrullah, subahannalah " Gogon Hamza ta girgiza kanta tana fadin" Wani daurin aure Hamza, wadinnan kannenka ne uwarku daya da su Hamza, mamanku daya fa da su, ai ka san ba maganar aure tsakanin jini daya ko Hamza" Ido ya zarro yana son mikewa tsaye jikinsa na rawa haka Shuwwa itama ta mike tsaye lokaci daya idannuwanta na firfitowa waje ta juya da sauri tana kallon Hamza sannan ta juyo tana kallon NAHIDT da ta yi mutuwar zaune hannayenta bibiyu saman kanta Maimakun ta ji salati ya fito daga bakinta sai wani ihu da ya fito da karfi ta kurma shi tana dora hannayen nata itama su biyu a saman kanta Idannuwan nan nata masu rukowa waje ta karra rukowa a birkice ta furta" Auntyyyyyyyyy" sai kuma luuuuuuuu ta tafi sakamakon juwar da ta kwasheta ta nemi makata da kasa A tatare suka nemi tareta ana ta di kira da salamewa daidai wayar Chief of army ta kuma daukan tsuwa hakan ya sa cike da tausayi ya mike yana amsawa A birkice NAHIDT ta kalli Malan tana fadin" Muhammad, ba za'a daura auren ba kennan?" Malan gannin sun rikice yana kallonta ido cikin ido ya ce" Na zata farin cikin kun hadu da ahalinku ya fi komai a yanzu NAHIDT ?" Hamza dake rike sa Shuwwar wace ta dora kanta a damtsen hannunsa idannuwanta rufe ruf ya ce" Haba Aban shuwwa, wani irin farin ciki kake so mu tsinci kanmu a ciki? Tabas ni na ji farin cikin gannin kannenaina, aman hakan na nufin ta haramta a gareni? Aure na uku kennan fa zai lalace min kamar masu bakin uwa ? Ita kuwa na biyar fa kennan idan ban mantaa irgen ba fa?" Malan zai kuma yin magana Ganaral ya ce" Son, dube ni, ka kwontar da hankalinka mana, na san kana kulace da yan uwan mahaifiyarka aman inaga wannan abin farin ciki ne ga kowa koda hakan na nufin an fasa daurin aurenka ai Allah zai baka wata, itama hakuri zata yi haka Allah ya nufa da rayuwarku ku dukanku" NAHIDT ta karkata kanta ta ce" Ba zaka gane bane Baba, ba zaka gane ba walahi, wayo Allahna Shuwwa tashi mu tafi kin ji? Tashi" "Ina zaku je? Kuma kun yi mana fushin ne? Kuma ba zaku sauraremu bane? Daga nan babu inda zaku nufa da ya fi garin Tanus" gogonsu ta fada da dan alamu na iya gaskiyarta ta fada kennan hakan ya saka Shuwwar kureta da ido tana kankance idannuwanta dake ruruwa da ruwan balaki tana niyar yin wata maganar dan ba wannan mata amsa daidai da abinda ta aikata mata CHIEF of army ya sake yin magana a Karro na biyu da alamu na yanke hukunci kamar yadda ya saba yana kallon malan da abokinsa da Aban su Hamza ya furta " My freind Bismillah " Yana gama fada ya yi gaba kadan hakan na nunin yana son yin magana da su a kebance Watau amintakar dake tsakanin CHIEF OF ARMY da tsohon GANARAL baban Hamza amintaka ce dadadiya mai karko, sun jima tare hakan ya sa du rike sirri irin na soja sun san sirrikan junna, zan iya cewa da ba dan nisa dake tsakaninsu ba da kulun sunna mane da junna ne, aman koda nisan nan bai hanna masu motsi kadan kwalawa junna kira dan su sanar da damuwar junna wa junnansu ba a ko wani irin lokaci, kai kira ko na tsakaninsu da matayensu ne sukan sanarwa junnansu, zan iya cewa CHIEF OF ARMY tunda ya rasa amininsa sai ya samu yake amintakar da tsohon ganaral, duda bambancin shekarun dake tsakaninsu aman kuma sun san junna sunna mutunta junna A nutse ya furta" A bayane yake maganar ahali ce ta kama, a yanzu inaga magana ce mai karfin gaske ta kama, Kai ka isa da su dukansu , kai ka isa da Hamza, kai kuma Malan ka isa da yan matan gidanka, so barin wannan lamari a haka inaga zai sake traumatiz kwonciyar hankalin yarinyar cen da kuma shi kansa Hamza, déception na soyaya baban abu ne mai ilar gaske da ba kowa ke iya shanyewa ba, nd furucin yayartan cen ya sakani a cikin halin tunani da ta ce kennan dan iyayensu sun rasu shekenan ba zasu auru ba?, What's t wrld ? Whts t prblm da har zasu rinha fuskantar haka? Ban zauna da su ba aman yannayin shigar yayar da ya saka ta ratso gabanmu haka duda a gigice take na fuskanci akoy lamari na rashin jin magana a cikin zamansu, but ba shine dalilin da zai sa a ringa sake turesu ba, ya dace ne a janyo su, a nuna masu soyaya, summa ai y'aya ne kau? , Idan ba damuwa inaga kar ku fasa daura masu aure a yau" Dukan furucinsa da yake yi sun matukar nutsu sunna kuma fahimta har zuwa furucinsa na karshe wanda ya saka kowanensu ya masa kallo irin nasa na rashin fahimta, harma amininsa ya dan kamo hannunsa yana fadin"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Zabura ta yi ta mike daga tsugunen da take a gaban Malan har sai da daurin dake saman kanta na dan kwalinta ya fadi kasa warwas tana kallon Aba Muryarta ce ita dinma ta dauki rawa rawa ta ce" Ba, Ba , mamanmu ce *TINANA*" A bayane Aban ya karaso da sauri yana rike hannunta yana fadin" Hasbunnalahu wani'imal wakim, mamanku? Ke da wa? Inna take? Inna TINANA take Hawau itace, kin ga itace wannan din jinninmu ce, yarinya ina TINANA? Ke din ke da waye kika ce mamanku ce TINANA?" Sai kuma ya yi shiru da gagawa ya juya wajen baban Hamza da suma gaba daya hankalinsu ke kan su SHUWWAR din balema Chief of army da yake kallon yarinyar da tausaya Yana zuwa ya ce" Elhaj, ka ga wannan ai jinnin Hamza ce, yar mamansa ce, ko ba haka kike nufi bane yarinya? Dan Allah ki fahimtar da mu kamanin nan naki da kanwarmu" Gannin du a rikice suke ya saka Ganaral fadin" Bismillah, Elhaj ka zauna ka ga yarinyar du ta rikice kana gannin kanwarta itama du ta shiga a halin rudu, ku zauna mu yi magana a tsanake dan Allah".......daidai nan kira ya shigo a wayar Ganaral hakan ya saka shi dagawa yana mai amsawa A nutse ya furta" Masha Allah, ka sa abokinka ya kula da baki ka shigo a nuna maka falon da Malan ya sauki baki muna ciki, ai da dan saura lokacin daurin auren bai cika ba, ba za'a tsayar da mutane ba, ka shigo " Daga haka ya katse yana fuskantar mutanen dakin shima ya kasa yin magana Malan da Shuwwar ta yi karkadab da hannunsa ne ya samu a hankali ya janye yana sauke ajiyar zuciya a nutse ya furta" alhmdulilah, in sha Allah dukan abinda Allah ya yi a yau alkhairi ne, domin zabinsa muka nema, shi muka fadawa, koda na tsayin sati takwas ne kadai muka dauka muna fada masa zamu iya cewa Alhamdulilah sannan mu yi hasashen cewar ya ji mu ya kuma amsa rokonmu, NAHIDHT da SHUWWAR, shin zaku iya saka nutsuwa a firgicin dake tare da ku ku bamu labarin abinda ya faru da iyayenku har kuka samu kanku a kasar nan?" NAHIDT ta hade hannayenta a wajen kirjinta tana girgiza kanta ta ce" Wace irin Nutsuwa ?, Walahi bani da halin samun nutsuwa , kawai a bar maganar idan aka daura auren sai a yita mana....." Salamar Hamza ya katse furucinta su dukansu suka bishi da kallo Fauziya ta maida kanta ta sada tana hanna kanta fashewa da kukan itama Shuwwar ta bishi da kallo har ya karasa wajen iyayen sa bayan ya nuna rudanin gannin dakin a haka ya duka kasa yana gaishe su sannan ya juyo wajen yan matan har kan SHUWWAR da ta kura masa ido kafin ta idasa zama gaba dayanta tana sauke ajiyar zuciya hadi da fadin" Ga kama nan, Nahidt ga kamarku nan?" Da karfi Nahidt ta ce" A gidan uban wa, ba kamar da muke yi da kowa, ke tashi mu tafi" Shuwwar ta girgiza kanta a sanyaye ta ce" Babu inda zamu je, ko mun je ma dawo ne, NAHIDT ko mun gujewa abinda nake hasashe ma dawo da kafafuwanmu ne" Ta juya tana fuskantar Hamza da ya zauna a kasa yana kallonta , irin yadda take magana a nutse sai ya ji gabansa na faduwa Shi sangartaciyar nan mai ihu idan abu ya daga mara hankali yake son ganni Ganninta ta yi sanyi yanzun sai ya tsinci fargaba a tatare da motsinsa A hankali ta ce" Sunnana IBTISAM KABIR A KABIR MAHADI, sunnan auntyna NAHIDT KABIR A KABIR MAHADI, an haifemu a kasar Riyad ne ni a watan January 2 a shekara ta 1998, auntyna kuwa a watan Décembre 18 a shekara ta 1989, mutanen da muka sanni a rayuwarmu wa'inda suke rayuwa da mu kwonciya da tashi sunne mahaifiyarmu wace ake kiranta da Buzuwa, sai mahaifinmu KABIR wanda suke masa inkaya da ABDALLAH, munna nema ba dare ba rana kamar yadda du wanda ya je kasar da niyar nema yake yi, iyayenmu a tsaye suke a kanmu bama zama bamu ci ba, basa barinmu zuwa wajen da zamu tarda hatsari, haka kuma sunna taka tsantsan da tarbiyarmu shi yasa muke da tarbiya a kan sauran sosai, mun yi sauka tunda kannanun shekarunmu sannan mun yi harda a kawunnanmu ta alkur'ani tun bamu kai ko'ina ba domin mun tashi da yaren a bakinmu hakan ya sa karantawa da fasarawa baya bamu wahala, ya zamana abu mafi sauki a rayuwarmu, Mamanmu tana da hira sosai da fara'a, a kanmu zata iya batawa da kowa, idan mutunci kake so da mahaifiyarmu ka kiyayi wulakantamu, idan ka wulakantamu zaku iya sabawa da ita, mahaifinmu kuwa sam bashi da hayaniya, ya kasance mai yawan shiru shiru, gashi basa so a masu maganar kasar da suka fito su dukansu, bamu san dalili ba, ko mu mukai masu tambayar wai muma ba asalin yan Saudiya bane? Sai suce basu sani ba kuma kar mu kuma yi masu tambayar, sunna da baban mukami a wajen da suke sana'arsu, sunna da karfi sosai domin ana shayinsu ana kuma girmama su, Ba zamu taba manta shekarar da muka wayi gari ba su ba labarinsu ba, ko salama bamu yi da su ba domin sun saba yin irin tafia sallar nan tare, makociyarmu ke fada mana cewar......." Shiru ne ya ratsa ta sada kanta tana shashekar kuka hakan ya sa Nahidht rike hannunta da yake rawa ta budi bakinta ta ce" Makociyarmu ce ke fada mana cewar sun rasu a wajen arf, daga wannan ranar makociyar tamu ta bayana mana wa'inda ke binsu bashi, du irin tarin dukiyar da suka tarra sai da ya zamto an biyo su bashi hakan ya sa dole muka fada aiki dan idasa biyan bashin da ake bin iyayenmu domin mun san cewa ko sisin kwabo na hanna kwonciyar kabari, sannan dole mu nema ko dan mu saka a bakinmu......." Bakinsa na rawa ya ce" Shin kun ga gawarwakinsu ne?" A hankali SHUWWAR ta girgiza kanta tana fadin" Mun je, mun sake zuwa, mun fadawa mutane sun tayamu nema bamu ga gawarwakinsu ba har aka yi suturar mamata ranar juma'a , a lokacin kuma aka hanna mu shiga dan karancin shekarunmu aka koremu, daga baya mun je kaburbura mun yi ta bin sunnaye aman kun san yawan wajen da girmansa har aka kamo mu aka dawo da mu kasar nan bamu samu muka gama zagayen makwontan ba, sai dangana muka yi kamar yadda makociyarmu ke fada mana cewar mu yi hakuri mu bisu da adu'a, sun rigaya sun rasu babu yadda muka iya hakan muka yi hakuri har aka gama aikin haji aka koma daga nan aka dawo da kame, muka taki rashin sa'a wata fita da mukai zamu je gidan da muke goge goge aka kama mu aka kawo mu kasar nan" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une..... shine abinda aban Hamza ke maimaitawa kansa a kasa yana girgiza kan nasa Gogon Hamza ta yi gagawar fadin" Dan Allah bayan Buzuwar bata da wani sunnan ne? Yar budurwa kamar na ji kin ambaci wani sunnan bayan wancen?" Du irin yadda ta cika da tsoron maimaita sunnan da ta taba gani a takardar mahaifiyarta haka ta budi bakinta ta ce" *TINNANA* " "Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam, dan girman Allah yaya wadinnan yayan Tinanarmu ne, walahi y'ayanta ne Innalilahi wa inna ilaihi raj'une TINANA ta rasu? Ta rasu bamu nemi gafarayar junna ba? Ta rasu bamu nemi afuwar juya mata baya da nuka yi dan ta samu ciki ba? Ta koma ga mahalincinta da mikinmu a zuciyarta? Wayo Allahna" Hamza da cikinsa ya juya daga zaunen da yake ya yi raf da hannun babansa yana zarro ido ya juya yana kallon baban nasa bakinsa na rawa ya ce" Babana mu je a daura auren mana, daga baya sai a dawo a tatauna inaga kamar sun san su Shuwwana ne ko?" Da tausayi mahaifinsa ya kalle shi yana jimke hannunsa da kyau ya maida dubansa kan CHIEF OF ARMY da ya yi dan gyaran murya ya kalli NAHIDT, ya kuma kallon Hamza, ya kalli Shuwwa ya maida dubansa kan iyayen nasu, a tausashe ya furta" Subahannalah Astagfrullah, subahannalah " Gogon Hamza ta girgiza kanta tana fadin" Wani daurin aure Hamza, wadinnan kannenka ne uwarku daya da su Hamza, mamanku daya fa da su, ai ka san ba maganar aure tsakanin jini daya ko Hamza" Ido ya zarro yana son mikewa tsaye jikinsa na rawa haka Shuwwa itama ta mike tsaye lokaci daya idannuwanta na firfitowa waje ta juya da sauri tana kallon Hamza sannan ta juyo tana kallon NAHIDT da ta yi mutuwar zaune hannayenta bibiyu saman kanta Maimakun ta ji salati ya fito daga bakinta sai wani ihu da ya fito da karfi ta kurma shi tana dora hannayen nata itama su biyu a saman kanta Idannuwan nan nata masu rukowa waje ta karra rukowa a birkice ta furta" Auntyyyyyyyyy" sai kuma luuuuuuuu ta tafi sakamakon juwar da ta kwasheta ta nemi makata da kasa A tatare suka nemi tareta ana ta di kira da salamewa daidai wayar Chief of army ta kuma daukan tsuwa hakan ya sa cike da tausayi ya mike yana amsawa A birkice NAHIDT ta kalli Malan tana fadin" Muhammad, ba za'a daura auren ba kennan?" Malan gannin sun rikice yana kallonta ido cikin ido ya ce" Na zata farin cikin kun hadu da ahalinku ya fi komai a yanzu NAHIDT ?" Hamza dake rike sa Shuwwar wace ta dora kanta a damtsen hannunsa idannuwanta rufe ruf ya ce" Haba Aban shuwwa, wani irin farin ciki kake so mu tsinci kanmu a ciki? Tabas ni na ji farin cikin gannin kannenaina, aman hakan na nufin ta haramta a gareni? Aure na uku kennan fa zai lalace min kamar masu bakin uwa ? Ita kuwa na biyar fa kennan idan ban mantaa irgen ba fa?" Malan zai kuma yin magana Ganaral ya ce" Son, dube ni, ka kwontar da hankalinka mana, na san kana kulace da yan uwan mahaifiyarka aman inaga wannan abin farin ciki ne ga kowa koda hakan na nufin an fasa daurin aurenka ai Allah zai baka wata, itama hakuri zata yi haka Allah ya nufa da rayuwarku ku dukanku" NAHIDT ta karkata kanta ta ce" Ba zaka gane bane Baba, ba zaka gane ba walahi, wayo Allahna Shuwwa tashi mu tafi kin ji? Tashi" "Ina zaku je? Kuma kun yi mana fushin ne? Kuma ba zaku sauraremu bane? Daga nan babu inda zaku nufa da ya fi garin Tanus" gogonsu ta fada da dan alamu na iya gaskiyarta ta fada kennan hakan ya saka Shuwwar kureta da ido tana kankance idannuwanta dake ruruwa da ruwan balaki tana niyar yin wata maganar dan ba wannan mata amsa daidai da abinda ta aikata mata CHIEF of army ya sake yin magana a Karro na biyu da alamu na yanke hukunci kamar yadda ya saba yana kallon malan da abokinsa da Aban su Hamza ya furta " My freind Bismillah " Yana gama fada ya yi gaba kadan hakan na nunin yana son yin magana da su a kebance Watau amintakar dake tsakanin CHIEF OF ARMY da tsohon GANARAL baban Hamza amintaka ce dadadiya mai karko, sun jima tare hakan ya sa du rike sirri irin na soja sun san sirrikan junna, zan iya cewa da ba dan nisa dake tsakaninsu ba da kulun sunna mane da junna ne, aman koda nisan nan bai hanna masu motsi kadan kwalawa junna kira dan su sanar da damuwar junna wa junnansu ba a ko wani irin lokaci, kai kira ko na tsakaninsu da matayensu ne sukan sanarwa junnansu, zan iya cewa CHIEF OF ARMY tunda ya rasa amininsa sai ya samu yake amintakar da tsohon ganaral, duda bambancin shekarun dake tsakaninsu aman kuma sun san junna sunna mutunta junna A nutse ya furta" A bayane yake maganar ahali ce ta kama, a yanzu inaga magana ce mai karfin gaske ta kama, Kai ka isa da su dukansu , kai ka isa da Hamza, kai kuma Malan ka isa da yan matan gidanka, so barin wannan lamari a haka inaga zai sake traumatiz kwonciyar hankalin yarinyar cen da kuma shi kansa Hamza, déception na soyaya baban abu ne mai ilar gaske da ba kowa ke iya shanyewa ba, nd furucin yayartan cen ya sakani a cikin halin tunani da ta ce kennan dan iyayensu sun rasu shekenan ba zasu auru ba?, What's t wrld ? Whts t prblm da har zasu rinha fuskantar haka? Ban zauna da su ba aman yannayin shigar yayar da ya saka ta ratso gabanmu haka duda a gigice take na fuskanci akoy lamari na rashin jin magana a cikin zamansu, but ba shine dalilin da zai sa a ringa sake turesu ba, ya dace ne a janyo su, a nuna masu soyaya, summa ai y'aya ne kau? , Idan ba damuwa inaga kar ku fasa daura masu aure a yau" Dukan furucinsa da yake yi sun matukar nutsu sunna kuma fahimta har zuwa furucinsa na karshe wanda ya saka kowanensu ya masa kallo irin nasa na rashin fahimta, harma amininsa ya dan kamo h💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Dukkan furucinsa, sun nutsu ne, sunna fahimtarsa, kuma har kasan zuciyarsu sun gane , sun kuma gamsu da bayanansa har kawo wajen da ya furta a daura aurensu, hakan ya sa kowa ya dago da kalar nasa fahimtar da ya fara yi masa yana kallonsa da hakan Amininsa ne ya riko hannunsa yana fadin" Father Lieutenant, ka kuwa fahimci rigimar cen da ta kacame? Ana nufin uwar da ta haifi Hamzana ita ta haifi yan matan cen, ta ina kake so a daura aure kuma? " Dan murmushi ya yi ya juya wajen da Fauziya ke zaune ta rakube ta hade kanta da gwuiwoyinta tana kuka , takan dago ta sauke dubanta a kansu ta kuma maida ta sake fashewa da wani kukan irin na cikin ran nan mai cin rai din nan ya nuna wajen da take ya ce" Kunna nufin harda wancenma mamansu daya ne?" Su dukansu ita suka kalla, Malan ne ya furta" Aa, ita din aminiyar NAHIDT ce, tare aka kawo su a kame da ake yi" CHIEF OF ARMY ya ce" Thats good, ka ga ka aurawa d'anka yarinyar cen, ina kyautata zaton zai samu gata in sha Allah" Sake kallonta sula yi, haka kuma suka kalli wajen da su Hamza suke sunna ta sake rungumar junna da Hamzan yana ta talabar kumatunsu yana mai yi masu furucin su yi hakuri su daina kuka, in sha Allah damuwarsu zata gushe gaba dayansu, dan an daina aurensu a yau ba damuwa, Allah zai basu abokanan rayuwa masu albarka, gashi ya bayana a garesu zai zamto uwa, ya zamto uba a wajensu, zai zamto gatansu, zai tare masu dukan wata rigima ko raini, zai hanna a zage su , zai daki du wanda ya nemi ya dake su, shi murna yake da ya same su , kuma babansama zai rike su kamar shi ya haife su domin dama so yake yi ya samu wasu y'ayan gashi Allah ya karra masa ai, su kyale wa'incen masu bata farin cikin mutane daga su har yar uwar tasu, su yi shiru su daina kuka haka Allah ya hukunta A sanyaye Malan ya ce" Tabas haka Allah ya hukunta, na jima ina gannin lamarin launin Kadarrar bayi ciki harda tawa ta jarabawar rayuwa Alhmdulilah, aman ta Shuwwar, ta shuwwar tana bani tausayi ainun, ina mai taya shuwwar adu'ar Allah ya sanyaya mata jarabawar rayuwarta ba dare ba rana " Sake juyawa Chief of army ya yi yana kallonta, mugun tausayinta ne ke tsirga masa har cen kasan zuciyarsa Ajiyar zuciya ya sauke ya juya ya fara fita ya bar Baban Hamza zuwa ya sanar masu abinda suka yanke A lokacin da ya fito ya ga dumbin al'umar da suka saka jikinsa daukan yamyamyam Da mamakin tarin mutanen da suka taru yake karra bin mutanen da kallo wa'inda idannuwansa suka kasa gannin karshensu , a cikinsu kuma ya ga manyan malamai, ya ga datijawa, ya ga matasa, uwa uba sojoji babu kalar hular da babu A hankali ya kai dubansa wajen da ya kula sun fi zagayawa hakan ya tabatar masa cewar a cen yake Murmushi ya yi mai sanyi yana komawa gefe ya ciro wayarsa ya samu ya fita a cikin mutanen daidai mai rike da 🔊🔊🔊 ya fara sanarwar cewa a shirya kowa ya zauna za'a gabatar da daurin aure LIEUTENANT GANARAL ya dan tabe bakinsa yana mai sake bin mutanen wajen da kallo da bakin gilashinsa a kasan zuciyarsa yana ayana' In ba malan bahaushe ba, a kasar da ake kawo hari yan bani na iya na shiga da boom sunna watsa al'uma, shine akai wannan tarron mai cinkushewar nan aka cinkushe kowa da babar riga, yanzun ka dauki dan dutse ka furta attakhabir ya jefa kusa da liman din cen da babu abinda zai iya aikatawa da ya wuce diban babar rigarsa ya diba da gudu ko ya sume kafin ta tashi da shi din, shirme dai ba zai karewa malan bahaushe ba, daurin auren a yi shi a cikin masalaci mana a watse?' Zazaunawa aka yi, du aka samu nutsuwa inda suka shiga gabatar da daurin auren da su rabe raben cingam da komai A bangare guda kuwa CHIEF OF ARMY idannuwansa ke lumshe yana sauraron maganarta a nutse take furta" Har ka sa na ji kunya, wani irin neman yardata? A kan yaron da kaine babansa?, Dan Allah me na yi maka ne da sasafe haka ELHAJ ?" Murmushi ya sauke hadi da ajiyar zuciya ya datse kiran bayan ya furta mata kalamai masu daraja ya maida dubansa wajen tarron al'umar nan ya daga kafarsa da dan sauri ya dawo jin ana shafa fatiha wanda hakan ke nufin aure ya dauru kowa na iya tashi Kamar jira yake ana shafawa shi ya fara mikewa, sai dai gannin Father ya nufo da sauri shima ya sha babar riga fara yana masa alamun ya zauna saman kujerar da yarensa suka bashi ya koma ya zauna sannan ya karasa wajen da yake zaune yana kallon fuskarsa a nutse ya ce" MUHYIDEEN, ni kuwa idan na yanke wani hukunci a kanka yanzun zaka iya yi min biyaya kuwa?" Kai, watau Father dinsa ya cika son saka shi magana ba lokaci walahi, ya fi sau a irga suke irin haka, kuma fa wani yanke hukuncin saima an yanke ake fada masa sai a biyo ta bayan layi da shi, duda ya tsargu kwarai da gaske da tambayar da akai masa a wannan wajen a irin wannan lokacin, aman sai ya dan kafe shi da ido kafin ya dan gyada masa kai yana sake waiwaige ko zai ga abinda Father ke son saka shi Murmushi ya yi yana fadin" Ka matso kusa da wajen daurin auren nan yi sauri taso ka matso Da kallo ya raka bayan Father a lokacin da ya ratsa da sauri yana dukawa wajen datijawan nan da abokinsa da malan dake zaune zagaye da goron da aka karkasa ana ta rarabawa Bakinsa ya karra dan dantsewa yana ayana' Allah , Allah ka sa wani tsagera aka sama min da safiyar nan na ci uwashi na hutama zuciyata!', tunanin haka da ya yi saka shi mikewa da kwarin gwuiwarsa da kakinsa ta sojoji a jikinsa ya matsa da kyau ta yadda zai damki mutun (😌) A nutse bayan Father ya gama gagaisawa da su ya ce" Ku yi hakuri, na shigo kai tsaye, Malan, Aban su Hamza, Aminina idan har ba damuwa ina nemawa yarona auren SHUWWAR" Daga Malan din, har sauran al'umar kafeshi sukai da ido, bama kamar Ganaral da ya san waye yaron nasa da mugun mamaki baki bude ya ce" Elhaj, kana nufin SIR?" Kai ya gyada yana dan waigawa ya ga ashe ya dan matso din kuwa, hakan ya sa ya ringa hamdallah a zuciyarsa Malan ya kai dubansa wajen da Baban Hamza ya nuna yana fadin ga wanda ake nemawa auren Tsakani da Allah sai da gabansa ya fadi gannin soja a zaune, sojanma LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY? Soja wa Shuwwar? Ji ya yi hankalinsa ya fara tashi bale da ya kula gaba daya dan halaci irin nasu shi suka zubawa ido, kuma shi suke jira ya bada amsa Watau shi a rubuce zai bada labarin wacece Shuwwar , domin idan hankalinta ya tashi ko a gabansa hali take rabawa, uwa uba a kan maganar soja? Yar zufar daje gaban goshinsa ya saka tissu yana sharewa a hankali ya gyada kansa yana mai fitar da iska ya furta" Na bada in sha Allah, Allah ya sa hakan shi ta fi zama alkhairi" Murmushi Father ya yi ya mike ya juya wajen da MUHYIDEEN yake ya dan rage muryarsa sosai ya ce" Ya dace ka sauka kasa ka ga sirikanka ne fa a saman tabarma kai kuma yaranka sun kawo kujera kuma sun hanna kowa hawa sama sai kai?, Yanzun dai bani sadaki dukan abinda ya samu kasancewar bamu fito da shirin hakan ba" Da mamaki baki da hanci ya saki yana kallon Father, muryarsa ya dan gyara ya bude bakinsa ya ce" Sadaki?" Father ya gyada masa kai A hankali ya sake fadin" Aure zaka yi ne Father?" Sai da CHIEF OF ARMY ya bude ido da baki yana kallonsa kafin ya girgiza kai ya ce" Aa, ba ni bane, dan da na haifa na kuma isa da shine zan daurawa aure, watau kai" "Ikon Allah" ya fada kasa kasa sosai yana sake maida dubansa wajen mutanen, 'Watau na zo na kama ne za'a kama ni?' ya sake ayannawa Fuskarsa ya harhada yana dan kallon Father ya ce" I'm sorry Dad ni ai ban fito da ko sile ba" Father ya kalle shi kallo irin na ni zaka fadawa haka? Ya san da ya san baya fitowa aljihunsa ba nauyi , dan a rayuwa shi din tafe yake yana bada sadaka a wajen da ba'a sanshi ba, jakar kudinsa koda yaishe zai fita a hannun daya daga cikin yarensa take, aman ya ce bai fito da ko sile ba kau? Dan murmushi ya yi yana fadin" Gashi kuma daurin auren ya kama ne walahi, bara to mu gani" Ba zato ba tsamani ya ga Father ya mike tsayinsa ya fuskanci wajen sojojin nan dake zazaune da wa'inda ke ta yawo sunna ta aikinsu na bada tsaro Abinka da sojoji Father ya bude muryarsa sosai yana ihun" SOLDIERS!" Duk wani soja dake wajen nan, da wanda ya yo ritaya, da wanda yake bakin aiki da wanda vai saka kaki ba sai da ya ganshi ya mike tsaye jikinsa na tsuma ya ja ya daka kafa daya a kasa ya dora hannunsa a gefen kansa da alamun sarawa cikin kuwa harda MUHYIDEEN, hakan ya sa dukan wani farar hula zuba ido da mamaki da birgewa yanna kallonsu Muryarsa ya sake budewa da karfinsa ya ce" Dukan mai naira a aljihunsa Koda naira biyar ce kumu harjada solidarity mu hada sadaki za'a daura auren LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY gashi bai fito da ko sisin kwabo ba!" Idannuwansa da ya zarro zaka ce yadosu ne zai yi kasa Da mamaki ya ringa kallon yadda nan da nan wajen ya rikice da hade haden kudade na mamaki daga aljihun kowani soja , domin kowa abinda yake aljihunsa ne yake cirowa yana hadawa kafin kace meye wannan an cinbuzo kudi na mamaki a babar riga a kawo gaban CHIEF OF ARMY , sannan sun layu da fuska ta fara'a da farin ciki shinfide a kan fuskokinsu Wani irin yamyamyam jikinsa ya kwasa, wani irin abu ya ringa yawo a sasan jikinsa yanna kallon abokannan aikinsa da wani irin kalloai cike da sakwani kalla daban daban A duniya dama idan kana son gannin hadin kai na ma'aikata to fa ka zo kan soja ka tsaya kennan, ko a titi ka zago soja daya sukan dauki haka a matsayin ka zagi CHIEF OF ARMY ne, idan ka zagi CHIEF OF ARMY kuwa yaya sunnanka?, Sunna da hadin kai, sunna da fahimtar junna, sunna da kaunar junna, uwa uba sunna da daraja manyansu Kudaden ya saje kallo sai hada kansu ake yi suka kama naira dubu dari bakwai da sitin da biyar Idannuwansa ya lumshe yana jin yadda zuciyarsa ke dokawa da mugun karfin tsiya CHIEF OF ARMY ne ya sake dubansu da karfi ya shiga rera wak'ar sojoji mai saka su taka rawa da karfinsu yana fadin" Agali dogo Agali soja dan Allah agali kai mana gafara!" Gaba daya anguwar ce ta dauka, da muryoyinsu budadu da basu da wasa idan sunna rera wakarsu, hakan ya sa matayen dake cikin gida fantsamowa da mamaki sunna fitowa dan gannin abinda yake faruwa a lokacin da sojojin suka dire wak'ar LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN YA DAUKA da karfi bayan ya idasa bayana a gaban duban al'uman nan ya daka kafarsa a kasa ya kara ya fukancesu ya bude budadiyar muryar nan tasa ya ce" NA KULE KAYANA, ZANI GIDAN SOJA, GAWA UMA TAI MINI GAFARA, GAYAWA ABA , YAI MINI GAFARA, YAYU DA KANAI KUY MINI GAFARA, IN NA JI DADI CEN NAKA SHEKARA, IN BABU DADI DAWOWA NAKAI DAN NA SAN G I BASU RAGA MINI!" Da wani karfin fiye da na farko harda CHIEF OF ARMY cikin malun malun dinsa aman kasancewar tsumin ya motsa yana gaba gaba shima ya sarawa MUHYIDEEN suka dauki amshi da karfinsu sunna fadin" AGALI DOGO AGALI SOJA GIDAN MAZA BA GIDAN MATA BANE!" Subahannalah idanma jikinka bai iya daukan bari ba dole tsumar manyanmu, iyayenmu, sojojinmu, masu sadaukar da farin cikinsu, lokacinsu, komai nasu sunna zaune a jeji , sunna kwana a cikin rami, sunna kwana a saman duwatsu, sunne a sahara, sunne a wajen ruwa, sunna yaki da dukan masu son kawowa rayuwarmu hari, a dole ka samu kanka da sara masu harma ka zubar da hawaye ka kwashi rawa Koda baka shirya ba, bale soja da waka sai gani sai bari, kai harta da su Malan dake hakimce sai gasu jikinsu na bari bayan su din ba sojojin bane Idannuwansa sun kade sun zama tamkar gota ya juya wajen da Lieutenant Maman Sani yake da dan karfi ya furta" Lieutenant zube kudin jakar nan, DAD idan sun yi kadan a bamu lokaci kankani ba tayi mun sayi tsadarta ko wacece!" Ya salam wata buda tsofafin dake kallo suka cira da ita mai kaifin gaske, waje fa ya sake daukan harama, CHIEF OF ARMY kuwa ya damki kudade ya hada da wadincen ya zube a gaban Malan yana fadin" Alhmdulilah, ga sadakinmu Malan, a bamu muna roko da kokon bararmu" Dole mutun ya yi hawaye, bama kamar Abansu Hamza, jiki na bari aka shiga gabatar da daurin auren manya Dukan kowa ya nutsu har liman ya shafa fatiha inda aka dauka da taratsi irin nasu sunna sanar da fatiha.....hakan ya sa kowa shafawa A hankali ya dago hannayensa daga tsayen da yakr ya shafa fatiyar yana jin kansa na sara masa Shi yau ya yarda da maganar malan mahaushe, ya fito kama barawo yau barawo ya kama shi Gaishe gaishe ake yi, hakan ya saka shi neman hanyar da zai silale dan ya koma wajen aikinsa ko zai samu hayaniyar da DAD ya siya masa ta dan sake shi, gaba daya kwaramniyar wajen ta dame shi Hannunsa da aka rike a lokacin da yake dan sauri dan ya gifta kofar gidan ya tafi ya saka shi juyowa a nutse yana kallon Abansa Murmushi CHIEF OF ARMY ya yi ya ja hannunsa ba tare da ya ce da shi komai ba ya nufi cikin gidan da shi a ransa yana ayana' Akoy rigima, akoy kura, Allah ka sa mu fi karfinsa' Mutanen dake tsaitsaye suke nausawa sunna shigewa, a nan ake nununa shi ana fadin wai Allah shine ya auri SHUWWAR? zuciyar amaryar malan tamkar zata buga, dama wannan rantsatsen sojan na jarida ne zai auri wannan yarinyar? Balaki, bilahilazi in wani tudu in wani gangare sai ta bi ta fada masa shima ya yi hankali ya kwashi HIV! Hannunsa ya dan ja yana kallon Father wanda ya juyo yana kallonsa Sai da ya dane dukan bacin ransa kasa kasa yana hararen mutanen dake kallonsa kar wasu mahaukata ya ce" Bayan auren dolen ina kuma zaka kaini ne?" Father ya yi murmushi bayanane ya sake jan hannunsa yana fadin" Inda su Malan suka shiga zamu je, zo mu tafi mana " Bakinsa ya dan tabe yana biye da shi har suka shige falon Kanshin falon na nan, sanyinsama haka, koke koken da ake yi kuma ya dan tsagaita asalima su da suke daka sun dunkule waje daya sunna jira ne a shaida masu an daura auren Fauziya da Hamza dan su tatara su koma gida gaba dayansu da Hamzan wanda ya ki motsawa nan da nan daga kusansu , asalima a jikinsa ne du suka dodora kawunansu, sannan kasancewar kofar fallon mai madubi ne mai nauyin nan ya sa ba'a jij abinda yake faruwa a waje hakama abinda yake faruwa a ciki na cikin ba zai ji ba Tunda su Malan suka shigo yan matan da Hamza suka dago sunna kallonsu, hakan ya sa shigowar MUHYIDEEN da CHIEF OF ARMYMA a kan idannuwansu ne Gabanta ne ya tsili, ya tsilira ya rugurguzo ya zubo kasa a lokacin da ta ga fuskar la'ananen da ya yi kiran kuraya fa ita ya kashe mata aure wanda ya kara saka mata tsantsar tsagwaron tsanar sojoji bayan wace take da ita a ranta ta da cen cen cen Idannuwanta dake warwaje ta sake rukowa a kansa lokaci daya ta kama hijab din nan ta cire dan bilahilazi a yanzu sai ta ji hijabin zai shaketa ya kasheta domin kwata kwata ta nemi numfashi ta rasa , wani tashin hankalin ganninsa kadai ya sakata nuno shi da yatsarta manuniya tana fadin" Kai? Me ya kawoka gidan nan? Hala kaima abokin Wani ne a nan? Baka san na yiwa kaina alkawarin idan na kuma ganninka sai na shakeka ba? Aunty kin ganshi nan, shine Wannan, bari ka gani!" Tana fada ne tana dira ta tsalake kafar Hamza dake mike yana kallonta da mamaki baki bude, hakama duk wani dake falon kai balema wa'inda suka gama daura masu aure yanzun sun fi kowa kamewa a tsaye sunna kallonta a lokacin da ta nufo LIEUTENANT GANARAL dake tsaye kikam yana kallonta da son tinano a wajen da ya santa ta dira, ta cira ta ........ 😂😂😂😂 Comment hlz😭😭😭❤️❤‍🔥❤‍🔥 ALKALAMIN KADARRATA❤️❤‍🔥❤‍🔥 Na SAJIDA 1️⃣8️⃣ Babu wanda ya kawowa ransa cewa a cikin kasar nan, a kusa kusa akoy halitar da zata nufo MUHYIDEEN da wannan garajen a lokacin da ita SHUWWA, yar mintsiniyar Yarinyar nan ta daka tsale ta nemi kai hannayenta wajen wuyansa dan ta aiwatar da alkawarin da ta yiwa kanta na sai ta shake shi idan har ta hadu da shi ko a ina ne, ta kuwa nemi aikata hakan a haukace tana fadin" Bayan ka jaza min ya maka min sakin a ofishin sojoji tamkar wata yar ta'ada, shine zaka kuma yin gigin zuwa wajen nan? Wollah yau ko ni ko kai a gidan nan!" Dan kaucewar da ya yi yana sake kallonta da fasarar ko ita wacece na shirin darsuwa a cikin kwakwaluwarsa, lokaci daya ya gane yarenta ya kuma haskota harma ya tuna ko wacece ita da lokutan da ya ringa ganninta kwaya biyu tak Abinda ya sa gaba daya ta bace masa mugun gyaran nan da ta dauka na mamaki wanda ya karru a kyanta na da Da mamaki ya dan motsa hannunsa yana tareta dan sake zuwa ta yi da kai kamar rago tana son kawo masa tunguzo tana wani ihun fadin" idan a cen kana takamar da yarenka a wajen ai gashi yau na kamaka babu mai iya tare maka!" Sallalamin da iyayen ke yi a bayane ne ya saka Malan da ya yi mutuwar tsaye dan zabura kamar an gwaura masa mari da madaukakin mamakin al'amarin Shuwwar da ya kisan sumar da shi wai harda yau ta kama wannan bawan Allahn da idan a hadiye ne zai sakata a bakinsa ya hadiyeta ba tare da ya sha ruwa ba domin ba zata gimshi makoshinsa ba tafa hannunsa ya yi ba shiri dan shine abinda ya fara zuwar masa kwakwaluwa kusa kusa yana fadin" Subahannalah, Ke Shuwwa, ke Shuwwa meye haka wai? MIMIMIMijinki ne fa, me kike yi haka ne wai?" SHUWWAR da ta ja wata dungar sai ta samu kanta da yin kiskirim tamkar an zabga mata bulalar rakumi a fuskarta ta dauke hankalinta gaba daya na sekwani kafin ta saketa, dan kuwa sai da ta maimaitawa kanta yaren malan a cikin kwakwaluwarta tamkar karatu kafin ta iya fasa bakin ta gane me ake nufi, hakan ya sa a hankali ta juyo tana kallon Malan da mamakinsa ya kasa boyuwa hakama dukan mutanen dake wajen , ita kuma da wani kallo kamar na tsoron abinda ya fito a bakin Malan din bakinta na rawa rawa ta ce" Innnnnnna ce aure aka daura na Fauziya da yayanmu, ni kuma nawa sai na samu wani mijin kau Abana?" A yadda ta yi maganar zaka gane baban burinta Aban nata ya bata amsa ne da eh y'ata, sai ta samu déception mai matukar girma a lokacin da yake furta mata kalamai kamar haka" Bayan an daura nasun kema aka daura naki da LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY na kasar nan baki daya wanda daga CHIEF OF ARMY sai shi a iko a kasar nan, shine a tsaye a bayanki gayanan kike aikata aikin nan haka IBTISAM!" Ido, baki sa Hanci su NAHIDT suka zarro gaba dayansu harda Hamza jin wai LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY ne aka aurawa kanwarsu? Wauh , su abin ya basu sha'awa ne, ya birge su ne, ya taba zuciyarsu ne MUHYIDEEN din kuwa da mamaki ya kalli CHIEF of army yana nuna Shuwwar dake daf da kafafuwansa muryarsa ciki ciki ya ce" Dama wannan ce ka aura min Dad ?" Da hannayensa ya nuna wajen kansa alamun gyadi gyadi ya ce"Mahaukaciya ce fa, nd yarinyar nan du haduwar da na yi da ita sau biyu kadai na gane banda harkar aure auren maza ba abinda ta iya.....ni kuma meye hadina da mace irin wannan da bata da kishin kanta? Kuma ma Barauniya ce har kudin mutane take kwata, Lolz Dad me zan yi da bazawara wacce maza sukai ta dauka? Wannan ai zubar min da mutunci ne za'a yi a cikin kasar nan Father............... ka ga kawai ta je na......." "Idan bakinka ya bude ka furta kalmar saki wa wannan yarinyar ka sani ka nuna min ni ba kowa bane kuma ba zan taba zama kowa ba a rayuwarka, domin da ace ELHAJ NE Allah ya jikan rai ya daura maka aure ko kafura ce zaka yi hakuri ka daidaitata har ta dawo ra zama musulma!, Idan har ka saki yarinyar nan MUHAY ka wulakantani kuma bana tunanin akoy abinda zai sanyaya min zuciyata dangane da kai har na koma ga ubangijina, idan har ka saketa dan kawai batai maka ba ko dan wani abin ya shiga tsakaninku da ya hadasa maku gaba ka wulakantani Muhay ka nuna min iyakata kuma ba zan taba yafe maka ba, Muhay idan ka saketa dan ta auri wasu kai din ba bazawarin bane? Nawa ka aura ka saka? Kennan sai a zageka da haka? MUHAY yarinyar nan ta zame maka mutu ka raba takalmin kaza!,, Mun gaji hakanan MUHAY, mun gaji, ao kake duniya ta idasa karda zargin da ake yi maka ne? Ko so kake mu shiga uku mu dawo abin nuni da baki? Meye yake yawo a kanka ne? Me kake son nunawa ne?, Kai mai daraja ne mai mutunci ne, jinnin mutunci ne, yaya zaka budi baki wannan karron ka yi saki irin na jahici bayan kana da ilimi?, I'm sorry my freind kana da damar sakinta ko barinta, aman ka sani idan har ka saketan hakan na nufin ni da bake takama da kai da bugun kirjina da kai ashe ni ba kowa bane ba kuma komai bane haukana ne nake yi a duniya ban sani ba?, MUHAY mahaifiyarka kuma zaka karra kuntata mata a kan sake saken da kake yi, Bismillah kana da damar sakintan bismillah" Father ya tari numfashinsa da sauri yana fada A haukace ta juyo ta daga kanta dan ta matse masa wuri ta yadda dole sai ta yi hakan zata iya duban fuskarsa domin ya fita tsayi Ido cikin ido suka kalli junna tana motsa bakinta tana masa alamun kamar wace ke furtawa kanta kalmar sakin haka kuma lokaci daya ta hade hannayenta a yau da bakinta ita SHUWWA dake neman aure ido rufe ne take furta "Furta, ka ga, manta maganar babanka ka yiwa girman Allah ka sakeni, ka furta dan darajar mai daraja a duniyarka" Tsaf ya gama hardace abinda take fada A hankali ya lumshe nauyayun idannuwansa yana sake yarda cewar she is md ya sake budewa ya sauke a kan fuskokin mutanen dake falon baki dayansu har ya dawo kan fuskar SHIEF OF ARMY Idannuwansa ya lumshe a kansa ya sake budewa a kansa a hankali cen kasan makoshi ya furta masa " Fine it's k " Daga haka ya juya yana taku irin nasa na sauri mai cike da balaki da tashin hankali da bacin rai ya bar gidan kwata kwata yana tataro jama'arsa yana ayana 'yau zaku gayawa yan garinku tunda sai da na ce ban fito da kudin aure ba kuka hada akai min, daga ku har ita sai kun yi dana sanin sanina a rayuwa!' Ihu ta kurma tana dukewa a wajen tana bubuga hannunta a kasa tana fadin" Wayo zai tafi bai tsinken tashin hankali ba, ku dawo da shi ya sake ni, wayo na shiga uku na rantse sai ka sake ni, kai waye ya aura min shi? Waye ya aura min soja? Waye ya aura min wannan? Walahi da na tare da shi gwara yara su maida ni biri a kula min igiya ana wasa da ni a titi, da na aureshi gwara na auri Abdul dan mai shinkafa, kai da na aureshi gwara na zauna a haka shine alkhairina, wayo sun kasheni , idan ka yarda na tare a gidanka sai na halaka farin cikinka, sai na wulakanta zaman lafiyarka sai na???????....". Firgitttt ta mike zata kuma saka wani ihun sai kuma lluuuuuuuuuu ta tafi sakamakon sumewar da ta yi numfashinta ya dauke gaba daya ta dimu a kasa kusa da cafet Sallalamin dake bakin baban Hamza ne ya samu ya fara ambata, hakama CHIEF OF ARMY NAHIDT ta sauke ajiyar Zuciya tana fadin" Allah ya takaita rigimar, yanzu bara mu samu mu kaita wajen da idan ta farka za'a samu sasauci, MUHAMMAD ina zamu kaita ne?" Sai da gabansa ya fadi da ta wani ce Muhammad kai tsaye hankalinta kwonce kamar wani d'anta , shi walahi tsabar girmama shi da mutan anguwa suke sunna boye sunnansa da matansa ya sa idan ya ju an ambaci sunnansa kai tsaye har gabansa ke yankewa ya fadi CHIEF OF ARMY kam Shima sai ya farra tunanin to ko dai bata da lafiyar kwakwaluwar ne? A sanyaye ya furta" Ya salam, Elhaj anya bamu yi gagawa mukaa yanke hukunci wa yarinyar nan ba tare da mun tuntubeta ba? Ni na dauka farin ciki zata yi da Allah ya bata Son, ka ga hankalinta ya tashi harda sumewa ko dai na maido shi na janye masa magangannun da na masa a kan maganar sakinta ya saketa ko zata samu nutsuwa?" Da sauri Malan da ya gama kiran likitar dake duba matansa ya ajiye wayar yana fuskantarsu a nutse ya ce" Aa ranka shi dade ba za'a yi haka ba, dan Allah a yi min alfarma a barmata aurenta a kanta, ni na san idan ita wuta ce shi ruwan kashe wuta ne, na tabata zasu zauna da junnansu, kar a kashe auren nan dan ta tada bali, a basu dama idan har basu jitu da junna ba zuwa gaba sai a raba auren, ka san wancen sakin da akai mata dan ya saka an kaisu ofishinsa ne ya sa aka saketa shi yasa ta kulace shi" Su kam sun ga abu, sun ga mamaki gannin idannuwansu sun kuma kamu da mamakinta har karshen rayuwarsu, ta yadda ta cira din nan nufinta me ta so aikatawa? Kai da wani lusarinema da ta kai masa walahi, anya kuwa zamansu zai yiwu? Gogonsu ce a sanyaye ta ce" Malan, da Abansu, da Elhaj dan Allah ina so a bani yaren nan mu je gida na basu kulawa koda ta ta sati daya ce , dangi su gansu, a fadawa dangi ga iyalin TINANA , sannan a saki sanarwar nemansu, ni na kasa yarda cewar sun mutu, yaya kuma yaya maganar sunnan nan?" Wani kakausan kallon da ya watsa mata dake nuni da baya so a taso maganar sunnan mahaifin su Shuwwar ya sakata yin gum da bakinta Watau gaba daya abin ya rudar masa da kansa Ta so su je kai tsaye gidan sarautar garin nan da yan matan wani tunani ya darsun masa a zuciyarsa wanda ya barawa kansa sai Allah , so yake ya bi komai a ilimance ta yadda zai warware kullin da ya daure masa kai a kan lamarin nan, ya tabata wanda ya yi sanadiyar barin babansu kasar nan koma waye yana bibiye da rayuwarsu ne kuma in sha Allah sai ya gane abinda yake binne! Zigum zigum dai suke, gogonsu bata samu amsar bukatar da ta gabatar ba domin kowa cikin mazan nan yana da kalar nasa tunanin a kan hargitsin da ya hanga dangane da rikicin zamantakewar MUHYIDEEN da SHUWWA, sunna nan du hankalinsu tashe har likitar ta zo Ta dubata sosai, ta yi mata dabarun da zasu dawo da ita cikin hayacinta, sai dai tana farkawar da wata rigimar ta farka ido rufe tana fadin" Haba dan Allah, Aba, Aba ka gani kau? Hala shi Aalkalamin kadarar tawa da ake fadi bashi da lafia ne? Ya tashi ya rasa inda zai zana ni yau kuma sai aure da kumurci?, Gwara ya gane rayuwa ya sakeni, domin zama da ni babu alkhairi, ya sakeni na ce!" Da dan sauri NAHIDT ta karasa kusa da Malan sosai ta yadda sai da ya dago idannuwansa a tausashe yana kallonta ya dan katsa kadan , Ita dai bata damu ba ta yar uwarta take ta rage muryarta sosai ta ce" Ka saka a maka mata wata allurar barci mana kar fa uban mijin nata ya saka a saketa dan bata da hankali, kai ka san hankalinta ne a tashe idan ta farka ka totofeta da adu'a ka mata nasiha zata nutsu ai ka sani ko? Kar ka bari a sakar maka y'a Shuwwa zafa ta rikice ta fara halaya mararsa kyau fa" Ajiyar zuciya ya sauke kawai ya sake matsawa kusa da likitar a tausashe shima ya yi mata bayana, ai kam ta ce" Ai nima Ustaz abinda nake ta tunani kennan domin jinninta hawa yake yi, gwara a bata nutsuwa ta samu isashen barci, bara nai mata allurar barci Allah ya sa na zo da jakana" A haka aka samu akai mata Hamza na rike da ita tana dan fuzge fuzge da kyar aka samu ta yi lakwas ta kwonta jikinta ya saki sai barci yaa dauketa Ajiyar zuciya du suke saukewa sunna kallon kyakyawar fuskarta mai alamu da innocent face, kamar idan ka saka yatsarka a bakin Shuwwa ba zata ciza ba, gashin kanta kuwa ya yi mata lumbuk a gaban goshinta , lebenta yaa sake yin ja sai kyalkyali yake yi na abin dan tawun samman lebenta da take cijewa a ciki alamun rigima na cinta iya ci NAHIDT ce ta gyara mata kwonciya Fauziya ta kawo abin rufa suka rufa mata sannan suka lalayu a jikin kujerar daga Fauziyar, har Nahidt din, dama shi Hamza a sama yake yana cikin damuwar yannayin jikin yar uwar tasa wace zai iya rantsewa aa yanzu da ya sansu a kansu babu abinda ba zai iya yi ba A hankali Fauziya ta dan dago ta dube shi daidai sun yi ido hudu, har zata cire idannuwanta da sauri sai ta ga ya sakar mata murmushi, hakan ya sa ta ji wani irin sanyi da tarin tsoron dake daskare a kirjinta na barinta, a hankali ta sada kanta tana rike hannun NAHIDT dake kusa da ita A hankali NAHIDT din itama ta rike nata hannun tana dan murzawa idannuwanta kyam a kan SHUWWA Dan kwalinta dake yashe da hijab din Shuwwa Malan ya dauko ya dawo yana ajiyewa gefenta ba tare da ya ce komai ba sannan ya yiwa su CHIEF OF ARMY Bismillah kan su karasa cen nesa da su kadan saman kujerun arabian su zauna su tatauna A nutse bayan sun zauna kowane da yannayin damuwa a kan fuskarsa ya dan sauke ajiyar zuciya yana fadin" Mu yiwa Annabi sallati sallalahu alaihi wa salam" Gaba dayansu suka amsa suka shiga yi a nutse har suka gama, Makan ya dauki ADU'A a sanyaye ya nemi dukan alkhairin zamantakewar sannan ya nemi tsari da shedan da dukan sharin dake tare da zaman, harma ya nemi alkhairin abinda suka aikata sannan ya dora da fadin" Alhmdulilah, ELHAJI DA ELHAJI, DA BABAN HAMZA, DA ABANSU dan Allah ku yi hakuri da irin abubuwan da kuka gani, ina mai karra fahimtar da ku cewa abin ne ya zo mata a ba zata, ga yannayin.......", Ya dan yi shiru dan jin nauyin maganar a bakinsa ya furzar da wata iskar yana fadin" Zai zamto zaku dan fuskanci bambancin dabi'u da irin namu, a hakan ina matukar girmama dabi'unsu domin sunne malaman kansu, sunne iyayen kansu, sunne komai nasu..............., A gaskiya zan iya rokar Alfarmar a taimaka masu........idan na ce a taimaka masu shine a ringa sako uzuri a dukan abinda zasu aikata, a ringa basu dama sannan ana yi masu nasiha.......in sha Allah idan ta farka daga barcin nan da likita ta yi mata allurarsa zan fuskanceta a nutse kuma na san zata saurareni domin tana jin maganata sosai" Ya dan sake yin shiru ko wani zai furta wani abin a cikinsu? A nutse Baban Hamza ya ce" Ya Allah, rayuwa abin tsoro ce, sai nake gannin sun saba kokowa da dukan abinda zai nufo su da niyar cutarwa, tsabar sun rayu a kadaice da kannanun shekarunsu" CHIEF OF ARMY ya ce"😭💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 1️⃣9️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake. *Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 CHIEF OF ARMY ya sauke ajiyar zuciya yana duba agogon hannunsa yana lalubar wayarsa a dan yana son yin call ya ce" Hakkun, hakan ba shi zai sa muma mu yi watsi da su ba, in sha Allah Allah zai daidaita lamuransa da kansa, ka ga barama na ji wajen da dan rigimar ya shige, domin so nake a yau a mika masa iyalinsa, su je cen su karata, idan har aka dauki wani lokacin ina tsoron rigimarsu su dukansu" Malan kam farin ciki ne ya kama zuciyarsa, kamar sun san abinda yake cikin zuciyarsa kennan A daidai lokacin da CHIEF OF ARMY ya shiga tura kira a lokacin Matar malan uwar gidan ta yi salama ta tsaya a kofa tana neman izinin shigowa domin an amsa mata aman ba'a ce da ita ta shigo ba, ita kumaa ba zata shiga kai tsaye ba Malan ne ya mike yana sake gyara hular saman kansa mai shegen tsada wace ta amshe shi ta fito da kyansa sai sheki yake uwa shine angon ya karasa ya dagaa labulen yana amsata Kayan abincin da ya ga ta zo da su ya saka shi sakin murmushi yana kallonta kasa kasa sosai yaa furta" Barakalahu fihk Ya Maryama" Murmushi ta yi masa kasa kasan itama ta ce" Ya Imam, ya dace a kula da cikin bakinmu, uwa uba na amarenmu, ga abincin nan na baka ka mika?" Kansa ya dan girgiza yana bata hanya aman ya umarci masu aikin da suka rakota kan su ajiye a nan su juya A nutse ta ringa kaiwa tana ajiyewa a tsakiyar falon bayan ta yi salama ta gaishe da mutane Ba tare da ta tsaya kale kale ko tsegumin komai ba ta gama ajiyewa ta juya ta fita abinta da zuciya daya bayan Malan ya sake rakata yana mai shi mata albarka da kyakyawan murmushi a saman fuskarsa wanda hakan ya sauka a fuskar Nahidt dake kallon matar tunda ta shigo har ta gama ta juya Bakinta ta tabe tana ayana 'Kinibabiya kawai, shi kuma katon banza!' Matar malan kam wajen baki ta koma hankali kwonce biki ya ci gaba da tafia tana mai basu dukan kulawar da ta dace tamkar yar uwarta ta jinni ake aurarwa, ita itace uwar gidan malan, ita sukai aure na budurwa da saurayi da malan, ita din yar gidan wani hamshakin mai kudi ne, sun hada kansu da kansu da Malan da soyaya hakan ya sa rashin haihuwarsa baya daga mata hankalin zama da shi sam, abinda ke damunta matarsa ce sai ko wadinnan mutanem dake kayar mata da gaba da irin tsoron da ake yawan bata a kansu ana fada mata cewar idan ta yi sake wani abu ya faru tsakanin yan matan nan da malan ta shiga uku ta lalace tana ji tana gani mijinta zai gagareta Sai dai a yau, a irin abinda ya faru a yau ta idasa zubar da dukan wani makamin neman fitina da yaki da take yi da yan matan nan Ko a da ta san babu abinda sukai mata, matsalarsu daya ce na mijinta na matukar girmama al'amarinsu, sannan amaryarsa na karra rura wutar kiyayar hakan Aman idan ta yiwa abin nan duban tsanaki wai ita meye ribarta a ciki? Ita din dake tirata tana sakata tsanarsu ita dinma ba barinta ta yi ba, sannan au dukansu sun rigaya sun sani ne idan har Malan ya yi niyar auren NAHIDT basu isa su hanna shi ba domin Malan ba sakaran namijin da zai tsaya mace ta haramta masa abinda Allah ne ya halata masa ba, ba zai wulakanta su ba, aman kuma ba zai yi faduwar tasan da har zasu hanna masa aure ba matsawar ba haramun bane, to fa zai aikata ne A yau ta fara shayin lamarin yarinyar nan SHUWWAR Da ake cewa hadasa ga mai rabo taki ce , to fa tabas yana kasancewa a lamuran yarinyar A aure auren da take yi bata taba auren marar mutunci ba, sake saken da ake yi mata bata taba haduwa da wawan da ya yi tsaye kan sai ta maida masa dukiyar aurensa ba, kai idanma ba rufewar ido ta mutanen dake hadasa mata masifa ba sunna gani da zarar an saketan take samun wani na gani na fada ya aureta da daraja duda zagin da ake yi mata cewar karuwa ce kanwar karuwai ce , bazawara ce ,meye meye, sannan dukan mutanen anguwar nan sunna mamakin mazan dake sakinta kuma su dawo sunna nacinta gar sai Malan ya yi da gaske koda za'a shafa mata lafia domin akoy wanda sai da Malan ya hada shi da yan hizba aka yi masu tsakani kafin ya shafa mata lafia dan kuwa a ya sake tan ya kuma nace da kai kawo wajenta har sai da ran Malan ya kiya ya nuna me kuma yake so? Ai ba aure tsakaninsu tunda mahaifiyarsa saki uku cir ya saka ya yi mata, ya yi hakuri ya shafa mata lafia Ga wannan auren irin yadda aka shirya shi, kiri kiri matar Malan amarya ta yi haka ne dan a fasa a cikin dumbin al'uma, sai gashi an yi daurin auren da gaba daya kasar ta dauka ba iya garin ba , an aura mata mutun mai daraja da ganninsa in dai ba a jarida bane to fa kai tsaye dan kana gadarare baka isa ba sai dai idan mugun laifi ka yi wannan fa zaku jone ne ku yi zumunci na dogon lokacin da sai ka yi daka sannin aikata laifi a duniya! Wadinnan abubuwan da ta hada waje daya ya saka ta yo watsi da komai ta shiga neman kyautatawa mijinta ta yadda koda auren watan ya yi to fa darajarta ba zata yi kasa ba, sai daima ta yi sama Malan kam yana gama yiwa Hamza bayanin a tashi a ci abinci sukai ido hudu da NAHIDT dake kada kafafuwanta Idan ba gezau idannuwansa ke masa ba harararsa ne NAHIDT ta yi bayan bai san laifin da ya yi mata ba, abin haushin dayan kuma kanta a bude yake tana ta kade kaden kafa jar yanzun bara rufe gashin kanta ba Kai ya girgiza ya ka wajen su Aba da suka mike su uku Abincin ya nuna masu , nan Aba ya yi yar daria yana fadin" Allah ya karra maka lafia ai gida yana cen cike da jama'a, ana ta girke girke abin ba'a cewa komai, ga baki sunna ta cigiyata da Hamza, yanzun zamu tafi da Abansu da Sire, Shima Sire zai je ne wajen MUHYIDEEN din dan a daidaita komai da wajen da za'a saka amaryar kafin yama ta yi, sai dai ina mai son fada maku a kaita da wuri gudun shigar duhu ka san cen anguwar basa bari a sshiga ko a fita da zarar duhu ya shigo sai yasu yasu" Malan ya fahimta ya kuma gode, a nan ya taka masu bayan sun gama yin magana da Gogonninsu da kuma Hamza a kan maganar NAHIDT da zarar an sada SHUWWA da Fauziya dakunnansu su san yadda zasu yi da ita ta yarda ta koma gidan Aban Hamzan ko kuma ta tare gidan Fauziya kafin Allah ya fitar mata da mijin aurenta itama ta yi aurenta ta yi tafiyarta gidanta, domin ba zasu barta ta sake yin rayuwar zaman kanta ita kadai a gida ba _________________________________ "Ka bari ka sauka ka huta haka mana son?, A kadan ma kusa minti ashirin ina irga gudun da kake a saman keken nan , ni da kaina na gaji sai haki nake yi bale kai" CHIEF OF ARMY dake dan zagayen keken da MUHYIDEEN ke sama a dakin Gym dinsa yana ta tukawa ba ji ba gani zufa ta gama wanke masa jikinsa gashi bashi da riga sai wandon da tsayinsa bai fi gwuiwarsa ba na gine dake jikinsa ya takarkare sai kikitu yake da keken motsa jiki irin katuwar nan har ya kai ta fara kikau kikau dan kamar wanda yake son gigibeta daga wajen da aka ginata ana sakata Bakinsa ya dan tabe gannin ko ya nuna irin ya san yana wajen nan bayan du idan ya zo wucewa ta gabansa sai ya kalle shi domin ba'a rufe ido idan ana irin haka juwa ke kwasar mutun ta maka da kas Dan murmushi ya yi ya ce" Da ka ji kunya idan aka ji yau da ni kake fushi MUHAY" yanzunma bai ce da shi A ba hakan ya saka shi tsayawa a gabansa yana kallonsa ya ce" Meye laifin a ciki?, MUHAY tausaya mata na yi yarinyar abin tausayi ce, kai baka taimako ne?, Ka ga kar ka ilata kanka domin an sanar mon tunda ka zo nan ka shige baka kuma fito ba, karka zarta abinda zuciyarka ke iya dauka ka ilata kanka dan an maka aure, idan tsoronta kake ji ka saketa na yafe maka, ka saketa kawai" Ido ya zarro yana kallon Father dinsa Tukin da yake yi ya dakatar yana dantse lebensa na kasa da karfi da kuma mamakin Father Wai me babansa yake so da shi ne kuma? Ba ya daura masa ba? So yake yi Kuma sai ya kashe shi ko me? Ya sani sarai baya son hayaniyar nan dan girman Allah yake yi masa? Father ya dan duba agogonsa ya sake kallonsa duba da ya tsaya da tukin keken ya ce" Yanzun ni damuwatama ka ga yadda zaka fuskanci matarka ta gida ka fada mata ka yi wani auren a nan tun yanzu ka mata kishiya, ka san mata fa da tsanar kishiya, akoysu kishi sosai, to dai ka fada min zaka yi hakuri ka zauna da ita ko sakinta zaka yi? Sai na koma da sannin abinda zan fadawa iyayenta , rayuwa ce na tabata Allah zai bata wani mai jin kai, mai tausayi, mai son talafawa maraya, mai iya rike maraya da zuciya daya , mai .............." "Dad please " ya fada a kausashe yana kallon Father da kallon dake nuni da na fahimci inda ka nufa Sauka ya yi daga saman keken yana daukan tawul dinsa ya karasa wajen kujerar da yake zama ya zauna tawul din a rataye a wuyansa ya jimke hannunsa guda ya rike da dayan hannun a tafinsa yana kallon Father da ya karaso ya zauna shima a saman kujerar yana kallonsa Furucinsa na nuni da ransa a cinkushe ya ce" Why zaka nuna idan ka isa da ni , irin a tsorace kake da abinda ka yin nan bayan kai ubana ne?, A kan auren mahaukaciya zaka nemi yin kuka dan zan sauta? Father idan ka wankan mari a lokacin ka ce in na yarda na furta mata kalmar saki zaka tsaba min kana tunanin zan kauce maganarka ne? Kennan dai ni maraya ne kuma dan iska ne ta yadda wanda nake kallo a matsayin ubana zai ce min in har bai kai matsayin da yake tunani da ni ba shikenan na aikata????????" Ya karashe yana mai sake dantse lebensa yana saka idannuwansa cikin na Father wanda jikinsa ya yi mugun sanyi da tarin kaunar MUHYIDEEN a cikin zuciyarsa Shi ya san yaron yana da tauri aman kuma yanada mugun laushi a wajensu A hankali ya rike hannunsa yana kallonsa ya ce" I'm sorry Son" "I'm sorry Muhay, u see idanma akoy taimako to akoy wani ikon Allah a cikin hadin nan, MUHAY lokaci daya na ji yarinyar ta yi min, na ji ina so ta kasance a cikin ahalina, ...... MUHAY kai yarona ne, ina sonka tamkar d'an da na haifa da cikina, mahaifinka aminina ne da bani da na biyunsa, mahaifiyarka yar uwata ce sannan iyalina, " Dan saurarawa ya yi stll hannayensu a cikin na junna ya ce" Kai ka san da ba haka na yi maka ba da ka aikata abinda zai sake shiga cikin tarihin rayuwarka, ka san da mahaifiyarka ta fara tunanin ko namiji ne abokin dake birgeka a mu'amalar intim?" Ido ya zarro yana dan ja baya kadan hadi da rintse idannuwansa CHIEF OF ARMY ya sake riko hannunsa ya ce" Kar ka ga laifinta, babu abinda ba zata sakawa ranta ba, ni da kaina na fara tunanin fara nema maka na aljannu domin abin nan na damunmu, MUHAY a yanzu ya dace ace muryoyi na kiranka Aba, sannan muryoyi na kiranka mai gida, why zaka fi ba aiki mahinmanci fiye da zama da mace? Ka kuwa san irin dadin zama da mace ? MUHAY ko baka da lafia ne?" "Ya Rab" ya fada da dan karfi yana mikewa hadi da ba Dad baya yana mai dafe gaban goshinsa da hannunsa na dama dayan hannun kuwa ya rike kugunsa da shi yana dan cicije lebensa na kasa wata matsananciyar kunya da girma da furucin Dad din nasa sukai masa a kwakwaluwarsa ba na wasa bane Dan murmushi Father ya yi a boye zai sake yin magana MUHAY ya juyo da dan sauri ya ce" Dad plz na koshi hakanan, na dauka iya dauka plz ka idasa aikin Ladan Allah ya biya my father" Father me zai yi banda dariya domin karfi da yaji a bayane MUHAY ke ture maganar baya so a yita A nutse ya ce" Allah ya yi maka albarka, plz ka kwatanta zaman da ita ko yayane" Shi dai tawul dinsa ya sake dauka da ya fadi ya juya da niyar barin wajen gaba daya a ransa yana ayana 'Waye zai zauna da wa? Mahaukaciyar? Macen da maza suka ringa gani sunna mikawa yan uwansu? Gaskiya ba matar aurena bace ku da kuka daura kwa dawo ku kunce abinku da kanku' Father ya daga murya yana fadin" A dakin dake kusa da naka za'a sakata wancen baban cen duba da yana da komai ciki, Son ni mamakin da nake yi girman gidan nan walahi, kuma ima jinjinawa masu gyaransa sosai da sosai ace waje komai fari? Ai sai hypo ya ji jiki kulun" Shi dai tafiyarsa ya yi yana sake ture haushin a kusa da dakinsan da aka ce za'a ajiye wancen abar, su dai suka sani koma a ina ne kansu ake ji daga su har itan, yana nan walahi abinda ya sani shine zai daura igiya ne ya daura kafafuwanta a sama kanta a kas as punishment koda kallonsa ta yi balantana shiga harkarsa! Ajiyar Zuciya Father ya sauke a hankali ya furta" Ya Allah, ka sa yarinyar nan ta zamto cikon farin cikin yarona, Allah ka sa kar na ji kunyar hadin nan, ka sa ya jure ya iya zama da ita ya Allah" *A GIDAN MALAN* Kyan alkawari🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰☺️ Garabasa: Dukkan wanda ya biya kuddin ALKALAMIN KADARRATA yana da kyautar novels dina baki daya ciki harda na kudin in sha Allah🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰, ka yi min magana zan turo maka🥰🥰🥰😘😘😘😘😘💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣0️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Da baya baya take tafia zata fito daga falon, daidai Malan ya zo shigowa daga sallar la'asar yake an gama saukar alkur'anin da ya saka a wuni yi ana ta sadakar waina sai ya dawo ciki dan ya ga ko ta farka domin tunda akai fatiha Hamza ya koma dan sunna gudun ta farka daga su sai su Dan gefe ya tsaya yana gyaran murya dan NAHIDT ta gane yana wajen Sarai ta jishi harma ta gane aman sai ta ki ta tsaya din domin Shuwwar ce ta fara alamun motsawa ita kuma bata so gaskiya ta motsa tana kusa ta fara sauke kwondon balakin dake ranta a kanta, dan ta san a yau mai sauke guguwar haukan Shuwwar sai Allah "Nahidt ki kula mana" ya fada a tausashe yana dan sake komawa baya Juyowa ta yi tana murguda bakinta ta sake binsa da kallon ka ji kunyar nan da take masa tun bayan fitar matarsa ta ce" To wai me na maka kuma ni? Ka ga fa farkawa ne take yi" Bakinsa ya tabe kasa kasa ya ce" Ita kadai kike tsoro, kin ji kunya ni ki sakani gaba ki min tasss aman kina tsoron kanwarki, ko me na maki ni din?" NAHIDT ta zarro ido tana biyo bayanshi ta ce" haba dai wace mai tsoron kanwar tata? Ba dai ni ba NAHIDHT na rantse, kuma da kake cewa me ka min me kuwa zaka min a duniya? Abin kunya ne ka ci gaba da rabawa ba komai duniya ce, ai ba sai kun zo gaban mutane kunna abu kamar wasu makafi ba za'a gane ita matarka ce, kai kuma mijinta ne, itama ta fadi ba nauyi ko meye abin biyo miji cikin mutane?" Har ga Allah abubuwan da ta wuni da su kennan na bacin rai a zuciyarta, domin fargabar Shuwwar ta maidata gefe ta ajiye domin abinda ta riga ta sani ne ko ana ruwan muzuru sai ta tare a gidanta a yau din nan, ai ba zata taba yin sake Shuwwa ta sake aikata wani haukan ba, ko daya walahi!, Tsittt ta yi tana kallonsa sakamakon juyowa da ya yi yana kallonta Shi da kansa sai ya samu kansa da manta a inda yake a hankali ya shiga nufo wajen da ta yi tsaye tana ta cicira ido kamar ta yiwa sarki karya A hankali ya ce" Kamar ranki ya bace dan matata ta bani kulawa?" Ido ta zarro tana kallonsa da tarin balagar rashin kunya ta budi baki zata zuba rashin kunyarta muryar Hamza daje rike hannayen Shuwwar da ta bude idannuwanta da adu'a a bakinta sannan ta shiga muzgutawa da alamu na son mikewa ya kamata ya taimaka mata ya tayar da ita zaune Ido ta dan zarro ta yi raf da gaban rigar Malan muryarta kasa kasa ta ce" Kur'ani ta farka, ka wa Allah jeka ka tofeta ka fa san bata da hankali" "Ya Salam ki cika min rigata to meye haka wai?" Ya fada da dan gagawa yana janye rigar shadarsa mai ruwan blue sai maiko take na sabontaka Da dan karfin da suka saka dan mayar da ita zaune Hamza ya budi bakinsa yana fadin" SHUWWA, look, SHUWWA zauna mana kar ki jima kanki ciwo bakya gannin jikinki bashi da karfi?" Idannuwanta ta rintse ta yi muimuimui da bakinta a hankali ta bude zazafar muryarta mai shige da sarewa idan tana fada ko tana dadadan kalamai ta ce" Ka ga ka sake ni haka, Hamza ka sake ni haka" Fauziya ta dan zarro ido tana fadin" SHUWWA yayanki ne fa , ko a da ba ce masa kike yaya ba shine yau Hamza sak?" SHUWWA ta saka hannunta tana bambare hannunsa ta juyo wajen da Fauziya take ta mika hannunta da yannayin zata warto wuyanta tana fadin" Bara na fara wancakalar da ke ko zaki fahimci ba sani ba sabo, na ce Hamza idan tai maki zafi ki nada min duka! Ku sakeni na ce na tarda shi ku sake ni!" Wajen ya juyo ya nufo da sauri ita kuma tana bin sawunsa du inda ya dauke har suka karaso kusa da kujerar A nutse ya ce" Ku saketa " Hamza ya dube shi da dan mamaki ya ce" Mu saketa Malan?" Malan ya gyada kansa yana sake kallon Shuwwar a kasan zuciyarsa yana ta adu'ar Allah ya dora shi saman kanta da karfin adu'a da Nasiha A hankali ya cikata yana mai kallonta cike da tausayi Tabas shi da kansa a yau ya dace ya samu a rarashe shi, a yi masa nasiha mai ratsa zuciya, sai dai gaba daya ya maida dukan wani firgici da damuwarsa gefe ya fuskanci na kannensa, ba shine abin tausayi ba, ba shine abin a rike ba, ba shine abin a zauna a fuskanta ba, shi mema ya gani? Abinda ya gani daya tak ne na rashin uba, bayansa ko me ya ganni shi ya saka kansa a ciki, iyaye ne a gefensa masu sonsa kamar ransu, a yau ya tabata kaf duniya ba zai yi kukan maraici ba koda waye mahaifinsa, aman su fa? Su fa? "SHUWWAR zauna, ki zauna domin Allah" ya fada a sanyaye yana kallonta Da muryarta mai tafe da ciwon da take ji tun daga kasan zuciyarta ta fuskance shi a sanyaye ta furta" Mafarki ne na yi ko Abah?, Abah ku ce min mafarki ne na yi, Abah ina hadina da mutun irin wannan? Hasalima namiji irinsa baya birgeni, na fi son namiji mai sanyi , mai sakani dariya, like yayanmu haka, ko kuma mai saurin kuka kamar Abdul Mutalab, ko a samu wani dan tawalwalin da zayana hakuri da halayana mu zauna kalau, aman ba irin wannan mutumen ba, Abahna ka ga sam ne ban ga alamun zamu iya jituwa da shi ba, tunda muka fara haduwa mutunci bai hadamu ba, ka ce da ni ya sakeni ka ji Abah?" NAHIDT kasa kasa ta tabe baki tana fadin" Ki ce dai Dan daudu kike son aure ba namiji ba, hana malan yo wace mace ce zata ga mazaje irin wannan ta ki yabawa?" "NAHIDT?, NAHIDHT? NAHIDT?, Sau nawa na ambaci sunnanki? Sau uku kau? Idan baki fita a harkata ba yau na rantse da Allaj sai na fara yaga fuskarki da faratunana kafin na tarda shi, ke kika ga namiji a nan, ni bai min ba na ce ya barni ya sauni ba zan iya zaman aure da shi ba!" Ta fada da karfi tana zazarowa NAHIDT ido wace ta sake labewa a bayan Malan Sai dai kayan haushin Malan din kansa sai ya ji wannan ai wulakanci ne NAHIDT ke neman yiwa mazan da shirga shirga ba!, Me take nufi da kiran mazan da ba irin MUHYIDEEN da sunnan yan daudu ne? Lalle yarinyar bata san ba daga nan abin yakr ba ko? Shima a fusace ya juyo yana fadin" Kin ga fice min a nan" Ido ta dan kura masa zata yi masa tambayar me ta masa ne? Sai ta ga ba fuska kwata kwata kamar ba malan mai yi mata nasiha a sanyayen nan ba, hakan ya sa sumui sumui sumui ta juya ta nufi kusa da kofa tana zaunawa kasa kasa tana fadin" Bilahilazi ku yi ku gama ba za'a saketa ba, tap yo hakan na nufin na ga samu na ga rashi ne fa? Sai ta zauna zaman aure da shi wollah!" A sanyaye ya sake matsawa dan kusa da ita kadan yana daukan hijab dinta dake yashe ya mika mata a sanyaye ya ce" Saka Hijab dinki sai mu yi maganar yar Akbarka kin ji?" Hijab din SHUWWAR ta bi da kallo sannan ta kale shi, a sanyayenta ta ce" Abah, ni da za'a saka kuma me yasa zan saka Hijab ?" Dan murmushi ya yi yana kallonta ya ce" Ki saka din dai mana yar arziki shin kin manta suturta jiki dabi'a ce ta musulmin dake anfani da fadar ubangijinsa, shi hijabi ai kariya ce ga yaro ko baba matsawar mace ce, ta suturara jikinta, ta kame shine alkhairi a gareta da sauran al'uma baki daya" Nahidt ta kalli jikinta tana bin rigar jikinta ta madubin dakin da kallo Gaba daya sai ta ji kamar habaici wancen mutumen ke yi mata wollah Aman sai ta daj rarasa ta janyo daj kwalinta ta koma wajenta tana warwarewa ta yafa a jikinta a ranta tana ayana' Allahn da yasa muma muna tsoron Allahn kuma ba mu bane kafuran karshen zamani in sha Allahu!' Hijab din Shuwwa ta laluba tana dan sake sadda kanta a hankali ta saka ta sada kanta kasa tana murza dogwayen yan yatsunta da suka sha jan kunshi da sukai mata kyau sosai hakan ya sa hannayen sai daukan ido suke sun dauki kunshi ba karya Kanta dake sade ta sake sadawa a hankali ta fashe da kuka irin mai cin ran nan tana fadin" yaushe ne za'a daina auren hadi a kasar hausa? Yaushe ne za'a daina daukan mutun a ce an masa miji a mika shi? Abahna ina matukar yi maka biyaya, na san da ka ce baka son hadani da soja da babu wanda zai hadani domin koda a yanzu an ce ga dangina ni kaine dangina, ban sansu ha, rana tsaka basu isa su ce zasu min dole ba, Aman Abana me yasa zaka hadani aure da soja ne?, Abana ya sake ni dan Allah, idan ka min haka Abana an shiga hakina sosai kuma ina tsoron na hadiyi zuciya na mutu" "Hehehe ka ji wani bakon iskanci a wajen IBTISAM, ke ba zaki shiryu ba? Yanzun du abinda muka tsalake bai saka kin hadiyi zuciya kin yi musai ba sai da aka dauko dan gata gangaroya kyankyasar inji aka baki shi a ledarsa dan cikin AC ne zaki hadiyi zuciya ki mutu? Ki yiwa Allah ki hadiya mu gani? Na ce tak ki hadiya dan uban babanki!" NAHIDT ta samu kanta da fadi bayan ta mike zurbat a lokacin da ita kanta bata shirya ba ta kuma nufosu taa tsaya ta fada A tare suka mike da Hamza da Shuwwar inda Malan ya dafe gaban goshinsa yana mai binsu da kallo A guje ta nufeta ita kuma ta zagaya da gudu ta yadda suka saka Hamza a tsakiya Kikikikikiki suka shiga dima dambe dan jan Hali irin na Shuwwar tana ihun a miko mata NAHIDT tamkar itace karamar ita kuma itace babar Sun yi juyi ya kai sau uku da kyar Hamza ya iya damkar hannun Shuwwar da karfin gaske har ta yadda ta dan saka ihu tana cin tirjiya da ihun bara ta fara nunawa Nahidt ainahin bata da hankalin da take fada A dan kausashe Malan da ya mike ya ce" Ka ga sakar min ita saketa, ka kama ita wannan babar kwabom ku je waje ka bara min ita, ina kokarin nusar da ita na sanyayar mata da zuciyarta ita kuma tana neman rikita min ita babar kwabo kawai!" Tun kafin a yi wajen da ita yanzun ita ta fara fita tana ta gyatsine da bakinta Hamsa ya bi bayanta hakama Fauziya dake tsaye ta bisu sum sum sum Yana tsayen ya fara magana da fada fada yana mai nunata da yatsarsa yana fadin" Godiyar Allahn kennan?, Na ce Godiyar Allahn kennan? Ke da zaki yi sujada ki fashe da kuka ki fadawa Allah cewar kin gode sannan ki kara fada masa idan alkhairinki ne ya baku zaman lafia da mijinki, idan kuma ba alkhairinki bane Allah ya sanyaya mana kamar yadda ya saba sanyaya mana shine zaki tashi ki ringa ihu irin haka? Shuwwa so kike mutanen dake zaune har zuwa yanzu sunna jira su ga kai amaryar da aka ce za'a yi da gasken gasken ne za'a kaiki ko kuma abinda ya saba faruwa ne zai faru da ke cewar eh haka din ne?, Shuwwa ake ta yamadidin ke din bakya ji baki da tarbiya baki da meye meye ashe ba zaki ba maradanki kunya ba?" Shuwwar da ta kai tsugune tana mai cike da mamakin ashe dama Malan ya iya fada jikinta ya fara daukan sanyi Wai yaya kamar babu wanda ke fahimtarta ne? Yaya ba za'a iya fahimtar cewa ta tsani wannan mutumen ne? Wani irin zaman aure ake ta yi da shi bayan bata saka haka a tsarin jerin munanan mafarkanta bama bale har ta hau zuwa burikanta? Ita mamakin kirjinsama take yi, tun a haduwarsu ta farko ta ga wani irin halita tama zata aljani ne ita kadai ke ganninsa ashr kutun ne, shine haka zai faru da ita? Wai ace a zuciyartama da take kira cewar zuciya mai bata hadin kai a dukan soyayar da zata nemi hadawa da kowani irin namiji cewar zuciyarta ba zata taba bata kunya ko ta bada mata kasa a ido ba itace a yau tana ganninsa tsanarsa ce ta shiga ruhinta fakat daya? "Ki gane, Allah baya abu irin na mutun kai sake, ki gane tsanarsa da kike ta bayanawa a bayane babu alkhairi a haka, ba kyau tsananta tsana ko soyaya, IBTISAM ke baiwa ce ta Allah, ubangijin da ya halice ki ya baki rai da lafia yana iya amsarsu a dukan lokacin da ya ga dama, shin zaki ce min ne gwara ki mutu ki je ga ubangijinki dan zafin kunnar ya sako MUHYIDEEN a matsayin miji a cikin zanen kyakyawar kadararki ko akasinta ko kina so ki kwatanta min cewar kina da wayon da zaki zagaye wannan dan bau maki ba ki samo daidai da ke dan ke kin isa da wani isa naki wanda ke kika santa, SHUWWA ko so kike ki ce min na maki shishigi da na yarda da kirana da kike Abanki har na mika ki ga auren da na ga ya dace da ke ne? Shuwwa ko.............." Sai shiru ya dauki wajen, Muryar Malan ta yi kasa sosai da yadda take a da Shirun da ya yi yawa ya saka SHUWWA dago kanta a sanyaye da hawayen dake zuba a saman fuskarta dan gannin ko ya ji haushinta ya fita ne? Domin shirun ya yi yawa sosai Sai dai abinda ta gani sai da ya saka gabanta faduwa Da sauri ya saka hannunsa yana share hawayensa ya ce" Kowani bawa da kika gani a gidan duniya yakan hadu da jarabawar da Allah ya daidaita ya bashi daidai da kansa wada kansa zai iya dauka ne SHUWWA, kin ga ni.....nima ina cike da zulunmin rashin mai kirana da Aba a dubiya, sai aka wayi gari wata rana kina kuka kika ce min Abah..........Shuwwa, da kin san irin farin cikin da na yi a ranar nan da kin yi mamaki, haka na zo na ringa sadaka da kyauta ina fadawa matana cewar nima an ce Abah, abah ba na tsokana ba, Aba aka ce min da zuciya daya, da soyaya irin ta haihuwa, Allah nima ya bani Y'a, kin ga Ibti da kika ce bakya son sunnan IBTISAM sai na goya baya duba da ba haramun bane na zaba maki sunnan da bake mangari muka yanka muka dayiba, na jima ban ji abu irin na rashi d'a irin na yau ba, SHUWWA da ace Aban naki ne umarni ne zan baki ki kuma cika dan na isa da ke, sai gashi.........." Ya sake sada kansa alamu na wani kukan na son tiko sh💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣1️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Bata taba tunanin hankalinta zai tashi da tashin hankalin wani dan adam a duniya dan kawai ya shiga hali na tashin hankali irin haka ba sai yau Da rarafe ta karasa gabansa tana karra dukawa ta hade hannayenta tana girgiza kanta tana fadin" Walahi ka isa da ni, kuma kai, kai Abana ne, dan Allah ka yi hakuri, ban yi haka dan na saka ka kuka ba ko kadan, walahi nima a Abana na daukeka kaf duniya bani da wani uban da ya daraka, Abahna me ka rage min na uba da dansa? Kana tare da ni dukan abinda na kwaso ina zubewa a kanka kai kuma kana amsa kana kuma tarairayata da zuciya daya, Aba ban ce bana sonsa dan na saka ka kuka ba, iya gaskiyata ce na fada, aman ka yi hakuri walahi zan je, zan tafi bana so ka yi kukan". Gaba daya rikicewar da ta yi ya sake saka masa farin ciki da godiya ga ubangijinsa Walahi ba dan ya sakata ta amince da auren nan ya saka shi kuka ba, har zuciyarsa ya ji ba dadi da take son bijire masa a yau da ya yi bugun kirji ba tare da ya nemi shawararta ba ya daura mata auren nan, aman a yanzu da ta nuna cewar eh shima uba ne sai ya ji farin ciki da sanyi a cikin zuciyarsa Yana godewa Allah har wani takama yake idan ta ce da shi ABAHNA din nan, shi dai ya san yana iya haihuwarta da cikinsa idan ya yi auren shekara ashirin da uku, dan ya amsa idan ta kireshi da Aba ai ba laifi ya aikata ba ba kuma abin kunya bane, SHUWWA y'arsa ce , yana farin ciki da haka, ba sai ya nakuda ya haifa ba zai ce ga d'ansa tunda Allah ya bashi mai yi masa biyaya ya rasa mikin dake damunsa na rashin d'a a duniya A sanyaye yana murmushi ya furta" Allah ya yi miki albarka SHUWWA, Allah ya faranta maki yadda kika faranta min, Allah ya sa alkalamin kadararki daga yanzu ya tashi daga rayuwa mai gigitarwa ya mayar da ke rayuwa mai saka shauki da farin ciki da kwonciyar hankalin zuciya, ki gane sai ka zauna fa mutun kake iya gane wanenen shi, ni gani nake shi din zai so iyalinsa sosai , kingama abokiyar zamankima a cen babar kasa take zaune, a nan ke kadai ce kuma in sha Allah ba zaki samu bacin ran zama da su baki daya ba" 'kuturu, harda mata gareshi? Koda yake ai da ganninsa zai yi hali na mai maimaita Ubaiiii yana barbara da zarar ya ga mace, hm, zama da shi? Abah zan dai je na dawo ka sama min miji , zan tafi ne dan na ga ka fara kuka, aman zan dawo maka ne da shokiiiina na mika maka takardar sakina ka sama min miji, kai auren kansa sai na hakura da shi dan na kula gigitani yake yi, rayuwa ai yar sanyi ce sosai' wannan abubuwa shine Shuwwa ke ayanawa a cen kasan zuciyarta "Shuwwa?" Ya fada a sanyaye yana kallonta dan ta afka tunanin da har bata ji salamar gwogonsu dake fada masa cewa yan daukan amarya ne suka karaso ba A nutse ya ce" Ki ji tsoron Allah a zamanki da shi, ki yi masa biyaya da dukan karfin iyawarki, ki sani aljanarki ce zaki je nema Shuwwa sannan ki dauka zabinki ne shi din ba hadaki akai da makiyinki ba, zaki kwatanta haka?" Malan ya fada yana sake kallonta hakan ya sa ta sake jin zuciyarta ta karye sosai, ta kalle shi, ta juya ta kalli gogonsu ta kasa furta koda A ne Gogonsu ta yi murmushi tana zama a kusa da ita sosai ta kamo hannunta na dama tana kallonta ta ce" IBTISAM, gashi na sanki a kuraran lokaci, duda ba mutuwa mukai ni ko ke ba aman zaman aure zama ne na tafia aa rayu da miji ba shirme ba, ki sani ni mamanki ce, Allah ya jikan mahaifiyarki ba zaki kuma yin kukan maraicin rashin uwa ba, kar cenjin da kika samu ya rude ki SHUWWA jinnin dake gudu a cikin jikinki ba na ja da baya a gaban gwagwarmaya bane ko wace iri ce, uwa uba babar kokowar duniya itace ta mace da mijinta, da yardar Allah furucinsa zai dawo bege a gareki, maza yiwa Abanki salama mu tafi ba'ai masu dare a wajensu duda matar uban gidansu za'a kawo ta yiwu mu ko karfe nawa muke son shiga ko fita muna iya yi kanmu tsaye" ta karashe da dan barkwonci bata kula da kallon kun shiga uku da Shuwwar din ke binta da shi ba Wannan jawabi da gogonsu ya saka bata daukarwa Abanta alkawarin zama lafiya da abokin gaba ba, da wannan aka luluba mata abin rufa abinda ba'a taba yi mata ba, a yau kuma uwa uba rakiyarta harda NAHIDT wace sai da aka zo shiga dankareriyar ferarin da za'a kaita a ciki Malan ya sake jadada maganar cewa daga cen a sada NAHIDT da gidan Hamza bisa umarnin manyansu Ita dai a yau bata da ja in ja da KOWA, kai bama zasu gane bane aminiyarta da kanwarta ta aurar fa? Ai yau ita shagali takeda a gabanta mai zafin gaske, a dai kai rigimatu kurjin gwuiwar nan a dawo a ga bidi'a ta arziki, yau Malan zai gane itace Nahidht (🥺 Hum) Lafaya ce aka nada mata a saman wando da rigarta masu santsi farare kal , hakama lafayar fara ce kall Sun tanaji kayan nan ne saboda irin wannan lokacin da sukai tunanin zasu sadata da dakin Hamza ne A tanadin nasu harda makup suka so cencada mata sai dai a yanzu ta tsaya a kan kafafuwanta ta nuna cewar bata cikin yaren makup, su je kawai su sadata da dakinta kowa ya kama gabansa, a cikin zuciyarta kuwa kudirinta shine abinda sunna zuwa zata biyo bayansu? Shirme suke yi da batawa kansu lokaci Matar tsohon ganaral, watau maman Hamza da gogonsu ne rike da ita a tsakiyarsu A hankali bayan sojojin dake tsaitsaye sun bada damar ana iya fitowa da ita Matar tsohon ganaral kasa kasa sosai ta furta" Ki karra sada kanki My daughter ta yadda yarensa ba zasu ga fuskarki cikin sauki ba, domin matar uban gidansu kike, zasu ganki ne bayan ya ganki" Jajayen lebunnanta ta dan dantse a hankali, domin tunda aka ringa ambatar masha Allah tap wannan tsaro haka? Gabanta ya farra faduwa, saima da aka ringa fadar to wai dama haka gidan baban yake kamar a turai? Ta ji zuciyarta na yi mata mugun bugu na zartacen ka'ida Bindigogin dake hannayensu wa'inda suka ririke su biyar a laye a bakin hanyar shiga bayan sun gama yin jawabai na oyoyo da maraba da zuwa wa madame din oga ne suka daga sama suka harba wanda hakan ya saki gigitacen karan da ya firgita dukkan wani bakon al'amarin, ya saka shauki ga wa'inda suka san ana haka kuma sai mai matsayi ake yiwa hakan watau sai matan manyan ake tarba da hakan Cikin wa'inda karar bindigar ya zowa a ba zata harda SHUWWA , hakan ya sa ta damki hannun gogonsu muryarta cen ciki ta furta" GoGo bindiga" Tsinkayo muryar NAHIDT cikin murna tana fadin" Kai soja duniya ne, tarbar oyoyo da kukan abin kisa ake yi, mtssss tsakani da Allah soja zan tafi" ya sakata sauke nanauyar ajiyar zuciya tana sasautawa Gogonsu rikon kasa kasa ta sake fadin" Mahaukata, komai nasu a haukace ba irin na mutane ba, komai basu kya yinsa a nutse ba sai a gigice, cen ku da bindigarku!" Ita dai goginsu yar daria abin ya bata domin rabin jikin Shuwwa din a jikinta yake dan ta dan rankwasa jikinta sakamakon jin da ta yi santsin wajen na son dagata da dogon takalminta ya maka kasa bayan bata ra'ayin hakan, bata gannin gabanta ga jaraba sun tanaji acokal dan su cocoka gaban Hamza, asge Hamza yayansu ne? Kai jamai Dukan yan rakiyar amaryar da suka zo sanadiyar Tsohon ganaral da mutanen Matar Malan uwar gida da matar Malan din kanta a bayansu suke, a lokacin da suka ja suka tsaya sunna shirin shiga Nahidt a sanyaye kamar ba ita ba dan Shuwwa din ta ji maganarta ta ce" Gogonmu, dan Allah ku dan tsaya Shuwwana ta yi adu'a kafin ku sadata da cikin gidanta" Dan matsawa ta yi kusa da Shuwwar din a nutse ta shiga furta" Shuwwan Mamah, shuwwan Abanta, Shuwwan yayarta? Dan Allah ki yi adu'ar neman alkhairin auren nan kin ji? Kin ga kamar da ran iyayenmu, kina gannin wata daraja da ta lulubeki kuwa ? Gaba daya sai na yarda mai daraja kika aura, dan Allah Ibtina ki yi adu'ar shiga cikin gidan nan da fatan zaman lafia da mijinki kin ji? Ba dan ni ba" A hankali IBTISAM ta lumshe idannuwanta sannan ta bude ta shiga dan kokarin bude gaban furkarta dan ta kalli yar uwarta da muryarta kadai take ji Tana budewa sukai ido hudu da junna ashema a gabanta take kadan sannan ta hade hannayenta waje daya tana kallonta Tunda aka fara lamarin daurin auren nan sai yanzu murmushi ya subuce mata a saman fuskarta da ta ga irin abinda yayarta ke yi mata idan tana so tai mata biyaya A hankali ta saki hannyensu ta damko na yayarta sannan ta dan matsa jikinta ta rungume ta a jikinta sosai Muryarta cen ciki tana dan rawa rawa ta ce" Ban taba tunanin zaki iya barina a nan ba mamanah, Nahidt ke ce Mamanah kin va Abama haka ya miko ni" Ajiyar zuciya Nahidt ta yi tana share mata fuskarta ta ce" Alkhairi muke fata mu dukanmu my baby, kin ga Abanki yana son ki, Allah ya saka masa sonki kamar y'ar da ya haifa, na tabata ba zai miko ki ya manta da lamuranki ba, nima kuma za'ina zuwa kulun kulun wajenki, now ki tayani mu yi adu'ar neman tsari da shedan, da dukan abin ki, adu'ar neman alkhairi a zamanki, koda na kwana daya ne ai kin san alkhairin kwana daya ya fi rashin alkhairin kwana daya kau?" Kai ta gyada da kanta suka yi adu'arsu suka fara shiga sannan sauran suka bi bayansu Iyakancesu matar Tsohon ganaral ta yi a fallo su su hudu kadai suka haura sama domin Fauziya tana gidab Malan itama a gau za'a mikata dakinta da sun koma Ita da kanta Shuwwar sai da ta bude lulubin tana kallon dakin barcinta a lokacin da suma su matar ganaral ita din suke kallo sunna ayana eh lalle wannan kwarya ta samu abokin burminta, sai fatan wannan karron abin ya dore fiye da sauran da yake aura, domin sauranma fa ba baya bane wajen tsaruwa aman wannan din ta ce kau ku bani waje, Shuwwa tana da tsarin kyau da na halita Kayanta suka ringa sanyo mata na jiki da na harkar turarukanta da su kayan gyaran jikinta akwatunnanta na wajen sauran mazan da suka rabu kaf NAHIDT ta kwaso mata hakan ya sa akwatunnan suke da yawa kuma kaf dinsu aka sanyo su aka yi masu waje ta yadda ba zasu cike komai a tankamemen wajen ba NAHIDT ta ce" ki ga gida kamar a saudiya Shuwwa?" Shuwwar ta yi dan murmushi tana fadin" ni bed dinma ne nake kallo ji shi fa kamar ba gadon yin barci ba " Iyayen dai karra yi mata nasiha sukai suka sauka sunna fadawa Nahidt karfa ta jima kar su wuce ka'ida magariba na son sanyo kanta Sunna fita Nahidt ta ringa taku tana zagayen wajen ta ce" Masha Allah, ina adu'ar ki samu farin ciki a wajen nan har karshen rayuwarki" Shuwwar ta jingida da wata doguwar kujera tana kallonta ta ce" Ki yi min alkawari mana?" NAHIDT ta juyi tana murmushi ta ce" Just fadi koma menene, in dai zaki yarda ki zauna a gidan nan kadara na maki na gama" Murmushi Shuwwar ta yi tana kallonta ta ce" Ina so, ina matukar so, a kan haka zan iya zama koda a cikin rami kika mikani, domin yadda kike kokowa da samun farin cikina haka nake so a gobe kiyama ya zamto ga ni ga ki a kofar shiga aljannah, Nahi so nake ki yi min alkawarin kin ajiye zina gefe guda, dama ai kin ce dan ki samu kudi ki ciyar da ni da Fauziya kike yi ko? To a yanzu ga yayanmu na tabata sai dai ya kwana bai ci ba da ya barki da yunwa, dan Allah ki zauna a gidansa da aminiyarki kawarki, ki daina yawo " Nahidt ta dan kureta da ido kafin ta cire tana dan kallon gefe, Shuwwa bata sani bane, ita da kanta zaman sati shidan nan da ta yi a gida ta ringa farin cikin yannayin jikonta dama nutsuwar zuciyarta, abu daya take gwagwarmaya da shi shine sabawa da ta yi da harkar maza wani lokacin sai ta ji kamar zata yi hauka tana bukatar namiji kota halin yaya, azumin da ta ringa yi da zarar ta sha ruwa sai kuma lafiya ta nemi lafiya ne, ita da kanta burinta shine a yanzu ta kilace kanta, ko itama zata yi dace da samun mijin ko wanene, takan kamu da Tsoron anya zata samu mijin da zai mutuntata bayan ita da kanta bata mutunta kanta ba? Ko a haka zata tsufa ne ko a haka zata koma ga ubangijinta ne? Aman idan ta kalli Fauziya sai ta samu jin sanyi a zuciyarta harma da tunanin kila itama watarana zata samu malamuncinta ko wani iri ne, Dan murmushi ta yi da turaren da take sakawa bed din na ruwa mai farin haske irin wanda baya lalata zannin gado ta dage mata gira daya ta ce" Nd ni me zaki yi min alkawari bayan zama da zaki yi aa gidan nan?" Shuwwa ta dan kankance idannuwanta tana kallonta da son karrin bayani Nahidt ta ci gaba da zuba turaran tana fadin" Ke ce malamata a wannan fannin, gigitar son ki yi aure ya saka kika watsar, Shuwwa kin san waye wannan mutumen? Wannan mutumen da kike ganni shine mutumen da ya ba aikinsa mahinmanci ta yadda yake iya mance cikinsa saboda aiki, aure aurene da shi domin inaga kece ta tara a gidansa, ya kasance sakin mace abu ne mai sauki a wajensa , Shuwwa zan bar neman duniya ta hanyar haram idan kika dauki mutumen nan kika ajiye shi a gabanki kika mayar da shi DEFI dinki!, Shuwwa takamarsa kudi, mulki, kyau, ke kuma takamarki ramin da kike da shi a jikinki da sansanyar murya kasa da tashi, kowace mace nada su aman ba kowace ta gane cewar bindiga ce a tare da ita ba, kowani namiji ko waye shi yana da takama aman yana sada kansa ya kwasa dan samun nutsuwarsa banda mata maza, Shuwwa shin zaki yi gwagwarmaya ta yadda ba zai sakeki da wuri ba koda kuwa yana cikin layin wa'inda zasu sake ki? Ki duba ki gani a bayane ya san wa ya aura, iyayensa ne sukA gani suka aura masa, a yanzu kina gaban rigimarki ne kiri kiri, shin zaki yi yadda ya dace da shi? Shuwwar dake kallonta, a kasan zuciyarta tana daukan na dauka tana fasara na yarwa Dan murmushi ta yi tana kallonta ta ce" Ban zo da niyar zama da shi ba, aman sai na ji ina ra'ayin gannin shin soja yana da zuciyar iya son mutun? Nima bana sonsa aman sai na ji so na ga idan shi ya kamu da son mace yaya yake?, Nahi zan kwatanta iya abinda na iya a zamantakewa da ta shi, Idan ya so sai ya bani takardata, domin ko ana ha maza ha mata ni ban ga gidan zama ba, kyansa bai rudeni ba, kudinsa bai makantani ba, mulkin da yake da shi a hannunsa kuwa na fi gane na dan kasuwa wanda yake sarkin kansa ba na mai zamani ba, watarana ba shi bane!" Hamdallah Nahidht ta yi tana ajiyewa ta karaso ta rungumeta irin rungumar da larabawa ke yiwa junna sannan sukai salama bayan ta bara mata wayarta da kati lode a ciki ta sauko da dan gudu gudu ta tarda su domin tuni sunna cikin mota ta bar Shuwwar a tsaye a sama tana hangen fitarsu har suka fice gaba dayansu a falon kasan A hankali ta fara jin tsoron girman wajen na shiga jikinta harma ta fara jin kamar tsigar jikinta na tashi Daga inda take tsaye ta fara jin tsoron daga kafarta dan zuwa ko nan da nan ne Agogon hannunta ta kalla a hankali tana gannin lokacin kiran sallar magariba ya yi hakan ya sa a kasan zuciyarta ta shiga zikiri tanaa hailala dan ta korar da tsoron dake taso mata A firgice ta juya jin an bude kofar dakin da duk a tunaninta nata ne domin ita da za'a shiga bata lura da wata kofar ba batama san dakunna nawa bane a saman bale har ta iya tantance wani abin, haka kuma duba da a jikin junna suke kunnenta dakin bayanta ya bata aka bude shi ya sa ta juyo a firgice dan gannin abinda zai fito daga ciki Ido hudu sukai da shi da jalabiya fara kal a jikinsa yana dan sharce ruwan dake nunin alwalah ya yi hannunsa na dama kuwa rike da carbi mai ruwan zeba sai walwali yake mai shegen kyau Shi, bai cire idannuwansa a kanta ba, domin a shigarsa ciki barci ya samu ya yi wanda sai zuwa dazu ne ya farka, harbawar bindigarsu ta sanar masa abinda yake faruwa ya koma ya ci gaba da barcinsa dan ba huruminsa bane, sai yanzu da ya fito ya ga mutun a tsaye da gangan ya janyo kofar da dan karfi dan ya shaida mata da mutun dan ya ga ko waye hakan ya sa ta juyo da sauri tana kallonsa Daga sada kan nan nata ta samu ta dago ta juya ta mayar da hannayenta jikin karfen harda dan dora kafa daya ta ci gaba da kallon falon tana jin gaba dayama Tsoron ya fice mata a zuciyarta a kasam zuciyar tata kuwa tana ayana' Au ashe kaine har na furgita? Nama zata wani abin tsoro ne' Da dan mamaki ya bi bayanta da kallo Mamakin da ya saka shi binta da kallo ba komai bane sai na shareshi da ta yi da nuni kamar bata gane waye shi ba a rayuwarta Ku gane, ba wai son ta damu da shi ko ta kula shi yake yi ba, ko daya, abinda ya tsinta bamban da matayensa ne ya dan saka shi hali na mamaki, domin shi dai zai iya cewa kama daga mahaifiyarsa, Abansa, yayan gidansu, matan da yake aure, yarensa na wajen aiki ko a cikin gari da zarar ya zo waje akan bashi daraja ne wata kala daban, kowane da irin rawar jikin da yake dan yi masa sannu idan ya zo waje, zai iya cewa bai taba wanzuwa a waje aka juya masa baya aka wancakalar da wanzuwar tasa ba Wannan kadai shine dalilin da ya sa ya dan karra kallon yarinyar Sai kuma lokaci daya ya dan tabe bakinsa a kasan zuciyarsa yana ayana' Aikin mashayi da wanda baya sha kennan, ta yiwu a cikin mayenta take yanzunma, sai dai bata sani bane dan shaye shaye kan mikewa ya ji tsam ne da zarar ya gane yarenah..................., Zan ganar da ke nine bossss din ki!' Yana wannan fadan a zuciyarsa ya zagayeta ya sauka ya fice da dan sauri dan an fara tada sallah , abinda baya wasa da shi da shi kennan a cikin rayuwarsa, idan me yake yi aka yi kiran sallah zai je ya salaci Salah ne tare da jama'a a masalaci, idanna jeji suke zai bi tawagar al'uma su yi Salah ne, ya kasance daya daga cikin masu yowa sojoji tuni a kan mahinmancin sallah, Manzon Allah sallalahu alaihi wa salam yana cewa" Walahi, a duk lokacin da akai kiran sallah, nakan ji tamkar na rura wuta mai girman gaske na zauna dan na gane wanda bai shigo masalaci yin sallah ba tare da wani kakarfan rashin lafiyar da ta hanna masa tashi ba, na saka a kamo shi na saka shi a cikin wutar nan har sai ta kone da shi kurmusssss!, Yakan ce da mutun ya sani, da zama ya yi sallah a cikin gidansa bayan an yi kiran sallah gwara ya yiwa kansa fatan gidansa ya kama da wuta da shi a cikin gidan su kone kurmusss da azabar da yake dorawa kansa.....Wa'iyazubilah!, Wannan dalilin ya sa a duniya bai ga wata shagalta da zata shagaltar da shi kin halartar sallah a cikin masalaci ko a jam'i ba, shedan ne? To ya ce A'UZUBILAHI MINNA SHAIDANNIN RAJIM!, A lokacin da ya bar falon a bayane ta dan girgiza kai a fili ta ce" Mema Nahidt ke son tirani aikatawa? Ashe Nahidt bata sona? Ko dai bata ganshi a fili bane da kyau? Allah yai min tsari da kai, gabjejen kato kawai?, HM bara na yi sallahta na gama na fara karantar ta inda zaka bani takardata! Ina ni ina zama da kai? Ni da bake son na yi aure na hayayafa? Kai kuma ai ba abokin yina bane wollah!" 🤔🤔🤔🤔🤔🤔 Kuma ke?💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A wannan rana da SHUWWAR take amarya a cikin gidan MUHYIDEEN ya kasance mata rana ce kamar sauran ranakunta da take shigewa dakinta ta yi barcinta a cikin gidansu da ita da yayunta, domin tunda ta koma cikin dakin da aka sauketa cewar nata ne bata kuma fitowa ba, haka kuma babu bakon da ya zo gareta da sunnan ya leko amarya, uwa uba angon da ta gama gane lamarinsa nada bukatar gyara, Aa bangarensama yana dawowa saman table ya je ya dauki tea dinsa da mai aikinsa ke ajiye masa kowani dare da dan pizza ya haye sama da su ya bude dakinsa ya shige ya rufe ya ci gaba da abubuwan da suka zamto masa jiki kafin ya maida hankali ya ci pizzar nan ya sha lipton dinsa sannan ya haye saman bed dinsa da litafinsa na turanci ya bude ya shiga karatu a nutse ba tare da ya tuna cewar an kawo masa wata halita mai zamansa wace take amsa sunnan amarya wace take da bukatar kulawarsa irin na kowace amarya Daga nan barci ne ya yi awon gaba da shi cen dare sosai har sai da kiraye kirayen sallar asubahi suka tashe shi A gagauce ya shirya ya yi masalaci, ya samu sallarsa ya dawo ya haye sama a lokacin dukan ma'aikatansa sun fito sun kuma bazu sunna ta aiki ka'in da na'in kowa da irin aikin da yake yi kama daga guare gyare da goge goge, da girkin abin kari, da dai sauransu, sannan a cikinsu babu mace ko daya baki dayansu maza ne kuma suma masu kaki ne kananunsu sosai sune suka samu wannan mukami na kula da bangaren LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY Kamar yadda ya saba shiryawa dan ya fita da wuri bakin aikinsa hakan ce ta faru da shi a yauma A nutse ya shirya cikin kakinsa masu ruwan haske domin yau bai saka masu duhun nan sosai ba yana yi yana tunanin yadda zai kare da mutanen da sukai masa a gamo a gamo sukai masa auren dole, sai kadai sai ya saki dan murmushi yana juya kansa a hankali sannan ya dantse lebensa wanda ke nuna alamun abinda ke cikin zuciyarsa sam bai tanadar masu abun alkhairi ba, Allah ne kawai zai raba su da junna Wayarsa ya dauko yana daura agogo a hannunsa na hagu da hularsa yana kallon saman screen din gannin mahaifiyarsa ke kiransa da sasafe haka bayan shi yake fara kiranta da safe wajen karfe tara haka ya gaisheta sai kuma da dare yakan kireta su dan taba hirar kurumci kafin su yi salama kowa ya kwonta Turaran da yake yiwa jikinsa wanka ya dane kansa bayan ya bale mabalin ya shiga bin sasan jikinsa da shi yana kallon wayar domin ba zai daga ba so yake ta katse sai ya bi kiran Abin mamaki tana katsewa wani kiran ya sake shigowa hakan ya saka shi dauko macajin da yake gyaran sajen fuskarsa ya juya wajen madubin dakin yana cazar gashin sajen da ya masa lufluf a fuskarsa ya gama ya ajiye sannan ya dauka ya katse kiran da kansa ya maida mata wani Tana dagawa a dan gagauce ta ce" Barka da safiya MUHAY, yaya ka tashi? Ina amarya? Yaya aka yi baka kireni jiya ka bani ita mun gaisa ba? Sannan me yasa baka yiwa matarka ta nan bayanin ka karra aure ba sannan ka yi mata rarashi irrin wanda ake yiwa kowace mace mai daraja Idan an mata kishiya? Hakama dazun mamanka ke ce min ita rabonta da kai a kadan an yi shekara biyu ko a waya ta kireka bakaa dagawa, wai MUHAY ba zaka iya fitowa a mutun ka fadn me yar uwata da ta fi kusanci da ni fiye da kowata halita a duniya, abokiyar tagwaitaka ta yi maka da raini mai tsanani ya shiga tsakaninku haka? Itama ta yi mamakin aurenka ta kuma ce a ce maka ka kawo mata matar itama ta gaisheta tunda uwa take a wajenka, kana jina kuwa???????" Ta fada tama dan sauke numfashi domin tunda ta farra maganar ko sau daya bata ajiye maganar ba sai da ta kai karshen nan kuma take tambayarsa idan har yana jinta kuwa? Ajiyar zuciya ya sauke kadan ya ce" Um " Wayar ta kalla ta sake maidawa a kunnenta tana kallon matarsa dake zaune kanta a kasa ta ci kuka har ta gode Allah fuskarta ta yi mata jajajir idannuwanta du sun jeme kuka ne take na jin wai MUHAY ne ya karra aure bayan ko ita da take matarsa uwar gida bata saj menene auren da shi ba yanzun har a ce ya sake wani auren? Idannuwanta ta kankance zata yi magana YARINYAR wajen CHIEF OF ARMY ta shiga da gudunta ta zube a gabanta jikinta na rawa hakama idannuwanta na cicikowa da kwallah ta ce" Mama, wai da gaske yayanmu ya yi wani auren a garin da ya tafi aiki? Mama sai ya cike matansa ba tare da ya aureni ba? Mama sonsa nake yi tsakanina da Allah me yasa gani a cikin gida sai dai ya ringa auren wasuna? Da me suka fini ne? Mama ya auri wata mace a garin da kowa ya san sun yi fitt a bin malamai? Ka bari danka ko mijinka ya dauki mace a garin sai dai ka yi hakuri da shi ka barawa duniya shi shine Papa ya yiwa yayanmu aure a cen? Mama ai mu da mu kuma ganninsa sai dai idan Allah ya yi, aman walahi mun shiga uku wayo Allahna" Matarsa dake kallonta da mamaki ta ce" Ke dama ki ce mijina kike so a nan ? Mijina?" Idannuwansa ya karra rintsewa a hankali ya ce" Mamanah?, Zan yi kiranki idan na isa office please hayaniyar ta min karfi da yawa" Mama kanta da ta yi mutuwar zaune tana kallon yan matan da suka mike kowace ke fadawa yar uwarta ba siga tamkar zasu tashi sama sai ta samu kanta da gyada kai ba tare da ta iya amsa shi ba ta katse da sauri tana mikewa tsaye A hankali ya soke wayar a cikin baban aljihun wandonsa na kusan gwuiwarsa ya rufe ya karasa ya ja abin kusan bed dinsa ya dauko bindigarsa yar karama yana ta hade naman gaban goshinsa domin har ga Allah ihun da sukai masa ya saka masa ciwon goshi, Matsanancin mamakin yaran yake ji a ransa, ya kuma yiwa kansa tanadin shiga garin ko dan ya hada kawunansu ya gwara ta yadda zai hadasa masu kumburin gabam goshi mai tarra ruwan nan da baya warkewa kwana kusa, ta haka zasu dan bambamce shi ba sa'an yinsu bane, itama da ya auran ne take tunanin ta isa wajen da zata saka a kireshi a masa fada kau? Shi kam da ta ga makoncinsa da yaya zai yi da yarinyar nan da raininta? Wai dan ya yi aure ya kireta ya bata hakuri! Hmmmmmmmmmmmmmmmmmmmmmmmmmmm Sai da ya gama dubawa ya dura bulet ya dage wajen dannawar ta yadda ba zata harba da kanta ba sannan ya soketa a bayan wandonsa ya ja rigarsa ya rufe Wani turaran ya karra fesawa ya ajiye ya dauki wayarsa ta cikin dakin dake kafe a jikin bango ya danna kira wajen ma'aikatansa dake kula da gidansa Ana dagawa bai tsaya ya ji komai ba a takaice ya ce" ka cenza komai na dakin nan, yau 3 days sun isheni!" Daga haka ya katse ya soke sannan ya juya a nutse ya fice a dakin Tunda ya farra saukowa yake dan sake baza jinsa dan sake tabatarwa kansa cewa kunnensa hayaniyar muryar mace yake ji ba na namiji ba har kamar taku ake ana kai kawo haka sannan a dawo a ci gaba da magana Tashin hankali, ko yace abin mamakin da ya gani ne ya saka shi farra tunnanin anya safiyar nan tashi ta yau ba da boom zai farra haduwa ba kuwa? To taratsu na raini da gigin wulanci ke ta kawo masa farmaki ba ji ba gani tamkar ana neman ransa da ihu A gabansu ta sake tsayawa da doguwar rigarta ta kanti mai lafewa a jiki mai shegen kyau domin baka ce mai ratsin blu wanda ya ciza sosai an yi shar shar da shi har kasa, sannan rigar tun daga sama har kasa ta bi jikinta ta yadda ta matukar bayanar da wace flower mai shegen kyau da kira mai fuzgarwa da Allah ya wadatata da su Hannayenta ta tafa ta sake nuna su tana fadin" Karti? Dankara dankaran karti goma sha bakwai a cikin gidana? A cikin falona wasu na shara wasu na guga? Innalilahi wa inna ilaihi raj'une to ku yan daudu ne ko me? Wannan ai wulakanci ne da wulakanta darajar mata!, To bari ku ji daga yau sai yau kar na kuma ganninku a wannan sashen, na maku iyaka dan a gaskiya sanadiyar kunna yawo a bakbalin falona ba zai hannani saukowa da gefto idan halin hakan ta kama ba, ko shi uban gidan naku ba tsoronsa nake ji ba ba kuma na tunanin zan ji tsoronsa a gidan duniya, ina fata kun fahimci bayanina?" Da yawansu sun dan dago da mamakin furucinta a kan ogansu ne idannuwansu suka sauka a kansa ya jinginar da bayansa ya harde hannayensa duka biyu yana kallon ikon Allah gannin idannuwansa ba a TV ba, ba a kannin labaru ba, gashi dai ra'ayne da ayne hakan ke faruwa, yarinyar nan dan neman fitina bata tunanin a cinye sai su cinyeta rumus su nemi abinci dan bata ishesu ba ne ta tsaya a gaban sojoji take yanka masu kashedi haka? Su kuma lokaci daya du suka sarra sunna kamewa hadi da sake sada idannuwansu a kanta domin basa so sanadiyar kureta da ido su jazawa kansu balaki Mamaki ne ya kumeta gannin sai wani sara mata suke dan tsohon munafurci bayan sun gama kiranta da Madame da gaisheta kai a kasa kamar ita din sarakuwarsu ce, a kule ta ce" Kai kai wai ku ba zaku yi hankali ku san ciwon kanku ba? Kun ga ku ajiye hannayenku kamar kunna shirin tayar da kabara ku fice min a falona, na dai gama magana bana son ganninku a cikin gidana kawai, ina dalili da kun san cewa ina fama da allergic du idan na ga kakin jikinku da kun taimakeni kun nisantar da ni da kallon kayan jikinku walahi!" Idannuwansa ya lumshe yana girgiza kansa a hankali ya idasa saukowa yana yin dan gyaran murya hadi da yi masu alamun sunna iya sauke hannayensu sannan ya zo ya ratsa ya gitata ya nufi hanyar ficewa yana kallon wanda ya haye sama da sauri dan dauko jakarsa ta office Taku daya biyu ta yi tana kallon yadda du sukka juya da niyar ci gaba da aikin da suke yi tana kunce ribom din da ta kame kanta a tsakiyar kan nata tana kallonsa ta ce" Ehem malan ina magana" Dan turus ya yi domin ko shi kurma ne ya fahimci da shi take dan ga madubin dake haskata ta bayansa Juyowa ya yi yana kallonta hakan ya sa idannuwansa sauka a kan lumbukeken Gashin kanta mai duhu da yawa sosai yana walwalin gyaran da ya ringa samu na mamaki Hannayenta ta harde ta dan zazarro idannuwanta tana kallon gefe hakan ya sa manyan idannuwanta masu dauke da kwali yi masa wal wal sannan jajayen lebunnanta suka hade waje guda suka kuma bude ta ce" ina magana ne a kan gardaye da aka zuba kin a cikin gidana a falona, shine na ce a dakatar da su sannan a zuba min mata masu yawon gaske dan gaskiya ni musulma ce ba zan ci tuwon dan daudu ba" Gaba daya ji yayi yana ta amsar tayin balakin da take yi masa a tsaye a gabansa Ya sani ne idan cewa ya yi zai dunkuleta waje daya tsaf zai aikata hakan ba tare da ya wahala ba ya yi wurjin ball da ita ta yadda zata je nesa sosai ta bace batt da gannin masu hangenta Sai dai ya samu kansa da sake kallonta yana tunanin to wannan ai idan ua yi mata haka zai raunanata ta yadda ba zata kuma anfanuwa ba, bayan wannan aiki ne na mahaukaci ke dawainiya da ita, idan ya taba lafiyarta gaskiya ya taka dokarsa da kansa Kai ya girgiza ya juya ya saka kafarsa daya da niyar ficewa a falon, sai dai wani uban ihu da SHUWWA ta saka a lokacin da ta fahimci a gaban yarensa ne fa yake shirin nunawa cewar ita din ba komai kowa bace sannan bata isa ta saka ko ta hanna ba, uwa uba ya tafi ya barta da su bayan ta gama kiransu da yan daudu su rufe gidan nan su yi dakan sakwara da ita kowama ya huta? Wani tartsatsin ihun ta sake sakawa lokaci daya ta tatara doguwar rigarta ta haudata saman cinyarta ta wara kafafuwanta ta yadda rigar zata tsaya a nan sannan ta sake barbaza gashin kanta ta kwala wani ihun da ya saka shi sakin kofar ya juyo da dubansa da mugun mamakin hali irin na giya kamar yadda ya gama yin waje ya ajiyeta ya sauke dubansa a kanta a daidai lokacin da ta daka tsale ta rufta ta baya tana ala ala kar ta fada saman abinda zai cutar da ita ta zube a kasa kafin ta aniya gangarawa tamkar an ajiye taya ana garata tana nufar du inda ta ji jikinta zai iya wucewa hakan ya sa da sauri suke matsawa da zarar ta yo wajensu sunna bata fili da sarari dan gannin ikon Allahn da ya fi karfinsu, haka shima idannuwansa sai suka zama tamkar ana yawo da ball a duk inda ta yk uwa uba rigarta kara yin sama take yi daf take da karasawa ta bude cinyoyinta harma ta idasa da wajen pant dinta, wanda Hakan ya matukar dimauta bacin ransa da gannin tsantsar tsagwaron raini na aljannun yarinyar nan da suka rasa wajen faduwa sai a cikin yarensa suke neman yiwa matar da take amsa sunnan tasa zirrr a gaban yarensa? A matsayinsa na musulmin da ya san cewar namijin da baya kishin iyalinsa ba zai taba shiga aljanna bane take neman karya masa karra a ido? Rai bace ya dakatar da sergent da ya nemi da su kamata su kaita sama yana kallonsu ya shiga takowa ciki a zazafe yana fadin"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣3️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Rai bace ya dakatar da shi ta hanyar daka masa tsawa a lokacin da ya yi niyar dukawa dan fara talafawa matar ogansu dake iskokai Da idannuwansa da suka fara rikidewa ya masu nuni alamun su fice a falon gaba dayansu Ai kam zo ka ga sauri da gudu gudu wajen fita a falon Bai yi wata wata ba ya rage tsayinsa ya sungumeta a hannunsa ya shiga haurawa sama da ita ba tare da ya tsaya ya gane alamun ta fa rike shi daf dan kar ta fado haka kuma idannuwanta sai rawa suke tamkar an jijiga bera a cikin kwano tsabar tsoro da ya kamata na daukotan da ya yi kar dai dukanta zai yi ne Walahi tsananin firgicewa da bacin rai da ya yi kwata kwata sai ya rasa wane nasa dakin bale nata, watau MUHYIDEEN ya kasance baya daukan abin bacin rai da sauki a rayuwarsa ta duniya, hakan ya sa ya murda kofar dakinsa wanda ko AC din bai kashe ba bale ace ya kwakwashe wasu kayan da ya anfana da su ciki harda gajeran wandonsa da ya cire ya karasa ya jefata saman bed dinsa sannan ya dafe gaban goshinsa ya shiga kai kawo a lokaci daya ita kuma ta mike zaune tana jan rigarta kasa tana wiki wikitu da idannuwanta tamkar tana shirin yin gudun ceton rai Babu irin abinda bai saka a cen cen kasan zuciyarsa ba, ciki harda su tunanin yanzu da Abansa bai masa wannan saka mutun a ukun ba da yau sai ya fasawa wannan abar jiki sannan ya rabu da alkakai ya huta , aman tsabar saka bawa a uku da DAD ya koya shine ya yi abu a cikin dubu bai san yarinyar nan harda iskokai take yi ba du ya kwasa masa, kai lalle dama idan kai ka kasance baka da aiki sai aure aure babu abinda ba zaka gani ba a rayuwa Juyowa ya yi ya sauke idannuwansa a kan fuskarta ya ga yadda take gumi duda uban ACn dake dakin gashi ta zauna ko yace ta yi irin wannan zaman na kai ba a zaune ba kai ba a tsugune ba tana ta binsa da kallo dukan motsinsa Takamin dake kafarsa ya sabule kasancewar bai idasa daura takalmin ba ya dora kafarsa daya a bakin bed din sannan ya tokare gwuiwar hannunsa da jikin gwuiwar kafar tasa ta yadda ya dan rankwafa a kausashe yana kallonta ya ce" Bari ki ji, bana so ana saka ni yawon magana, ba'a yi min ihu ba'ai min tartsatsi a cikin gidana bale da sasafe irin haka!" Ya kauda kansa da takaici ya sake maidowa kanta yana gannin asarar kalamansa ne zata saka shi da safiyar Allah ya dora da fadin" Wa sunnanki?" Shuwwar ta kale shi da kallo na mamaki da daukaka raininsa a zuciyarta, sai dai a gaskiya bata jin a haka din nan da suka matsewa junna waje in zata nemi kawo masa raini hakan ya sa ciki ciki ta furta " SHUWWAR " Kansa ya dan girgiza a bayane ya ce" Meye fasarar sunna wai SHUWWAR?" SHUWWAR da mamaki ta sake kallonsa a kasan zuciyarta ta shiga ayana' ka ga kin Allah karara, kai ba'a yi tambayar fasarar naka sunnan da mutun bama zai iya rikewa ba kaine kake tambayar nawa? To bari ka samu amsa daidai da tambayarka!' Baki ta dan turo a kasan makoshinta ta ce" Ana nufin yar aljannah" 'Balaki, yanzu yarinyar nan a dakikin karshen zamani ta daukeni da har zata bani fasarar Shuwwa da Aljannah?, Lalle inaga an gamo ni da dangin kunnar bakin wake masu taurin kai, ama ko meye a cikin kan nan naki sai na kwankwale maki shi tassss ta yadda ba zaki kuma fahimtar komai na rayuwarki da sauki ba!' "Ba'a bin uban gida kuma a bi yaron gida koda uban gidan bai ga wajen kai hancinsa a nan ba bale baya tunanin a gidan duniya zai yi faduwar tasar da zai yi tsalake tsalake ya diro nan , domin ko sarki ne idan fasararsa bariki bashi da cenjin sunna a kudin litafina !, ina fata aljannun kanki sun iya bambance bariki da gidan BARIKI!". MUHAY ya fada a kausashe sannan yana fadan ne kasa kasa sosai cikin furucinsa aman hakan bai hanna mata jin komai radau ba domin ai muryar MUHYIDEEN ba ta yin sirri bace ko kadan Ita dai dukan amsoshin da take da dan bashi bata budi bakinta ta furta koda A ba, dan ta kula shi allurar da akai masa ta sojoji irin ta mahaukatan sojoji ce, kar ta je ta jazawa kanta fitinar da ba zata iya fitar da kanta ba, a banza a wofi ya ilata mata rayuwa ya barta da ha'ula'i ta jewa nex mijinta a gurgunce ko fuska a cacabe da tabon auren soja auren shan duka Kafarsa ya sauke ya saka takalminsa ya juya Har ya kusan ficewa kwata kwata sai ya dakata ya juyo yana kallonta sannan ya bi dakin da kallo ya ce" Kin siyawa kanki, kin dakatar min da wa'inda ke min aiki yanzun ke zaki dauke shi a hannayenki, kar ki saki wata mace ta shigo min dakina ke zaki gyara shi ki cenzan komai, nd idanma su suka yi girkina du ke ta gano abinda bana so a kuskure shine dahuwar lipton dina, akoy yadda ake yi a kafe a kicin din kasa.........idan aka min ganganci komai na iya faruwa!" Daga haka ya fice ransa na kunna sai cije lebe yake yi yana tunanin yanzun wannan ifirituwar yarinyar a kwananta daya tak a cikin gidansa ne zata cenza masa tsarin ma'aikatansa da sai da ya dauki lokaci yana tantance su kafin ya iya tsayar da masu yi masa aikin dahuwar abincinsa duba da irin abubuwan da ake tsatsakura masa a abincinsa ko na shansa shine ita zata jaza masa soson tsiyar dakatar da su rana tsaka? Yana karra masa wani aiki a kan wanda yake da na bincikar abincinsa du idan zai ci? Nonsenss! Nonsense kawai Yana fitowa ya tarda su a cen filinsu na sojoji da ake haduwar safe a dora tutar kasar Bai basu explication din komai ba ya saka a kawo masa matan sojojin da zasu maye gurbin mazan Zo ka ga yadda wajen ya kaure da ihun yan matan da suka jima sunna jiran irin occasion din nan, ai da farko matan aka kai masa, sai ya ringa gannin abubuwa gannin idannuwansa na irin tsarin shigar da suke yi da sunnan sun zo yi masa aiki, du a tunaninsu yana daya daga cikin manyansu da basa barin ramin cikin sket ya wuce ta gabansu ba tare da sun amsa tayinsa ba ko na wace irin kucakar mace ce kuwa Gannin iya shegensu na neman taba girmansa nasa na shi kansa sai ya dakatar da su a kwana kusa da fara yi masa aiki ya saka aka kawo maza, wannan abin ya masu ciwo sosai domin mazan nan haka suka ringa binsu da neman magana da dariya , kai takamama da suke yi masu abin ba'a cewa komai, haka sunna ji sunna gani sai maza ne ke aikin cikin gidan LIEUTENANT GANARAL, sai gashi yau ta fadi gasasa, hakan ya sa dukan wata wace ta kware a fannin girki ne, hada kayan marmari namu na hausa da na waje ne, iya kwarewa a tsafta da rashin gajiya da aiki, ta garzayo da takardar shedar haka da ta samu ta kaiwa baban dake zaba hakan, shima a gagauce ya amsa ya karra nazari a kan sannin da ya yi kafin ya zazabi wa'inda ya dace ya saka su garzaya Wajen amsar kayan girki na cikin barikin sojojin maza su dawo su shige ya kaisu da kansa ya nunawa madam su sannan ya rabawa kowa aikinsa Tabas Madame din oga da ta kwana jiya ta waye a cikin BARIKIN su ta kafa masu baban tarihi da shayinta a cikin zukkatansu, sun kamu da mamakin ashe akoy wanda zai iya cenza ra'ayin ogansu kai tsaye haka? Sun dauki hannu sun kuma gane cewar ta yiwu wannan din ba auren hadi bane kamar yadda gaba daya aka dauka ake fadi cewar CHIEF OF ARMY ya yiwa oga auren dole, ta yiwu surprise dinsu akai aman ba auren hadi bane auren soyaya ne! Dakin take bi da kallo a hankali bayan fitarsa na tsayin lokaci Zata iya cewa rabonta da ta ji nutsuwa a cikin waje irin wadda take ji a Yanzu a cikin dakin nan tun a lokacin da mahaifiyarta ke kwonciya a gefenta ta sakata a cikin jikinta a cikin dakinsu na saudiya A hankali ta ringa sauke ajiyar zuciya tana sake shakar kanshin turaran ruwan da dakin ya dauka mai nutsatsen kanshi sannan ta ci gaba da sake bin dakin da kallo tana ta aikin lumshe idannuwanta da daukan yannayin wajen wa fatar dake jikinta har ta sadu da gaban madubin dakin ta ja ta tsaya tana kallon kanta tun daga sama har kasa ba tare da ta san me take son ganni a jikin nata ba A hankali ta sauke dubanta a saman kugunta sannan ta sauke a saman fuskarta Ajiyar zuciya ta sauke mai zafi tana kallon kanta a hankali ta furta" Me yasa kowa ke yanke mana hukunci daga ya ganmu ne? Shin kamanin halitarmu keda bamban da ta sauran al'uma ko kuma dabi'unmu ne ba irin nasu ba?" Dan jan numfashi ta yi jin abin na neman sakata a wani haki na mutuwar zuciya, hakan ya sa ta tatara gashin kanta ta hade a cen tsakiya da dan siririn ribom din da ta cire na sama ta maida shi a tsakiyar ta kame kan nata tana juyowa ta fuskanci dakin Bakinta ta yatsina ta mayar da muryarta kamar ta karti a tunaninta ta wani kausasa fuska ta ce" Kuma ki gyaran dakin nan ki cenzan komai dake cikinsa!, To malan ina koman da zan cenza din ne? Ni dai ai bakuwa ce kuma ban ga waajen da aka rubuta abubuwan cenza maka ba a nan, sannan me bedsheet din nan suka yi in ba almubaranci irin na mai kudi ba? Ina kayan share share da gugar dakin? Ni banma ga datin da dakin nan ya yi ba sai iya yi kamar na matsiyacin miji!, In dan a tunaninka aiki zai dakatar da ni SHUWWA girman saudiya ka fado babu nauyi domin babu abinda zai dakatar da ni wa aikata aikin nan a dan kankannin lokaci sannan na sauka na karanta wajen dora girkin na gani idan wasu sababin launin girki da hada tea ne za'a koyawa wace ta yiwa larabawa aikatau fine ai shi ilimi fadi gare shi mu kuma muna so!" Zannin gadon ta fara yayewa bayan ta dauke gajeran wandon dake ajiye a saman gadon tana zarro ido ta yi sauri nufar bayi ta ajiyr ta fito tana tunanin yaya zata yi da gajerun wandunnan da ta gani uku cif a ajiye a wajen snk ne? Tana zuwa ta idasa yayewa ta nufi bayi dan ta ga ko akoy injin wanki? Ai kam akoy shi, kuma tsaf ta iya anfani da shi, hakan ya sa ta bude ta saka zannuwan gadon ta zuba omo ta daidaita komai ta rufe ta koma tana tunanin wajen kayan aikin aka yi kiran wayar dake makale a dakin nasa Da neman fitina ta karasa ta daga dan ta amsawa koma waye, sai ta ji cewar an kawo mata masu aiki ne ta fito ta gansu, hakan ya sa ta yi dan murmushi ta ajiye sannan ta je wajen kayansa ta bude ta tsaya tana bin kayan da kallo A nutse ta janyo rigarsa irin na gudu masu babar riga da dogon wandon nan ta saka a saman rigar dake jikinta hakan ya sa rigar ta kusan zuwan mata gwuiwarta, sannan ta dauki hularsa ta kakin sojoji hankali kwonce ta dora a saman gashin kanta ta rufe tana fadin" yanzun wadinnan iya kayan gudu ne da na kakin soja? Gaba daya mutane ba tsoron Allah a lamuransu kwata kwata!" Tunda take saukowa kowace mace da aka zo da ita ta dago daga tsaotsayen da suke ta zuba mata ido, Wace dai ta shigo a matsayin matar jarumin nan ce a gabansu Watau kyanta da kyan fatarta a bayane ba a boye ba abin mangari ne a garesu, sai dai sun yi mamakin kankantar jijinta domin rigar nan boye du wani abu mai motsi na jikinta ta yi sosai da sosai Bata tashi basu mamaki ba, a lokacin da suke jira yar innocent murya ta gaishe su, ta yadda zasu fara dora mata nasu kalar ikon ta yadda zasu yi kata wayau da takamar mijinta ne su nuna mata sun fita iya karbar miji, sai suka ji dakakiyar murya tana kallon Chief dinsu a nutse cikin fitar da wararun harufa da yaren turanci bugage na Habuja😌 ta ce" To aman wadinnan wasu zan dauka a cikinsu a cenzo min wasu ko?, Kama yi hakuri ni gani nake mace daidaidai har goma sha uku sun yi yawa a aikin gidan nan gaskiya Sir, ka ga ka ware min mace takwas, suma su raba aikin ta yadda zasu anfana da lokutansu, idan hudu sukai duty yau, gobe sai hudu su yi, sannan duka a nan uku kadai suka kwonta min ka ga ba saman dakunan gidana zasu ringa hawa ba, iyakarsu gyaran falon nan shima ya min girma sosai ne, sai gugar diner, mutun uku sun isa su raba aikin nan su wuni sunna yi, daya kuma sai tana rakani kicin dan ta ringa mimiko min abubuwan bukata irin su turmi, tabarya, dan jajagen tarugu da barar tafarnuwa, da yankan albasa .....wannan shine kawai bukatata, gashi sauran nan basu da dabi'a ta suturta jikinsu, ka ga wancen wandonta kamar ya tsage a jikinta, wannan kuma rigarta daga sama botira a bale, ka ga wancen ita kanta ko hula babu tsakani da Allah mu da muka zo aiki ai za'ana sakani yawan magana ne, ka fa san yan mata da gwali kar a je a zo a ringa shara ana tsoron kurar falona ta taba kafar yan gayu!" Lahaula wala kuwata ila bilahi aliyul azim, watau da ake cewa kar ka yankewa mutun hukunci daga yannayin halitarsa haka ne Wannan yarinya a yan sekwani tana neman kafa tarihin da sauran matan cikin barikin basu kafa ba Domin a bayane , karara take kiran gidan ogansu da gidanta kanta tsaye, kuma a furucinta dukan wata mai rawa da kai sai ta sha jinnin jikinta harma ta yi data sannin zuwa ba da hijab ba dan kuwa basu san cewa matar ogansu koda yarinya ce to fa ta san ciwon kanta ga dukan alamu, idan kuma takamarsu bariki alamu sun nuna a bayane cewar kamar ta ce kau ku bani waje ne! Shi da kansa sai ya ringa jin kwarin gwuiwa da jin shayinta sosai , duda dama shi din ba mai katsala bane, ya kasance mai kiyaye dokokin iyayen gidansa ko ta halin kaka, shi fa Tunda ta sauko da hular oga a kanta ya ji yana tsoron dagowa idan tana magana, watau matan BARIKIN sojoji sunna cewa a sama masu Mama ko? Sun samu, ga yarinya Uwar manya ta bayana sai fatan mai tafia da ita ya shirya Dukkan masu gwalin nan masu cike da burin nan aka tarkata aka koma da su aka bara mata ukun da suka rage wa'inda suka kasance shiru shiru da daukan aikinsu da mahinmanci, ya koma da zulumin samo masu dama dama domin a gaskiya da wahala ace ana son masu nutsuwa da yawa a cikinsu, sai hamdallah kawai Ita kuma ukun nan da suka rage su suka fada mata wajen ajiyar kayan aiki, da komai da komai, hakan ya sa ta raba masu aikin gyaran kasan ta haye sama ta zagine ta shiga aiki ba ji ba gani cikin sabo da kuma kaunar aikatuwa ba da gajiya ba. (anfanin ka horar da yaronka da yin aikace aikace a cikin gidajenku kennan, ki barshi ya ringa yin wankinsa da kansa, ki koya mata ko mashi juriya a wajen yin aiki, koda le na kayan aiki irin na zamani su injin daka tafarnuwa, injin yanka albasa, injin meye da meye, wannan taki kalar rayuwar kennan, ki yi hakuri ki jure ki koyawa yarinyarki aiki da su a gargajiyance, domin baki san ina zaki mikata ba, wani gidan mai kudin ginnin ne hajiyata, ba lale bane ta samu sukunin da kika samu na rayuwa ba, idan ba'a iya ba sai ki ga ana samun gagarumar matsala ya ke yar uwata.....) A gidan CHIEF of army su dukansu a zaune suke a falonsa kama daga manyan iyayen yaren har zuwa maman MUHYIDEEN da matarsa, kowace ta cika ta batse sunna jira ya ajiye jaridar da ya dauka bayan ya tara su a gabansa ya zartar da hukuncin da ya dace wa laifinsu baki dayansu Wata ajiyar zuciyar Hajia Hasana ta sake saukewa cike da bacin rai, da tashin hankalin abinda ya faru da yan matan a yau sanadiyar soyayar da suke ikirarin sunaiwa yaronta............... ☹️☹️☹️☹️☹️to cmmnt din f💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣4️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Wata ajiyar zuciyar Hajia Hasana ta sake saukewa cike da bacin rai, da tashin hankalin abinda ya faru da yan matan nan a yau sanadiyar soyayar da suke ikirarin sunaiwa yaronta Wace irin soyaya ce wannan da babu tarbiya a cikinta? Ita Uma yar gidan uwar gidan CHIEF of army a bayane suke nuna dan tana auren baban yarinyar dole ne ta saka yaronta ya auri yarinyar, harma suke nuna ai ya zama wajibi tunda ubanta ake aure a faranta mata rai , ba maganar tausasawa a tsakaninta da uwar y'ar bale Y'ar da ta samu tarbiyar uwarta sai ya zamto itama tunaninta ya sauka ne a kan cewa dole ne a yi mata ko dan isarta , sun manta uwaa take a wajen Uma koda babu aure tsakaninta da ubanta, uwa uba ita wani irin abu ne zai debeta tana ji tana ganni ta hada zuria da maman Uma? Uwar kanta bata da wadataciyar tarbiyar da za'ai mangarin samu bake gar y'ar ta koyar ta bayar da exemple Sai kanwarta da take Cikin gorin yayar tata ba dare ba rana na ai ita mahaifiyarta ba yar kowa bace ba kuma ta da komai, tausaya mata babansu ya yi ya aurota shine har zata samu wajen da zata nemi yin soyaya da abinda ita take so?, Lalle ta taro mach, kuma sai ta bambance mata aya da tsakuwa, ita kakin kanta mahaifiyar MUHYIDEEN kofa zata iya amincewa da auren hadi na familly to fa sai dai a hada da yarinyar nan ita karamar, domin ita din akoy ladabi da biyaya, tana da mutunci sosai, batama san a kan me zata nace da son MUHYIDEEN ba bayan ta san wahala ce zata sha, ga masoyinta Aliyu dake da nasa mukamin da nasa kyan da nasa koman, aman sai tana ture shi karara tana nuna ita ga wanda take so?, Matsalar daya ce ita dai ta fada ta kuma rantse cewar babu ita babu auren hadi gaskiya! Bata ciki, bale da hakaya irin na yaronta? Idan ta yarda aka hada maimakun a samu farin cikin hakan ta tabata sai dai a hadu da vacin rai mai tsananin gaske Sai da ya dasa aya a karatun jaridar da yake yi na labarin fitar MUHYIDEEN ne da sojojin mabambanta gari sukai wani meeting a kan karra wanzar da zaman lafiya a cikin kasar inda suka bayar da bayani a dunkule, jaridar ta masa dadi dan a cikin maganar da aka rubuta MUHYIDEEN ya yi bayan takaitacen labarinsa ya gane sakon dake boye a cikin nanadadaden harshen da ya yi anfani da shi dan usar da sako ga dukan wani mai hankali da lura cewar a tare da dan kasa akan yaki kasa, watau ba zai yiwu ace bakon da bai san kan gari ba ya iya shiga ya yaki gari, mutanen da ake cudanya da su a cikin gari ake kwana ake tashi da su sune ke siyar da rayukan yan uwansu a kan yan kudade da alkawarin ba za'a taba nasu rayuwar ba, su bayar da information din da za'a kare da yan uwansu yan garinsu, a nasu rashin wayon su sun tsira ne?, A nasu tunanin su sun ketare ne? Basa aunawa su ga shi makashin waye a gefensa nasa rayaye? Ai yaki kan ci gida ne wannan shaka babu Dan Murmushi ya yi a bayane kasa kasa ya furta" Ni na san cewa kai din magajina na, sannan farkuwar kasata ne in sha Allah" Dubansa ya dago kan matansa da y'ayansa dake jiran hukuncinsa Walahi, marin da Uma ta wankawa matar MUHYIDEEN Ya bashi mamakin da madaukakin Tsoron rashin kunyar yayan nasa A dan dake ya ce" Uma zo nan " Uma ta mike daga kusa da mahaifiyarta dake ta rarashinta kan kukan da take shekawa ta nufi mahaifinta da dan kwarin gwuiwarta duba da kanwarta ta mata rashin kunya ta shiga bayan matar yayansu dan wani shishigi da nemn raini Tana zuwa ta duka a gabansa ta budi baki ta ce" Ab......." Zata karasa da fadin abanmu gani ta samu hakoranta da dantse harshenta hakan ya sa ta zunduma wani gigitacen ihu tana komawa ta ririke kumatunta domin a yadda mahaifinta ya zaburo ya mata nuni da wani marin ne zai wanka mata hakan ya sa a haukace ta duke tana rike da kumatunta wanda ya saka mahaifiyarta mikewa gar kamar zata kifa ga jikin manyanta ga sakawa rai fitina ita an daki y'arta a dole zata fuskanci ubaan y'ar wanda hakan ya saka babar yarsu gaba daya da mamaki ta bi maman tasu da kallo ta maida kanta tana sokewa tana tunanin lalle ammansu na sin balowa kanta dan jijibin yaki da mahaifinsu a irin wannan lokacin A kausashe ya nunata da yatsa yana fadin" Idan kika karaso wajen nan, ko kika yi gigin furta min kalma daya a zaman da zamu yi ta rashin da'a a wajen nan har muka tashi a bakin igiyoyin aurenki dake kaina gaba daya, daga ke har sauran dake tunanin sun haihu ne sun isa da y'ayan da suka haifa harma suke gannin kanmu ya zo daya da ni da su da yayansu a cikin gidana, ke na karre maki harma kike tunanin dadewa da aurena da ke ne zai baki damar wulakantani da wulakantar min da tarbiyar yayana to bismillah ki kwatanta ki ga ikon Allah Mariya!" A tsorace duka matan suka zuba masa ido hakama babar yarsa a tsorace ta saje dagowa da carbinta da take ja ta sauke dubanta a kan mahaifiyarta da mahaifinta sannan ta sauke kakausan kallo a kan kannen nata ta sake maida kanta ta soke kasaa domin bakinta ba zai furta komai lokacin da mahaifinta yake fada ba Rai bace ya ce" Fuskar matarsa ?, A me kika dauki kanki? Wacece ke? Ke din banza ke din wofim da ba dan kunya da kawaici kina tunanin zaki ringa zuba rashin kunya yana daga maki kafa ne a banza a wofi? Ke kin san wanene shi? Dan kina ganninsa yana dukawa yana gaishe ni shine aka ce maki shi din zai zamto abin raininki? Uma salwah bari ki ji ki fitar da miji a cikin watan nan na daura maki aure da ke da yar uwarki idan ba haka ba ni zan sama maku mazajen auren na daura maku su!, Idan da wanda yake da ja kuma bismillah!" Shiru dakin ya sake dauka ba mai kwakwaran motsi ciki harda Hajia Hasana, kanta a kasa yake itama zuciyarta na dokawa da karfin gaske Wani tsakin ya ja yana mikewa da fadin" Ina da meeting, zan waiwayeku gaba dayanku!" Daga haka ya juya ya fice hakan ya sa matan nasa raka shi da kallo Kallon kallo aka shiga yi a fallon kafin Hajia Mariya ta fara ficewa da saurin da har bata iya gannin gabanta da kyau Matsarsa mai dakin tsakiya ce ta sauke ajiyar zuciya tana fadin" Masha Allah, alhmd, hakan yaa yi daidai, na jima ina jira Abanku ya yanke maku hukunci daidai da tsagerancinki, yau rana ta zo sai ku yi aniya, Matar son taso mu je na baki magani ki sha, aunty Allah ya huci zuciyarki dan Allah a karra hakuri," Ta dubi y'arta da harare ta ce" Ban san a ina kika dauko wannan halayar ba sam, ni dai ba hak nake ba, na san cewa a duniya Allah shike da komai, hakan ya sa ban cika zafafa abu ba, nakan fuskanci komai a sukake dokin na san babu wanda ya isa ya bani ko hanna min abinda Allah bai bani ba, rayuwa kuwa idan ka sakawa kanka fitina kana cikin tashin hankali, domin zia zamto lafiyar jikinkama ta maka karanci bale ta kwakwaluwa, Allah ya sa kema idan ya dawo ya baki naki marin da sai kin yi fitsari shashasha!" Daga haka ta bi bayan matar MUHYIDEEN da ta fice da sauri tunda ta ce ta taso su tafi Ajiyar zuciya Hajia Hasana ta sauke tana kallon yayarsu da ta dago a kausashe tana kallon yan matan falon gaba dayansu Tana kokarin fara yin magana yayarsu ta fara da fadan da bata taba sanninta da ita ba, domin a kaf cikin y'ayan hajia mariya wannan itace mai sanyi fa kuma hakuri da hangen nesa Rai bace ta ce" Yaya MUHYIDEEN din ne ya zama abokin wasanku? Ashe baku da mutunci? Sa'ankune shi ko meye ya yi na raini da har haka ke faruwa da shi a cikin gidan nan? Ko a tunaninku gidan ubanku ne shi makusanci ne ga ubanku? To albishirunku, ku tsaya ku ji abinda na tabata iyayenku matama basu sani ba domin nima da kyar aka sanar da ni a gidan nan!, Kasuwancin da uban naku ke juyawa kudin MUHAY ne!, Kampanin kayan ginin dake dauke da sunna MUMU ba komai bane sai fasarar MUHYIDEEN MUHAY !, kai bari na kankare maku matsayin da ubanku ke kai" "Ke Bilkisu" hajia Hasana ta fada a sanyaye dan ta katseta da fadin abinda take fada din nan domin bata ga meye anfanin hakan ba, sai dai a sanyaye Bilkisu ta ce" Mama, dan Allah ki yi hakuri ki barni da mararsa kunyar nan da suke so su wulakantar da darajar mai daraja a idannuwan iyayensuma bale su!, Ke Uma dan ubanki a haka me kike son nunawa? Haba Uma ai dama daya ce kuma kin yi wasa da ita, inace a gidana na baki shawarar ki ajiye wannan magana domin ba wajen warginki bane?, Ke kuma kema da kike da hankalin da nutsuwar, da ladabin da biyayar, shine kika yarda adu'ar da na baki wace na ce da ke koda Allah bai baki yayanmu a matsayin miji ba Allah zai baki wanda zaki anfana rayuwar duniya da ta kiyama domin wata soyayar guba ce a rayuwarka kai baka sani ba, shine kika biye mata har aka san kema sonsa kike yi?, To ku tatara mu je gidana, na kula harda sakaci na iyayenmu ke son haukata ku, ku tatara mu karra gaba kafin Aba ya daura maku auren na gane idan har kun tsaya kun iya girki da tsafta da ladabi da biyaya, ko kuma haukan kadai kukai harda ne ba'a sani ba? Kumu jr kowace ta shiga dakin babarta ta dauko suturarta mu je ina mota domin babu wace zan bi har a nemi dakatar da ni, Walahi da ni kuke zancen shirmamu da baku san ruwan wankanku ba!" Hajia Hasana kam tana so ta dakatar da ita wayarta ta dauki tsuwa Daga ringin din ta gane mai kiran hakan ya sa ta mike ta fice tana dagawa ta karra a kunnenta ta yi salama sannan ta saurara yana gaisheta a nutse A hankali ta amsa shi tana fadin" kana ofice din ne MUHAY ?Yaya ka baro iyalinka?" Agogon dake hannunsa yake dan kallo a hankali ya ce" Ni dai marabina da ita ta tada aljannu wai dan kawai maza ne ke mana aiki ta ce a cenza su na kyaleta sai kawai aljanunta suka tashi, yanzun dai inaga sun barta" Ido Mama ta zarro ta budi baki ta ce" Iskokai kuma? Subahannalah dama tana fama da aljannu ne Son? To rai aka bata mata ne da har suka tashi ko?" Bakinta ya tabe a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya ce" I don't know, Mama to ita kanta kama take da aljannun fa , bama wannan ba ni dai tana ce min ji mana na kyaleta shikena ta shiga ihu, baki ga burgimar da take yi a kasa ba sunna Neman daukanta , da yake bata da hankali bata wani damu ba, Mam dama kun saka min wasu a nan sun min ihu ta karra min da wani ihun, kin ganni a zaune a office kaina na ciwo sosai" Mama da murmushi ke neman subuce mata, cike da dokin son jin wai yaya iskokan suka kare da shi da ita da tsoron kar dai a je dukanta ya yi,, da wata kaunar yarinyar a raanta wace haka kawai ta ji abinda ta yi na 💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣5️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta idala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A sanyaye ya ce" NAHIDT wani abu na damunki ne?" NAHIDT ta dan buda idannuwanta tana kallon wajen kofa Itama muryarta a sanyaye ainun ta ce" Tuban ne ba sauki Aban Shuwwa sai na Allah " Gaba daya sai da tsigar jikinsa ta tashi ta yadda ya samu kansa da lumshe idannuwansa ya kuma budewa yana dan jimke hannunsa a hankali a hankali yana sake yin hakan ko zai mayar da abinda ke masa yawo a sasan jiki Kuryarsa a matukar tausashe ya ce" Dama na Allahn muke fata ba dare ba rana Nahidt" Ajiyar zuciya ta sauke tana mirginawa ta ce" Ka ga ina missing din Shuwwa, ga fauzy a gefena da yayanmu aman sai nake ji kamar na koma gidan Shuwwar da zama, ban taba aurar da ita na ji kewarta irin wannan karron ba, sai nake ji kamar ta tafi dindindin ba zan kuma gannin kanwata ba" Dan murmushi ya yi yana shafa sajensa ya ce" Idan aka ce ki koma gidan kanwarki ke sai ki koma ne?" "To meye a ciki? Ai kamawa ta yi kau Muhammad" ta fada a sanyaye Idannuwansa ya dan zarro ya ce" ke, wai ni ba yayanki bane da zakina kama sunnana gatsal?, Ke gabanki baya faduwa idan kika ciro sunnana sama kai tsaye?" Nahidt ta yi murmushi ta ce" to idan ya fi min dadi fiye da na ce da kai Malan fa shikenan sai na tauye jin dadin harshena?" Ya salam, watau idan matar malan ta taba gannin wulakanci da rainin hankali a tsayin rayuwarta to bai taba kamo irin na wannan lokacin, kuma wannan ranar ba Babu yadda bata yi ba dan ta samu wanda zata kaiwa sukar dayar boyayiyar karuwar abun ya gagara, ita bayananiyar kuma itace ke kiran mata miji da tsakiyar dare? Salon ta yi magana ya nuna mata taimako yake yi shi ba wani abu dake tsakaninsu? Idan Malan ya yi wasa Nahidt zata kaishi wuta! Karasowa ta yi ta zauna ta shige jikinsa a hankali ta kai hannunta sasan da ta san sai sun motsa abin yake tashi, sai dai abinda ta ji a wajen a yanzu da ta tabata ba taba shi ta yi ba ba komai ba ya sakata dagowa da sauri tana kai hannunta ta janye wayar dake kunnensa ranta bace ta ce" Ke Nahidt kike ko wa? Barikin zaki ringa baza min a cikin gidana a tsakiyar dare a lokacin da mijina sai sadu da ni? Walahi bari komai ji........" Warce wayar da ya yi yana kallonta da mamaki ya kai dubansa da sauri kan wayar ya ga an kashe ya saka shi sake kallonta da mamaki ya ce" Subahannalah, me haka yake nuni kennan furera?, Ya salam wannan furuci naki zaki yi gatsal a kunnen yarinyar dake mutuntani take min kallon yaya a gareta?, Me hakan yake nufi da furucinki?" Hawayen da take rikewa ne suka shiga zubo mata tana kallonsa ta ce" Mun kasa fada maka dan muna shayinka, ko nace dan muna Tsoron bata maka rai kuma abu sai hauhawa yake yi?, Wani girmamawa ga macen dake kama sunnanka kai tsaye? Fitsarariya ce, watsatsiya ce Malan, me kake ji a hira da ita? Me zuciyarka ke son kaika ta baro da girmanka da darajarka, da karatunka, duniya na mutuntaka kana waya a tsakiyar dare da wannan matar? Ka manta kanwarta ce ke kiranka da Aba aman ita tana kama sunnanka ne gatsau Akaramalahu ? Yanzu da nake cikin bukatarka na fito na sameka a waya da ita tana kashe maka murya duba ka ga ka amsa gayatarta ta waya ya Ustaz baka gannin tunkudaka take yi bakin rami ne A'UZUBILAH?, Yaya zaka yi da hakina ko kuma kyautata mana da kake na tsayin lokaci ne zaka zubar a tashi daya ka riki sharin yar bariki?" Hannunsa ya jimke yana kallonta yana girgiza kansa a tausashe yace" Subahannalah, yanzu da tsarkakeken harshenki kike munana zato wa yar uwarki musulma dan ta kasance a cikin kadarar rayuwa sannan ki dora a kaina dan kin ji jikina a amshe da yannayi sanyi sanyin dake hurawa ko kin manta irin lokacin nan koda baki tabani ba a tabe nake ne ya subahannalah shine zaki yi kalaman nan dan zuciyarta a tabe take ta nemi da jin daga gareni a kan kaurarta gidan kanwarta sai hakan ya zama laifi har ki ce yaya hakinki da nake ci?, Ki yi hakuri idan har ina take hakinki kin ji? Ki tashi mu je daga daka dan mu waye damuwar in sha Allah" (😌 kai jama'a😌) Nahidt kam wani abu ya ringa tukar zuciyarta ta kafe wayar da ido Gaba daya kanta ne ya kama ciwo da wani madaukakin bacin rai dake shigarta na musaman A duk fadin duniya idanma ana tunnanin basu da kara da kawaici kowa ya zo ya ji sunna da shi domin sun yiwa malan a kan matarsa Dukan abinda matarsa ke yi sun san ita ke yi sun kuma san rura wutar kiyayarsu da yan unguwa ke sake yi harda huduba ta matar malan da suke samu ba ji ba gani idan ta dauki magana da nufin zatai wa'azi sai ta ringa kamanta shedancin kansa da sunnansu tana kwatanta ko makotaka ta hadaka da su to fa ka yi kokarin kiyaye imaninka, watau ita tana rayuwarta ne da neman fitina da hayewa musuluncin kansa bayan ba haka musulunci ya zo mana da shi ba Tamkar mai fama da cutar hawan jinni haka kanta ya kwashi ciwo sannan jikinta ya ringa daukan mijirya yana sakawa , barci kuwa ya ce mun yi da ke yau zan ziyarceki ne? Kama kanki malama, hakan ya sa ta ringa hawaye tana sharewa a hankali ta fashe da kuka tana fadin" Bariki kennan, mai barin bashi kala daban daban, ita bariki ko baka shige ba ka kwatanta bale ka shige har ka mutu sai ka samu wanda zai bika da bita da kulli, Bariki mai zubar da mutunci warwasss a kasa, da ba dan Bariki ba anya kuwa da matar malan zata iya wulakantani? SHUWWA, Shuwwa kin gani ko?, walahi gidanki zan kaura ni dai, gidanki zan kaura, kin ga da kina nan na fada maki abanki ya mikawa matarsa waya ta zageni da kin ci min uwata har cikin gidanta, ni kuma da na samu Abanki na fada masa me yake tunani? Hala abinda ta fada haka shima yake tunani?, wai Shuwwa dan kawai na kireshi zan gaishe shi shine ya kashen waya? Allah kaimu safiya tun karfe shida zan tafiyata gidanki ba wanda zai sani dan na kula nema suke su rabani da kanwata bayan ita kadai ta rage min !" (🤔, Nahidt kin fara zuwa da bidi'a gidan Shuwwa kuma?☹️ Soja mata saman kanka☹️) A cikinsu kowace ta kwana ne da abu bako a cikin zuciyarta SHUWWA haka kawai take jin wannan abin da ya yi a bayane ba banza ba, koma meye ba karami bane ba zai saka shi zuba mata tea ta sha kafin ya tafi da shi, shin haka yake yi da kowama ko tsabar bai yarda da ita bane ya saka shi aikata haka? Nahidt kuwa ta kwana da kudirin zakara ya bata sa'a ta sauka a kusa da kanwarta, sosai zuciyarta ke ciwo da abinda take kira wulakancin Malan, ta gama yarda cewa a kusa da Shuwwa ne kadai zata yi rayuwa cikin farin ciki, a gidan yayanta babu abinda ta rasa na rayuwa, Fauziya na gefenta koda yaushe, sai dai bata san me yasa ba yanzu Fauziya ta cika sada kai idan sunna hira, bata sakewa irin na da a yi ta ihu da kakaba daria, takan zauna du a takure ne bata san dalili ba sam, duda takan yi tunanin ko matsalar barikin da suka taba tare ne yake saka Fauziyar rashin sakewa a kusa da ita? Ko a tunaninta zata riketa ne ko meye? Koma dai menene ta kawo ido ta zuba zata koma kusa da wada ba zata taba wulakantata ba duk rintsi, wace idan ta budi baki ta ambaci sunnan bariki dan ta yi kuka ta wawureta ne ta kuma tambayeta yaushe zata daina, ba dai dan tai mata gori ba __________________________________ Shi mutun idan ya san ciwon kansa ya kasance mai yin sauko dan aiwatar da aiyukakan dake gabansa, bama mace wace ya dace ace ta yi safiyar mamaki ta gyara gidanta dan gudun mutanen daka iya yi mata safiya ko mijinta kansa dan kar kazantarta ta zauna a idannuwansa, babu abinda ke kawo wulakanci irin kazanta, kazanta batai ba a rayuwa, Wadinnan dalili da Shuwwa ta rike ya sakata karfe biyar na yi ta diro daga saman bed ta nufi kasa ta kunna fitilu ta shiga kunna kayan wuta ta zuba turaran wuta sannan ta dauko kayan share share tana dan yatsina fuska ta gyara zaman audugar matarta da ta saka domin yau ta farka da jinni Saman ta haura tana dan nishi dan ta jido kaya ta ajiye a kofar dakin nasa ta kwonce zanin da ta daura a saman yar yololuwar rigar barcinta wace da kadan ta dara cibiyarta ta dan zazage zannin da kyau ta dan wara kafarta dan ta gyara daurin zannin kanta a kasa , kan nata sanye da hular barci mai laushi mai kyalkyali fara kal ruwan rugar dake jikinta itama mai santsi mai lafewa a jikin mutun sannan mai siririn hannu Kofar dakin ya bude yana dan yin hamma idannuwansa suka sauka a kanta da zannin a hannunta tana sake kabewa zata daura A zabure ta dago sukai ido hudu, ta maida dubanta kan cinyoyinta dake waje har zuwa kan jan pant dinta mai raga raga A haukace ta juya da zannin ta gyara tana daurawa hakan ya sa ta bashi bayan kafin take rufa zannin a cumurmure ta daura shi sama sama sosai tamkar bagwariya hakan ya sa gaba daya idannuwansa a kan duwawun nata har ta juyo du ta rikice kirjinta na hawa sama da kasa kar zai bale ya fito daga ciki ta raba gefensa bakinta na rawa ta ce" Zan , Zan shige ciki" Daga haka ta yi kasan hannunsa dake dafe da jikin garun ta shige dakinsa wanda ya yi mutuwar tsaye a wajen da yake ba tare da ya gane halin da yake ciki ba Da balaki ya juya ya bi bayanta a lokacin itama ta rasa ina zata nufa, gaba daya ta rikice ganninta da kato ya yi a haka, waima uban me ya fitar da ita da asubar nan ne? Ta bari idan ya yi tafiyarsa sai ta yi aikinta mana, yanzun a banza katon wofi ya kaleta? "Ke ke zo nan!" Ya fada a kausashe yana nuna mata gabansa Gaban nasa ta kalla ta karra karewa tsayuwarsa kallo, adu'a ta shiga yi a cen kasan zuciyarta na neman tsari da shi, sannan ta shiga takowa jikinta ba karfi sosai ta nufo inda ya nuna matan Hannunsa ya saka yana fadin" Ki gyara wannan abin dake jikinki kafin ki karaso min nan!, Kin ga tsayama a cen na fada maki ki fita a harkata a cikin gidana kin ji abinda na fada maki!" Dukan jarumta, da tsaurin ido irin nata da rashin Tsoro ta yafo tana kallon hannayensa da bemab maboya a dakin nasa kasa kasa ta ce" wai gidansa, gidana dai" Dif dakin ya dauka domin tsittt ya yi da fadan dan ya ji abinda ta ce Kai, wayo, anya ba gamo ya yi ba? Anya ba aljanna bace ta shiga lamuransa aka daura masu aure? To aman idan aljanar ce shi me ya mata? Yanzu ace yyarinyar nan ta rasa wanda zata raina sai shi? Cewa fa ta yi gidanta ne fa? A kausashe ya ce" kika kuma cewa gidana naki ne sai na baki mamaki a cikin gidan nan, kin ga ni fa ba shashasha bane da kike son mayar da ni abin wasanki, sannan da kika fito kike sakin zani a gabana a tunaninki da irinku na kai min da tuni ban zama bunsuru a kasar nan ba? Ki kiyaye haye min har na samu mafitar rabuwa lafiya da ke domin idan kikai wasa sai dai ki sake jewa wani katon a kakarye!, Shirmen banza da wofi, ke mema kika zo yi dakina ne?!" SHUWWA ta sauke ajiyar zuciya tana kallonsa ta ce" To aman ai gyaran dakin zan yi ko?, kumama ka ga soja nifa ba abinda kake tunani na zo yi ba walahi ko daya, gani na yi a dan zaman da zamu yi da kai wanda nake fatan ko yau ne ya katse nima a yabeni ya fi da ai min Allah wadai kau?, kuma da nake cema gidanka gidana ne ba fa dan ina nufin hakan har cikin raina bane dan dai na dan farkar da yarenka ne kar sunna neman kawo min raini, bayan wannan gidanma ai na gwamnati ne gaba daya......". Ba da tsayaya bane take bashi amsa, irin amsar nan ce kana magana kana marairaicewa kana karya kai da nuni da hannayenka wanda ke nuni ala dole kai a tsoracema kake da mutun sannan a ladafce kake bashi amsa fa ba wai a hargitse ba, idan dai mutun mai rauni ne dole zai birkice a kallonta, idan ba mai rauni bane kuwa bakinsa zai iya yi maka gum ko ka ga mutun ya rikice yana zaginka da magulmaci ka bar masa waje, ba wani gulma ya rikice ne bawan Allah Shi kam lamarin kukar da shi ya yi ta yadda ya kasa furta mata A ya zuba mata idl yana tunanin idan ya warceta ya dokata da garun nan ta summa yana da zunubi ne ko lada? (😌) Alamun za'a tada sallah da ya fara ji ya saka shi juyawa da sauri ya fice a dakin ya barta a nan tsaye Bakinta ta tabe tana kallon madubi ta shiga kunce zanninta a nutse ta gyara a fili ta ce" Ta yiwuma haka aikinsa daga ganni ina daura zanina ka wani kalla kuma ka so nuna nice fitsarariya?, Wollah ka ci kanka tuf tuf ka shafa min lafiya wollah!" Kayyan ta koma ta kwaso ta dawo ta shiga aikinta da jiki, aiki ne da ta riga ta saba, aiki ne da take yinsa da farin ciki ba da jeka na yika dan ka zamto min dole ba, aiki ne na kwonciyar hankali da sannin hannunta, hakan ya sa a nutse ta gama gyara ko'ina ta kunna turaran wuta sannan ta shiga ninke kayan da ta wanke jiya ciki harda gajerun wandunnansa da ta zubawa turaran ruwa ta dan ajiye saman kujera dan su bushe kafin ta ninke hakan ya sa ta shiga kiciniyar ninke zannin gadon hankalinta kwonce abinta Budewarsa da shigowarsa da tafiyarsa mai dan gagawa ya sakata dan waigawa ta kalle shi, shima ya tsaya ya zubawa wandunnansa na ciki ido da mamaki ya kalleta da sauri ya sake kallon wajen wandunnan Itama wandunnan ta kalla, sai ta samu kanta da tsurawa wandunnan ido cike da tunanin abubuwan da a da bata yi tunaninsu ba Tsintar kanta ta yi da tambayar kanta a kasan zuciyarta' SHUWWA anya kuwa lafiyarki kalau?, Wandonsa fa kika wanke kika kuma fitar zaki ninke, kin ga kallon wandunnan yake idan ya sake kwatanta ki kamar kwartuwa fa? Ke kam kin zama wace bata san ciwon kanta ba, wada ta lalace ko? Yaya kike so ya ce bayan dama ya gama fasaraki a yar duniyar karshen zamani?' A hankali ta dago dubanta da dan satar kallo ta sauke a kan fuskarsa Kai sojan nan ba dai kyau ba wollah, saima idan ya hade fuska kyansa ya fi fitowa Idannuwanta cikin nasa suka sauka tsamo tsamo A hankali ta dan kikifta ido tana kallonsa ta bude baki ta ce" 😘😘😘😘😘 Morning all, na ce ba yau juma'a ko?😒raba gidanta da karti na mata girki ya matukar kayatata ta ce"😌💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali ta dan kikifta ido tana kallonsa ta bude baki ta ce" Na ga sun yi datti ne sai na wanke su, baka ga darzar da nai masu ba." Idannuwansa ya rintse yana jin ikon Allahn dake faruwa da shi, ya sake budewa yana kallonta ya ga a tsayen take abinta, d'an kifta ido ya yi yana sake kallonta yana karantarta, gaba daya yarintarta da k'ananun shekarunta ne suka bayyana a idannuwansa. Sai ya samu kansa da tunanin anya ta zarce 17 kuwa?, Haka kuma ya shiga tunanin shin me ya saka ta zab'i rayuwar bariki da aure auren maza a rayuwarta duda ya san da wahala abinda aka ce ta ratso ta zo kasar nan ta zamto nutsatsiya, aman sai ya samu kansa da tunanin koma meye bai dace ace yarinya karama irinta ce ta saka kanta a muguwar rayuwa har haka ba. Abinda yake bashi mamakin na gaba shine, irin yadda take tsayawa a gabansa kamar tana jiran ya yi magana ne kanta tsaye tana kallonsa bai san me take kallo a jikinsa ba kallon nata kuma ba irin na matarsa ta cen bane, ita wancen daga nesa ne take kura masa ido da zarar ya kalleta kamar munafuka sai ta sinne kai. Ita wannan bata kallon nasa sai idan tana jira ya bata amsa, irin yadda take kuma bashi amsa kai tsaye na matukar bashi mamaki, wai shin ita bata jin tsoronsa ne? Iskar dake bakinsa ya furzar yana nuna mata hanyar fita ya ce" Kin yi bakuwa ki je." Ido ta karra kura masa ta kalle shi ta kalli hanyar da ya nuna mata, ta ce" Ni kuma? Bakuwa a nan?" "Ya salam" ya fada yana dafe gaban goshinsa ya tattara hannayensa ya dago duka biyu ya ce" ke, mu nawa ne a dakin nan? Ko aikena kikai na je na gano maki ke din ko ba ke ba?" Da sauri ta zagaye shi tana fadin" Sorry " ta nufi hanyar fitan Har ta kama kofar zata bude muryarsa a ciki ciki ya ce" SHUWWA." Turus ta yi tana jin gabanta na faduwa haka kuma ta juyo a hankali tana kallonsa. Hannunsa ya dago a hankali ya nuna mata hannunta sannan a saman lebensa ya ce" Give me." Hannun nata ta kalla, ido ta zarro domin gajeran wandonsa ne a hannun nata baki irin mai hade da pant din nan mai raga raga Da sauri ta karasa ta kama hannun nasa da hannunta na dama ta saka masa wandon ta rufe tana karra zarro Idannuwanta ta juya da gudun da ya saka shi bin kafafuwanta da kallo da hannayenta da take yarfewa ta fice a dakin kwata kwata. Kofar da ta rufo masa ya kurawa ido na dan lokaci yana sauke ajiyar zuciya, a hankali ya nufi wajen da wandunnan nasa suke ya ajiye dayan ya nufi wajen bed dinsa ya zauna yana kai hannunsa kusan hancinsa dan ya dan goge hancin nasa. Sansanyan kanshin turaran ruwan da ta zubawa wandunnan ya daki hannayensa hakan ya saka shi lumshe idannuwansa a hankali sanan ya sake budewa ya zubawa hanyar da ta fita ido yana sauke ajiyar zuciya kafin ya tabe bakinsa ya dan karra kwontawa dan yau sai karfe tara zai bar gidan. ______________ "NAHIDT" ta fada da dan karfi tana zarro ido sannan ta shiga saukowa da gudu gudu ta nufo NAHIDTH da ta mike tsaye itama tana kallonta. Hannaye suka budewa junna tamkar wa'inda suka shekara basu ga junna ba sunna kyakyata daria suka rungume junnansu Da muryar dariya da kuka kuka da ihu ihun farin ciki ta ce" Nahidht, i miss you, i miss u so much, sai ina ji kamar zan yi hauka idan na waiga ban ji ihunki ba, kin ga saura kiris ya sakeni na dawo abina, ina missing din muryarki" Nahidt ta dagota daga jikinta tana kallonta ta ce " Ke tsaya dan ubanki Ya sako ki?" SHUWWAR ta dan kifta ido tana kallonta ta ce" No ba haka nake nufi ba." Nahidt ta kama hannunta ta jata sai saman lumtsumemiyar kujerar dake girke suka lume abinsu tana kallonta ta ce" Farka dan ubanki, na ce farka!, Idan ya sakekima babu inda zamu tafi! Ke ashe baki da hankali? Har yanzu kina kan bakanki na ya sake ki? Shi yasa kike zaune da zani a saman rigar barci da safiyar Allah? Ina matsatsu firgitatun kayanki ne? Ko na barcin wannan ai ya yi sutura, Shuwwa kar ki ce min bakya kwana a dakinsa tunda kika zo?" SHUWWAR ta zuba mata ido bata ce komai ba a kasan zuciyarta tana ayana' Du tunani take wannnan mutumen wani mutun ne mai sauki kai ko? Ko du ji take kowani namiji da zarar ka saka matsatsu ka yi tafiya a gabansa zaka dauki hankalinsa ne?, Bata san cewa wannan mai kama da aljannun ya fita taurin kai bane, bama wannan ba bata san cewa baya cikin burikanta ne?' "Kina nufin har yanzu baku yi....." Nahidt ta fada tana kallonta da zarro ido. SHUWWAR ta dafe hab'arta tana fadin" kin ga matsalata da ke fa kenan, kin gani fa ko?" Nahidt ta taba hannu tana fadin" Ko bashi da lafiya? Ko kece yar iskar? Shuwwa mijinki ne fa? Kwana har biyu daga ke sai shi a cikin gida ko shedan din bai samu galaba a kanku ba hala? Innalilahi na shiga uku na lalace Shuwwa du uban kudin da na kashe na dudura maki magungunna har yanzu bai fara kaikaitawa ba? Ke ina safarki? Ban hannaki zama ba safa ba?, Wayo duniya Shuwwa kina kallon kato yana shiga yana fita koda baya so ki masa dole mana?" Wannan Karro SHUWWAR sai kawai ta zuba mata ido ta gaza ce mata komai sai da ta dasa aya ta ce" Wai me ya kawo ki ne?" Nahidt ta dan kalleta, ta dan yi tsam sai kuma ta gyara zamanta tana murmushi ta ce" Na k'auro fa, ai mun ma yi magana da shi kin ga ya sa an saukeni baki ga yadda aka amshi kayana aka min maraba aka ce ga dakina da komai da komai, Shuwwa kin samu duniya Allah baki k'iyama." Shuwwar ta zaro ido tana kallonta ta ce" Kin k'auro ina?, Ni da nake shirin tafiya sai ki k'auro? Waye ya sauke kin ? Ba dai wancen dunkum d'in ba kau? Nahidt tsakani da Allah me yake yawo a kwakwalwarki ke kin san ai ba zama zan yi da mutumen nan ba, na san kin gane da ba zama zan yi da shi ba, shine zaki kauro kema?, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une Nahidht ina yayan namu yake yo? Gaskiya sai dai mu koma wajensa tare, waima me yasa baki zauna a wajen yayan namu bane?" Nahidt ta zaro idanuwanta da fada fada ta ce" Ke da barin gidan kun ci uwaku! Na ce kun ci uwaku!, Kuma da kike cewa wai ina yayanmu yana nan baima san na kauro ba, ni ba zan iya zama a gidansu ba sai kumbiya kumbiyar munafurci suke yana sando baya so a ga zai je dakin Fauziya, itama wai ni take jin kunya dan wani tsohon munafurci, ke ni gidansuma ba hayaniya walahi ni kuma na saba ana haya haya ko yayane kau? Shuwwa wai ko dai korata kike ne? Kudi kika yi kike korata ne?" SHUWWAR ta rafka tagumi da hannayenta bibbiyu tana kallon yayar tata, wai irin abin nan take yi na daukaka karamin abu dan ta sakata a uku, wai da wani yare NAHIDT take so ta kwatanta mata dala dala waye MUHAY ne?, Da yaya take so ta kwatanta mata shi din ba kalar maza yan soyaya bane? MUHAY bai yi kama da wanda zai iya tatalin mace ko ya nuna mata yana sonta ba, domin shi matan suke yiwa haka ta yaya shi zai fara yiwa wata? Shikenan ita sai ta zama banza a banza kenan? Ta zauna da k'aton sai dai ita ta ringa rarashinsa shi ba zai rarasheta ba? Ai ba haka bane rayuwa gaba daya ba haka bane ba, ita burinta ta samu namijin da zai kasance mai yawan maimaita mata kalmar so, wanda zai ringa fada mata ba dare ba rana cewar itace so dinsa, wanda zai zama tamkar redio idan tana gefensa, aman wanna mutumen idan ya budi baki dan ya mata masifa ne, a kwana biyun nan da ta yi da shi zata iya cewa kyautata masa b'ata masa rai yake! A hankali Nahidt ta ce" Da kin san abinda ya koro ni gidan nan da sasafe da baki nemi na koma ba, dan na san ranki sai ya baci Shuwwa." Shuwwar ta cire taguminta tana kallonta ta ce" Wani abu aka yi maki?" Nahidt ta sauke ajiyar zuciya tana aron jarumta zata fara magana wayarta ta shiga kuka. Kin dubawa ta yi domin a tunaninta yayansu ne ko Fauziya, bata san cewa Malan bane, da ta dauka ta gindaya masa sharudan da ta gama zanawa ranta sannan ta fada masa ya ji kunya wollah, ta danne wayar ta hade hannayenta ta ce" Abanki, Shuwwa Abanki ne ya ba matarsa waya ta zageni ta ce min karuwa?" Gaban SHUWWAR ne ya fadi tana kallonta ta ce" Aunty, kalle ni, kalle ni, dan Allah ki fada min gaskiya kin ji? Aban nawa?" Nahidt ta taba hannu tana fadin" To karya zan maki ne?, Na rantse da Allah tsakiyar dare muna maganarki da shi jiya kawai ya tashi ya kai mata wayar dakinta ta aniya duran ashar harda mamanmu da abanmu ta zaga, ta kuma ce min karuwa wai ina kiran mijinta tsakiyar dare!" Zuciyarta ce ta fara tafasa a zaunen da take tana kallon auntynta ta dan wara zamanta tana kallonta ta ce" Nahidht, dan Allah ki rufa min asiri ki fada min yadda abin ya kasance kin ji? Kar ki saka na aikata abin kunya, domin idan matar nan ta taba ni ta kwana lafiya banda ke, bana tunanin zan iya kyaleta a yau Nahidt, me ya hadda ku waya da Abahna? Kin tabata shi ya kai mata waya? Abana ba zai aikata haka ba Nahidt, ki fadan yadda abun ya kasance." D'auke hannunta ta yi daga na ta hannun da mamaki ta kalleta tace "Kai! Shuwwa a ganinki k'arya na fad'a? Zan miki karya ne dama ? Wallahi gaskiya nake fad'a miki, ke abun kunya fa Abanki ya riga daya aikatashi, sai dai fatan kiyaye na gaba kawai." A zafafe take kallonta har ta muskuta ta gyara zamanta, wara k'afafunta tayi sosai irin zaman nan wanda ko masifa kake za ka ji dad'in jijjiga jikinka yanda kake so, hannun rigarta d'aya ya fad'i har ya sauko kan damtsenta, ba wai dan ta mata yawa ba sai dan kalar zaman da ta yi ta dafe hannunta d'aya akan cinye. Kafin ta ce wani abu suka ji takon saukowarshi daga sama, da d'an sauri sauri yake saukowa saboda wasu takardu da ya ke son ba wa d'aya a cikin yaransa ya kai masa ofice. Sam bai kula da tsiyarsu dan yi yayi kamar bai gansu ba ya nufi hanyar ficewa daga falon gaba d'aya, a yanayin neman fitina da rigima ba tare data gyara zamanta ba tace "Ji mana." Har zuciyarshi bai yarda da shi take ba, dan haka ya wuce abinsa har ya kama k'ofa zai fita ta d'aga muryarta yanda zai ji ta ya kuma fahimceta tace "Ji mana malam soja." Cak ya tsaya hannunshi na kan hannun k'ofar amma ya kasa jawowa ya bud'e, a saib'ance ya juyo ya zuba idanunsa akan ta. Nahidt da ke kallon Shuwwa da mamaki ta rarako ido ta rufe baki mamaki na neman kasheta tace "Muhammadu Rasulillahi sallalahu alaihi wa sallam! Allah ka jik'aina tun man mutu ba." Sassauta muryarta tayi a hankali tace "Shuwwa ashe dai haukan da na ji ana rad'e rad'i a kan ki gaskiya ne? Yanzu ke dan ubanki wannan d'in ne daga zaune kike kira da ji mana...Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un!" Zunbur ta mik'e ta d'auki mayafinta tace "Bari in koma d'akina, wannan lamari na ki sai addu'a." Kallon fuskar Nahidt yayi sanda ta kawo kusa da shi, d'an kaucewa yayi kad'an tare da sakin hannun k'ofar ta rab'a ta fita, saida ya ji ta rufe k'ofar ya dawo da dubanshi a kan ta. Tasowa tayi tana gyara hannun rigarta daya fad'i ta kai kusa da shi sannan ta tsaya, kallon fuskarshi tayi tace "Dama ina so zan fita ne anjima, zan je wajen Abana." Gefensa ya d'an kalla yana sakin murmushin gefen labb'a mai ciwon gaske, yayin da zuciyarsa ke ci gaba da raya masa duk Dady ne ya ja masa wannan wak'i'ar, amma yanzu zai wa tubkar hanci ta yadda za ta banbance aya da tsakuwa. Damatsenta ya damk'a da k'arfin da ya san za ta iya d'auka, ihu ta saki na balakin daya ziyarceta amma sai ta ji bakinta ya sake yin d'uff ta kasa furta komai. Gaba d'ayanta ya d'agata, irin d'agawar nan dake raba mutum da k'asa, kuma gata a hannayenshi ya rik'e damatsenta, wutsil wutsil da ta ji k'afafunta na yi a doron k'asa yasa ta duk'ar da kanta dan ta tabbatar wai gaske d'agata ya yi, duk'awar da ta yi ce ta sa hular kanta fad'owa har saida ta shafi fuskarshi kafin ta dire k'asa. A kid'ime ta d'ago dan ta kalli fuskarshi ta rok'eshi Allah Annabi ya sauketa k'asa dan yanzu ta tabbatar a sama take. D'agowar da ta yi da sauri ta sa gashinta daya fincike tsabar jijjigar daya fara mata ya rufe masa fuska, iskar bakinshi ya huro da k'arfi ya hure gashin daga fuskarshi, hakan yasa ta rintse ido saboda iskan daya huro mata a fuska. Ido cikin ido suka kalli junansu wanda ita na ta suka rarako waje su d'an d'auki launin ja, bakinta dake bud'e alamar tsoro da firgita yake kallo, d'an tsurut da shi amma a haka take iya yanko masa magana iri iri. Jijjigata yayi, kamar dai yanda zaka zazzage shinkafa ko dankali a cikin buhu, hakan yasa Shuwwa rintse ido kan ta ya shiga gigil gigil gaba d'aya jikinta na d'aukar jijjigar musamman k'afafunta dake sama, a k'asan mak'oshinta ta dinga fad'in "Aaaaaa! Kakkkkk...sssory." Dakatawa yayi daga jijjigar da ya ke mata yana kallon fuskarta dan samun gamsuwar ta jijjigu ko da saura, daga tsayen nan ba tare da ya rusuna ba ya saketa da tunanin ta fad'o yanda zata d'an samu karaya ko shida ce a k'afa, amma ikon Allah sai ta fad'a kan k'afafunta amma rashin k'warin jiki da kuma dawowar da bata yi ba daidai saboda wannan shocking da ya bata, sai kawai ta yi zaman yan bori k'asa har saida ta sake lik'e idanunta gam ta dafe k'ugunta tace "Washhhhh!" A hankali ta fara bud'e ido har ta bud'esu fes akan shi, zabura tayi ta Waro ido da zulumin me ye kuma na sunkuya gabanta yana kallonta, tsugunno yayi irin na maza yana k'are mata kallo yana so ta dawo hayyacinta sannan ya fad'a mata abinda ya ke son fad'a mata. Marairaicewa tayi ta tank'washe k'afafunta tana sake rik'e k'ugunta da nufin ko ya tausaya mata idan yayi tunanin ya karya mata k'ugu. Nunota yayi da yatsa fuskarsa a kausashe yace Ke! Kin san wa ye ni? Ke wacece da za ki dinga neman ja na a k'asa? Wane irin aljanu ne a jikinki? Idan na kirasu za su tashi?" Hannu ya kai zai kamo gashinta da niyyar ya kira aljanunta ya ce su tashi dan su yi cin uwa da su ko zai ji daidai, ita kuma a tsorace ta ja baya tace" Na ce sorry ko." Cak ya tsayar da hannunshi yana kallon fuskarta, kallon daya tsareta da shi yasa ta sadda kanta a marairaice tace" Ka yafe min dan Allah, in dai babu abinda ka sha ka k'yale ni haka." _Ta kuma._😂💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali ta dan kikifta ido tana kallonsa ta bude baki ta ce" Na ga sun yi datti ne sai na wanke su, baka ga darzar da nai masu ba." Idannuwansa ya rintse yana jin ikon Allahn dake faruwa da shi, ya sake budewa yana kallonta ya ga a tsayen take abinta, d'an kifta ido ya yi yana sake kallonta yana karantarta, gaba daya yarintarta da k'ananun shekarunta ne suka bayyana a idannuwansa. Sai ya samu kansa da tunanin anya ta zarce 17 kuwa?, Haka kuma ya shiga tunanin shin me ya saka ta zab'i rayuwar bariki da aure auren maza a rayuwarta duda ya san da wahala abinda aka ce ta ratso ta zo kasar nan ta zamto nutsatsiya, aman sai ya samu kansa da tunanin koma meye bai dace ace yarinya karama irinta ce ta saka kanta a muguwar rayuwa har haka ba. Abinda yake bashi mamakin na gaba shine, irin yadda take tsayawa a gabansa kamar tana jiran ya yi magana ne kanta tsaye tana kallonsa bai san me take kallo a jikinsa ba kallon nata kuma ba irin na matarsa ta cen bane, ita wancen daga nesa ne take kura masa ido da zarar ya kalleta kamar munafuka sai ta sinne kai. Ita wannan bata kallon nasa sai idan tana jira ya bata amsa, irin yadda take kuma bashi amsa kai tsaye na matukar bashi mamaki, wai shin ita bata jin tsoronsa ne? Iskar dake bakinsa ya furzar yana nuna mata hanyar fita ya ce" Kin yi bakuwa ki je." Ido ta karra kura masa ta kalle shi ta kalli hanyar da ya nuna mata, ta ce" Ni kuma? Bakuwa a nan?" "Ya salam" ya fada yana dafe gaban goshinsa ya tattara hannayensa ya dago duka biyu ya ce" ke, mu nawa ne a dakin nan? Ko aikena kikai na je na gano maki ke din ko ba ke ba?" Da sauri ta zagaye shi tana fadin" Sorry " ta nufi hanyar fitan Har ta kama kofar zata bude muryarsa a ciki ciki ya ce" SHUWWA." Turus ta yi tana jin gabanta na faduwa haka kuma ta juyo a hankali tana kallonsa. Hannunsa ya dago a hankali ya nuna mata hannunta sannan a saman lebensa ya ce" Give me." Hannun nata ta kalla, ido ta zarro domin gajeran wandonsa ne a hannun nata baki irin mai hade da pant din nan mai raga raga Da sauri ta karasa ta kama hannun nasa da hannunta na dama ta saka masa wandon ta rufe tana karra zarro Idannuwanta ta juya da gudun da ya saka shi bin kafafuwanta da kallo da hannayenta da take yarfewa ta fice a dakin kwata kwata. Kofar da ta rufo masa ya kurawa ido na dan lokaci yana sauke ajiyar zuciya, a hankali ya nufi wajen da wandunnan nasa suke ya ajiye dayan ya nufi wajen bed dinsa ya zauna yana kai hannunsa kusan hancinsa dan ya dan goge hancin nasa. Sansanyan kanshin turaran ruwan da ta zubawa wandunnan ya daki hannayensa hakan ya saka shi lumshe idannuwansa a hankali sanan ya sake budewa ya zubawa hanyar da ta fita ido yana sauke ajiyar zuciya kafin ya tabe bakinsa ya dan karra kwontawa dan yau sai karfe tara zai bar gidan. ______________ "NAHIDT" ta fada da dan karfi tana zarro ido sannan ta shiga saukowa da gudu gudu ta nufo NAHIDTH da ta mike tsaye itama tana kallonta. Hannaye suka budewa junna tamkar wa'inda suka shekara basu ga junna ba sunna kyakyata daria suka rungume junnansu Da muryar dariya da kuka kuka da ihu ihun farin ciki ta ce" Nahidht, i miss you, i miss u so much, sai ina ji kamar zan yi hauka idan na waiga ban ji ihunki ba, kin ga saura kiris ya sakeni na dawo abina, ina missing din muryarki" Nahidt ta dagota daga jikinta tana kallonta ta ce " Ke tsaya dan ubanki Ya sako ki?" SHUWWAR ta dan kifta ido tana kallonta ta ce" No ba haka nake nufi ba." Nahidt ta kama hannunta ta jata sai saman lumtsumemiyar kujerar dake girke suka lume abinsu tana kallonta ta ce" Farka dan ubanki, na ce farka!, Idan ya sakekima babu inda zamu tafi! Ke ashe baki da hankali? Har yanzu kina kan bakanki na ya sake ki? Shi yasa kike zaune da zani a saman rigar barci da safiyar Allah? Ina matsatsu firgitatun kayanki ne? Ko na barcin wannan ai ya yi sutura, Shuwwa kar ki ce min bakya kwana a dakinsa tunda kika zo?" SHUWWAR ta zuba mata ido bata ce komai ba a kasan zuciyarta tana ayana' Du tunani take wannnan mutumen wani mutun ne mai sauki kai ko? Ko du ji take kowani namiji da zarar ka saka matsatsu ka yi tafiya a gabansa zaka dauki hankalinsa ne?, Bata san cewa wannan mai kama da aljannun ya fita taurin kai bane, bama wannan ba bata san cewa baya cikin burikanta ne?' "Kina nufin har yanzu baku yi....." Nahidt ta fada tana kallonta da zarro ido. SHUWWAR ta dafe hab'arta tana fadin" kin ga matsalata da ke fa kenan, kin gani fa ko?" Nahidt ta taba hannu tana fadin" Ko bashi da lafiya? Ko kece yar iskar? Shuwwa mijinki ne fa? Kwana har biyu daga ke sai shi a cikin gida ko shedan din bai samu galaba a kanku ba hala? Innalilahi na shiga uku na lalace Shuwwa du uban kudin da na kashe na dudura maki magungunna har yanzu bai fara kaikaitawa ba? Ke ina safarki? Ban hannaki zama ba safa ba?, Wayo duniya Shuwwa kina kallon kato yana shiga yana fita koda baya so ki masa dole mana?" Wannan Karro SHUWWAR sai kawai ta zuba mata ido ta gaza ce mata komai sai da ta dasa aya ta ce" Wai me ya kawo ki ne?" Nahidt ta dan kalleta, ta dan yi tsam sai kuma ta gyara zamanta tana murmushi ta ce" Na k'auro fa, ai mun ma yi magana da shi kin ga ya sa an saukeni baki ga yadda aka amshi kayana aka min maraba aka ce ga dakina da komai da komai, Shuwwa kin samu duniya Allah baki k'iyama." Shuwwar ta zaro ido tana kallonta ta ce" Kin k'auro ina?, Ni da nake shirin tafiya sai ki k'auro? Waye ya sauke kin ? Ba dai wancen dunkum d'in ba kau? Nahidt tsakani da Allah me yake yawo a kwakwalwarki ke kin san ai ba zama zan yi da mutumen nan ba, na san kin gane da ba zama zan yi da shi ba, shine zaki kauro kema?, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une Nahidht ina yayan namu yake yo? Gaskiya sai dai mu koma wajensa tare, waima me yasa baki zauna a wajen yayan namu bane?" Nahidt ta zaro idanuwanta da fada fada ta ce" Ke da barin gidan kun ci uwaku! Na ce kun ci uwaku!, Kuma da kike cewa wai ina yayanmu yana nan baima san na kauro ba, ni ba zan iya zama a gidansu ba sai kumbiya kumbiyar munafurci suke yana sando baya so a ga zai je dakin Fauziya, itama wai ni take jin kunya dan wani tsohon munafurci, ke ni gidansuma ba hayaniya walahi ni kuma na saba ana haya haya ko yayane kau? Shuwwa wai ko dai korata kike ne? Kudi kika yi kike korata ne?" SHUWWAR ta rafka tagumi da hannayenta bibbiyu tana kallon yayar tata, wai irin abin nan take yi na daukaka karamin abu dan ta sakata a uku, wai da wani yare NAHIDT take so ta kwatanta mata dala dala waye MUHAY ne?, Da yaya take so ta kwatanta mata shi din ba kalar maza yan soyaya bane? MUHAY bai yi kama da wanda zai iya tatalin mace ko ya nuna mata yana sonta ba, domin shi matan suke yiwa haka ta yaya shi zai fara yiwa wata? Shikenan ita sai ta zama banza a banza kenan? Ta zauna da k'aton sai dai ita ta ringa rarashinsa shi ba zai rarasheta ba? Ai ba haka bane rayuwa gaba daya ba haka bane ba, ita burinta ta samu namijin da zai kasance mai yawan maimaita mata kalmar so, wanda zai ringa fada mata ba dare ba rana cewar itace so dinsa, wanda zai zama tamkar redio idan tana gefensa, aman wanna mutumen idan ya budi baki dan ya mata masifa ne, a kwana biyun nan da ta yi da shi zata iya cewa kyautata masa b'ata masa rai yake! A hankali Nahidt ta ce" Da kin san abinda ya koro ni gidan nan da sasafe da baki nemi na koma ba, dan na san ranki sai ya baci Shuwwa." Shuwwar ta cire taguminta tana kallonta ta ce" Wani abu aka yi maki?" Nahidt ta sauke ajiyar zuciya tana aron jarumta zata fara magana wayarta ta shiga kuka. Kin dubawa ta yi domin a tunaninta yayansu ne ko Fauziya, bata san cewa Malan bane, da ta dauka ta gindaya masa sharudan da ta gama zanawa ranta sannan ta fada masa ya ji kunya wollah, ta danne wayar ta hade hannayenta ta ce" Abanki, Shuwwa Abanki ne ya ba matarsa waya ta zageni ta ce min karuwa?" Gaban SHUWWAR ne ya fadi tana kallonta ta ce" Aunty, kalle ni, kalle ni, dan Allah ki fada min gaskiya kin ji? Aban nawa?" Nahidt ta taba hannu tana fadin" To karya zan maki ne?, Na rantse da Allah tsakiyar dare muna maganarki da shi jiya kawai ya tashi ya kai mata wayar dakinta ta aniya duran ashar harda mamanmu da abanmu ta zaga, ta kuma ce min karuwa wai ina kiran mijinta tsakiyar dare!" Zuciyarta ce ta fara tafasa a zaunen da take tana kallon auntynta ta dan wara zamanta tana kallonta ta ce" Nahidht, dan Allah ki rufa min asiri ki fada min yadda abin ya kasance kin ji? Kar ki saka na aikata abin kunya, domin idan matar nan ta taba ni ta kwana lafiya banda ke, bana tunanin zan iya kyaleta a yau Nahidt, me ya hadda ku waya da Abahna? Kin tabata shi ya kai mata waya? Abana ba zai aikata haka ba Nahidt, ki fadan yadda abun ya kasance." D'auke hannunta ta yi daga na ta hannun da mamaki ta kalleta tace "Kai! Shuwwa a ganinki k'arya na fad'a? Zan miki karya ne dama ? Wallahi gaskiya nake fad'a miki, ke abun kunya fa Abanki ya riga daya aikatashi, sai dai fatan kiyaye na gaba kawai." A zafafe take kallonta har ta muskuta ta gyara zamanta, wara k'afafunta tayi sosai irin zaman nan wanda ko masifa kake za ka ji dad'in jijjiga jikinka yanda kake so, hannun rigarta d'aya ya fad'i har ya sauko kan damtsenta, ba wai dan ta mata yawa ba sai dan kalar zaman da ta yi ta dafe hannunta d'aya akan cinye. Kafin ta ce wani abu suka ji takon saukowarshi daga sama, da d'an sauri sauri yake saukowa saboda wasu takardu da ya ke son ba wa d'aya a cikin yaransa ya kai masa ofice. Sam bai kula da tsiyarsu dan yi yayi kamar bai gansu ba ya nufi hanyar ficewa daga falon gaba d'aya, a yanayin neman fitina da rigima ba tare data gyara zamanta ba tace "Ji mana." Har zuciyarshi bai yarda da shi take ba, dan haka ya wuce abinsa har ya kama k'ofa zai fita ta d'aga muryarta yanda zai ji ta ya kuma fahimceta tace "Ji mana malam soja." Cak ya tsaya hannunshi na kan hannun k'ofar amma ya kasa jawowa ya bud'e, a saib'ance ya juyo ya zuba idanunsa akan ta. Nahidt da ke kallon Shuwwa da mamaki ta rarako ido ta rufe baki mamaki na neman kasheta tace "Muhammadu Rasulillahi sallalahu alaihi wa sallam! Allah ka jik'aina tun man mutu ba." Sassauta muryarta tayi a hankali tace "Shuwwa ashe dai haukan da na ji ana rad'e rad'i a kan ki gaskiya ne? Yanzu ke dan ubanki wannan d'in ne daga zaune kike kira da ji mana...Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un!" Zunbur ta mik'e ta d'auki mayafinta tace "Bari in koma d'akina, wannan lamari na ki sai addu'a." Kallon fuskar Nahidt yayi sanda ta kawo kusa da shi, d'an kaucewa yayi kad'an tare da sakin hannun k'ofar ta rab'a ta fita, saida ya ji ta rufe k'ofar ya dawo da dubanshi a kan ta. Tasowa tayi tana gyara hannun rigarta daya fad'i ta kai kusa da shi sannan ta tsaya, kallon fuskarshi tayi tace "Dama ina so zan fita ne anjima, zan je wajen Abana." Gefensa ya d'an kalla yana sakin murmushin gefen labb'a mai ciwon gaske, yayin da zuciyarsa ke ci gaba da raya masa duk Dady ne ya ja masa wannan wak'i'ar, amma yanzu zai wa tubkar hanci ta yadda za ta banbance aya da tsakuwa. Damatsenta ya damk'a da k'arfin da ya san za ta iya d'auka, ihu ta saki na balakin daya ziyarceta amma sai ta ji bakinta ya sake yin d'uff ta kasa furta komai. Gaba d'ayanta ya d'agata, irin d'agawar nan dake raba mutum da k'asa, kuma gata a hannayenshi ya rik'e damatsenta, wutsil wutsil da ta ji k'afafunta na yi a doron k'asa yasa ta duk'ar da kanta dan ta tabbatar wai gaske d'agata ya yi, duk'awar da ta yi ce ta sa hular kanta fad'owa har saida ta shafi fuskarshi kafin ta dire k'asa. A kid'ime ta d'ago dan ta kalli fuskarshi ta rok'eshi Allah Annabi ya sauketa k'asa dan yanzu ta tabbatar a sama take. D'agowar da ta yi da sauri ta sa gashinta daya fincike tsabar jijjigar daya fara mata ya rufe masa fuska, iskar bakinshi ya huro da k'arfi ya hure gashin daga fuskarshi, hakan yasa ta rintse ido saboda iskan daya huro mata a fuska. Ido cikin ido suka kalli junansu wanda ita na ta suka rarako waje su d'an d'auki launin ja, bakinta dake bud'e alamar tsoro da firgita yake kallo, d'an tsurut da shi amma a haka take iya yanko masa magana iri iri. Jijjigata yayi, kamar dai yanda zaka zazzage shinkafa ko dankali a cikin buhu, hakan yasa Shuwwa rintse ido kan ta ya shiga gigil gigil gaba d'aya jikinta na d'aukar jijjigar musamman k'afafunta dake sama, a k'asan mak'oshinta ta dinga fad'in "Aaaaaa! Kakkkkk...sssory." Dakatawa yayi daga jijjigar da ya ke mata yana kallon fuskarta dan samun gamsuwar ta jijjigu ko da saura, daga tsayen nan ba tare da ya rusuna ba ya saketa da tunanin ta fad'o yanda zata d'an samu karaya ko shida ce a k'afa, amma ikon Allah sai ta fad'a kan k'afafunta amma rashin k'warin jiki da kuma dawowar da bata yi ba daidai saboda wannan shocking da ya bata, sai kawai ta yi zaman yan bori k'asa har saida ta sake lik'e idanunta gam ta dafe k'ugunta tace "Washhhhh!" A hankali ta fara bud'e ido har ta bud'esu fes akan shi, zabura tayi ta Waro ido da zulumin me ye kuma na sunkuya gabanta yana kallonta, tsugunno yayi irin na maza yana k'are mata kallo yana so ta dawo hayyacinta sannan ya fad'a mata abinda ya ke son fad'a mata. Marairaicewa tayi ta tank'washe k'afafunta tana sake rik'e k'ugunta da nufin ko ya tausaya mata idan yayi tunanin ya karya mata k'ugu. Nunota yayi da yatsa fuskarsa a kausashe yace Ke! Kin san wa ye ni? Ke wacece da za ki dinga neman ja na a k'asa? Wane irin aljanu ne a jikinki? Idan na kirasu za su tashi?" Hannu ya kai zai kamo gashinta da niyyar ya kira aljanunta ya ce su tashi dan su yi cin uwa da su ko zai ji daidai, ita kuma a tsorace ta ja baya tace" Na ce sorry ko." Cak ya tsayar da hannunshi yana kallon fuskarta, kallon daya tsareta da shi yasa ta sadda kanta a marairaice tace" Ka yafe min dan Allah, in dai babu abinda ka sha ka k'yale ni haka." _Ta kuma._😂💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣8️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Yunk'urawa yayi zai mik'e da wani mugun sauri Shuwwa ta rigashi mik'ewa, d'aurin k'irjin da tayi ne ya warware hakan yasa da sauri a rikice ta dafe k'irjin, a tunaninta sake shak'o wuyanta zai yi, dan haka ta juya da gudu ta shiga haurawa sama har tana juyawa dan ta ga wai shin ya biyota ne ko kuma ya ya ya. Mahuydeen dake tsaye yana bin ta da kallo da fari mamaki ne ta bashi, amma da ya ga tsakaninta da Allah gudun ceton rai ne take da mugun tsoron nan, yanda take taka matakalar da mugun gudu ba ta ko tsoron ta kifo k'asa, yanda take rik'e da zanin a hannunta ga d'uwawunta dake ta gudun su ma daga cikin zanen duk da ba d'auri ne ta masa da ya fito da surarta ba. Me zai yi in ba dariya ba? Haka kawai ya ji dariya ta sakosa a gaba dalilin mahaukaciyar yarinyar nan, abinda ya jima bai yi ba sai gashi har da neman k'yak'yatawa yake. Lokaci d'aya kuma sai ya yi gum da bakinshi kamar dama dole aka saka shi dariyar, wani basaraken murmushi ya saki yanzun tare da jinjina kai a zuciyarshi ya ayyana "Haka ya kamata ki kasance kina gudun fanfalak'i idan kin ganni." A hankalce ya juya dan zuwa aiwatar da abin da ya fito da shi, sai dai a jikinshi yake ji ko ya kwanta yanzun na zai samu bacci ba saboda makirar yarinyar can, dan in dai ran shi a b'ace yake baya iya samun bacci, duk da ma dai ya d'an samu nishad'i tunda har ya yi dariya, amma hakan ba yana nufin zai samu bacci ba ne yanzun _________________________________ Kamar jiya, yauma haka suka wuni sunna aiki, yau aikin yaa sha bamban da na jiya domin daidai da girkin ba an dafa ci idan ka yi niya bane, an dafa da ka kaleni zaka soni ne, watau irin girkin nan da zarar mutun ya kalla zai ji sha'awar ci ko yayane, hakan ya saka Shuwwa shiga a cikin takaicin aikin da Nahidt ta dage suke yi har sai da ran Nahidt din ya baci da gannin tana aiki ba kaza kaza ta ce" Ke wai me haka yake nufi ne? Aikin uban gidanki kike yi a haka ne? Yuaushe kika koma yin aiki da munafurci ne?" Shuwwar ta dakata tana cire safar hannunta da ta saka take faman aiki a kusa da tukwane ta dauki tissu ta share dan gumin da ta tarra tana kallon kicin din da tunanin wai ina hanyar da iska ke dan fita ko shigowa ta dubi auntynta ta ce" Mah, wahala ce fa muke yi, domin a tsamtsamce yake da abinda zai kai bakinsa" Da dan mamaki take kallonta ta ce" A tsamtsamce kika ce?, Yaya aka yi kika sani?" Shuwwa ta watsa hannayenta tana kallon yamboll din da NAHIDT ta sakata dakawa dan fitina ta ce" domin jiyama na yi girki a gidan nan, kuma bai taba komai ba, daidai da liptona dinsa sai da ya tarda ni dakina ya sakani sha sannan ya tafi da shi, na tabata ritsani ya yi dan ya ga idan zan iya sha ne ko me........, Ina tsoron ko yana tare da tsoron cin abincin kowa a rayuwarsa " Nahidt ta dan kura mata ido na dan lokaci sai kuma ta saka yar dariya tana fadin" Kin san me ya fado min a rai? Marin da kika sha a lokacin da kika ajiye abincin Rislane ya zo taba maki nono kika kiya uwarsa ji take abincin ne kika ki ci ta wanka maki mari, kai a ranar kin daku shuwwa" Shuwarma ta saka yar dariya tana zarro idannuwanta ta nunota da hannunta ta ce" Kema ai kin dakun kin manta da kika cewa uwar jaka kema ta wanka maki mari? Aman mun masu tsiya kai da bamu bato saudiya ba sanadiyar kayar da uwar nan da muka yi da sai an yanke mana kai a tsakiyar gari dan a kiyaye gaba" Yar dariyar raha suka yi tuna ranar da sukai gudun ceton rai, Daga bisani Nahidt ta dubeta da kyau ta ce" ribar aikatau din da muka yi menene Shuwwa?" Shuwwar dake zaune saman yar karamar kujera ta dan sake kura mata ido tana kallonta aman ta ki ta ce da ita komai, hakan ya sa ta sake sakin murmushi ta ce" Ribarsa shine, naci wa farin cikin uban gidanmu, girkawa ba tare da tunanin za'a taba ko dan tsakure ba, girki da soyayar abinda muke dafawa...........Shuwwa karasa min mana?" Shuwwar ta lumshe idannuwanta tana tuna rayuwarsu a sanyaye ta ce" naci da maimaici a kan lokaci, tsafta da kwanoni masu fuzgar maganadisun kwalon idannu, kula, hankalta da yannayin wanda ya ajiyemu, shi abu mai daraja shi yake janyowa kansa daraja ne" Dan murmushi Nahidt ta yi a sanyaye ta ce" Ba lallene ace dan ya ki ci ko dan ya saka ki sha yana tare da tsatsamcin cin abinci, ta yiwu damuwarsa ta tsafta ce, ta yiwu a matsayinsa na baba ba lallene kai tsaye ya aminta da girkin macen da ta shigo da niyar zaman aure da shi ba, dole yana da bukatar yarda da ita, yana da bukatar gane hannunta, idan har ya sha Lipton dinki na jiya zan iya ce maki yana da kyautata zato a gareki, ko kuma akoy abinda ya tabatar masa cewa har yanzu baki fara kauce hanyar da zaki nemi ransa ba, Shuwwa yaya aurenku ya kasance? Kai tsaye fa aka sarka ku, me yasa aka maku irin sarkawar nan? Wanda ya sarka din shine barazana wa nutsuwar d'ansa? Ko kuma ke din nan kece barazana wa tunaninsa?" Shuwwa dake mayar da safunnan hannayenta ta juya wajen aikinta a hankali ta ce" Nama fi zargin cewa kamar nice barazana wa nutsuwarasa, domin na kula da kallo irin na kiyaye , irin na gociya, ko nace irin na tsatsani da mutun din nan da yake min da zarar na matse masa waje Tabas , na shi tunani a kan sake saken matayensa, sai na ji ina so na san a kan wani dalili yake sakinsu shi kuma? Ba wai dan ni na zauna da shi ba, lalallaa nakan yi sha'awar talafawa mutun , bale shi din nan kin san kama da me yake min?" NAHIDT ta girgiza kai tana kallonta SHUWWA ta ce" kama yake min da dan jariri irin lukutayen nan mararsa hakurin nan......, Oh my god idan ya harzuka wollah hanyar da zan shige nake nema" Nahidt ta kilkile da dariya tana nunota da yatsa ta ce" Nice kat, du iskancinki SHUWWA na ga an riko damatsunnanki sai na koma na rufe daki na shiga tayaki da adu'ar kar ya karya ki, kai aman Shuwwa mijinta duniya ne, kin ga damatsunnan kuwa?" SHUWWAR ta yatsina baki ta ki ta baya amsa domin ita abinda Nahidt ke fadi din ta gama ganota dan ta saka mata ra'ayin mutumen nan ne, so take ta sakata ta kamu da soyayar mutumen da shi da kansa ba wani son kansa yake yi ba?, Yaya zasu kwasheta kennan? Ta katashe rayuwarta a birkice ko? Nahidt ta shiga ciro manyan kuloli tana son zaban wa'inda zasu zuba abincin tana fadin" Ki iyakance kowace yar aiki da kama maki girki, wannan aikin bai kai rabin wanda kike yi kika saba yi ba, kar ki dorawa kanki cewar sai kin yi abinci kala uku, biyu, ko hudu, ki gyara takardar girkinki ki ringa yin daya kwakwaran da idan aka ci an san an ci girki mai dandano, ki sani ko LIEUTENANT GANARAL ne shi, yana so ya ringa gannin ana tatala masa, namiji na so ya ga an san ciwonsa, ba kawai da ya bude a kwashe a zubar ba, na fi ganewa ki ringa yin kalolin juss kina shake frij dinki da su , da dan abin marmari su cak ne, su biscui ne, su soye soyenmu na mata ne masu dandano kina ajiye as idan an gama cin mai nauyi a dan yi kallin TV ana dan lalube lalube ana dan tsakura, harkar zata fi tafiya daidai!" SHUWWA ta dafe kanta ta juyo tana kallonta, a hankali ta furta" Ba sauki a lamuranki NAHIDT sai na Allah" Da haka suka yi aikace aikacensu, sunna yi Shuwwar na leka yan falo, tana gamsuwa da aikinsu, sunna gamawa ta salame su ta koma wajen yar uwarta suka yi komai suka gama Babu yadda SHUWWAR bata yi ba kan Nahidt ta bita dakinta su shirya ta ce ba da ita ba, ta mata rakiyar amarya daga shi idan ta ganta a dakinta to fa haihuwa ta yi, Wannan takaicin ta shaka ta yi tafiyarta ciki ba tare da ta tankata ba domin ta kula so take su raba hali ne Kafin ta je nata dakin sai da ta fara shiga nasa ta sake tatare gajeran wandonsa tana fadin" sangarta bata da kyau, kai ba zakana boye dan ciki ba salon a dauka ka nuna kamar an ganka a zirrr ne? To Allah ya taroka soja!" A nutse ta yi wankanta, da su shiga ruwan dumi da zama, da su anfani da ruwan wanka, da komai da komai sannan ta fito ta shiga mulke jikinta da hadin humurarta mai mai a ciki wada suka hada suka raba gida uku su uku A nutse ta ciro bra da pant a cikin saitin kayan mijinta na biyu tana kallon su domin shi dan kasuwa ne dake odern kaya waje yan kasuwa na siya a wajensa, hakan ya sa ya ringa lodo mata yan kasa da kasa masu daraja da kyau da tsari, Dan murmushi ta yi tana ciro doguwar gown a cikin akwatin dogayen rigunanta mai ruwan ash da duwatsu a gaban Dora su ta yi saman turaren wutar da ta zuba ta ci gaba da gyaran jikinta zuwa gashin kanta Sai da ta gama sannan ta shirya ta dauki san kwalin da yar siririyar agogonta ta daura a hannunta ta nufi waje a nutse ta sauko kasa a lokacin karfe takwas na dare ne hakan ya sa tana idasa saukowa ta shiga neman Nahidt, aman bata ganta ba Ta juya da niyar nufar dakinta aka bude falon aka shigo Shirun da ya dauki wajen bayan ta rintse idannuwanta gammm tana tuna yadda suka rabu dazun sannan tana jin kamar kallonta ake yi ya sakata juyowa a hankali gabanta na dan dokawa sukai ido hudu da junna A tsaye yake kikam ya cire hular dake kansa, sansanyan kanshin falon da tsaftarsa sun kara haifar masa da lumshe idannuwa a kan yinwar da ta ciyo shi wadda ya dawo da ita daga office ga kuma gajiya Yawun bakinta ta hadiye da kyar tana cire idannuwanta a kansa a kasan zuciyarta tana fadin' idan kika yarda kika ringa guduwa da zarar kin ganshi kin shiga uku, zaku kula saka ne ta yadda zai zamto tautau da kuda ke da shi, ke maza je ta gabansa nuna masa kema fa jaruma ce!' Kirjinta na dokawa da komai ta ringa taka kafafuwanta masu dauke da jan lalle ta wuce da sando tana dauke numfashi ta nufi wajen diner Ta tabata bashi da kunyar kallo ita kuma tana son isar masa da wani sako ta haka, hakan ya sa a hankali ta bude kular abincin da suka dafa a sanyaye ta ciro cokali ta saka cikin abincin dake wasar wasar ta juya alamun cakudewa take yi sannan ta dauki guda ta dan juyo irin idan kana son yiwa yaro rowar nan ta ciro harshenta mai laushi da color din jarirai ta lashe lebenta na sama kadan ta karashe da cije na kasan gefe guda, sannan ta kanne ido daya tana kallon gefe kadan aman face dinta gaba daya a barinsa take wace ta tabata in dai yana tsayen har yanzu to fa ita yake kallo ko dan ya samu na cin zalin! A hankali ta saka yambos din a bakinta ta datsa ta gutsura ta lumshe idannuwanta daga cikin makogwaronta ta shiga dan gurnanin fadin" Ummmmmmmmmmmmmmm,awnnnnnnnnn,ayneeeeeeeeeeeeee so, so , so dadiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiihhhhhhhhhhhhhhhhhhhhu i swear😌😌😌😌😌😌" Idannuwansa ya cire da sauri daga kanta ya juya ya shiga haurawa da uku uku yana wani irin saurin da ya sakata bin bayansa da kallo Ajiyar Zuciya ce ta kwace mata a hankali ta ajiye ta sha ruwa ta rufe ta juya ta nufi dakin yayarta jikinta tamkar an zare mata lakah Dakin ta kama ta murda ta shige, tana shiga ta hangota saman salaya tana jan carbi, saman makeken bed dinta kuwa wayarta sai harke take da alama kiranta ake yi Wajen wayar ta nufa tana karra karewa dakin kallo da mamakin tsaruwarsa da dankareren bed din dake cikinsa Wayar ta dauko tana dubawa Gannin Aban shuwwa ya sakata dan yin tsam kafin ta daga ta koma saman kujerar dake kusa da Nahidt din ta amsa salamarsa a nutse ta furta" Abana barka da dare" Da sauri NAHIDT ta ringa idasa jan carbinta ta daga hannu bata yo roko ba ta ce" Allaah ka gyara komai Alalh fatiha" ta taso da sauri ta zauna kusa da Shuwwar tana kallon wayar A nutse ya ce" Y'ar gidan Aba ,ina yayar taki take ne?" Nahidt ta mata nunin cewa ta ce bata nan Shuwwar ta tabe baki ta ce" Abana ta ce na ce bata nan" Nahidt ta zarro ido tana kallonta, shi kuma ya yi dan murmushi yana fadin" Yanzu Nahi abinda kika yi hankali ne ko aikin da ba na hankali bane tarewa a gidan kanwarki?" Nahidt ta tabe baki a sanyaye ta ce" Ai dama na san haka zaka ce, shi yasa da na zo na tambayi mijin wai idan na kwana a nan za'a ce na yi aikin hauka ne?, Sai yace min wannan shirmen hausawa ne harma ya bani takardar da ko dare na yi ni yar gida ce ba bakuwa ba, Alhmdulilah da kanwata a gari ba zan ringa rabe rabe ba, ko ka ake na je gidan Malan mai matar so?" Malan ya yi shiru a hankali ya ce" Amshi wayar " Wayar ta kalla ta kalli Shuwwar, ta amsa ta mike hakan ya sa Shuwwar dirowa tana zuwa ta karra kunnenta tana sauraro A hankali ya ce" Kin amsa?" Ta tabe baki ta ce" eh na amsa" "NAHIDT, tsakani da Allah da annabi yanzun menene a cikin nan na bacin ran da zai saka ki yi tafiyarki mu yi ta nema? Yayanki gayanan bai koma gidansa ba shi da matarsa har yanzun so suke su ji daga gareki domin ya je barikin an hannashi shiga ai basu sanshi ba, Nahidt menene a ciki dan Furera ta amshi wayata? Kema kin san ba zan kyaleta ba bayan magangannun da ta fada ai ba kyau " Nahidt ta yatsina bakinta ta ce" Ka ga dai kawai idan dan ka ce wannan ne ka kashe, meye zaka ce mata da ya wuce ka lalasheta an kira mata miji tsakiyar dare ko? Wai nice karuwa? Malan na taba nuna maka hali ne fisabililahi ?" Kallonsa ya kai kan Hamza dake zaune yana sauraro, tsam ya mike ya fice a dakin hakan ya saka Hamza yin murmushi yana girgiza kansa kasa kasa ya furta" Allah na gode maka, Allah ka yafewa marainiyarka" Malan na fita ya ce" Ke, idan kina magana ki daina irin wannan da ni na fada maki, kuma da kika ce haka ni da na san lafiyarki kalau ai ba zan daga ba, ai ba adalci bane da ace y'ata ce ta kireni tsakiyar dare sai na daga kaina tsaye ,aman ke kin san mata da shirme da hade hade ko? Ta ga damar ta yi mana wata fasarar daban ko? NAHIDT to yaya kike so na yi akoy fa haki a ciki wanda Allah ke iya kamani da shi a bayane ke kin sani ko?" Nahidt ta ce" kar ka damu , ka yi hakuri ni bama zan kuma kiranka ba" Malan ya yi dan tsai a hankali ya ce" Ni ai zan kireki kulun kulun " NAHIDT ta ce" Bana so Muhamad, bana so dan Allah" Malan ya ce" Nahidt ni ina so, kuma babu yadda na iya sai na yi, dan Allah Nahidt na tambayeki mana? Nahidt ta gyada kanta bata ce komai ba domin jikinta gaba daya ya mutu murus ne sai Shuwwar ce ta ce" Um" Ya ce" Dan Allah da kika fito daga gidan yayan ina kika je? Daga cen kika je ina?" Nahidt ta bude idannuwanta ta sauke a kan fuskar Shuwwar da itama ita take kallo, a sanyaye ta ce" Daga cen gidan Shuwwa na zo Muhammad" Ajiyar zuciyar da harta Shuwwar sai da ta ji ce ya sauke a sanyaye ya furta" Allah ya miki albarka, ya karra kiyayeki da ke da kuluhin musulmi" Kasa amsawa ta yi, domin ta gane samun relief dinsa na jin bata je yawon banza bane, gaba daya sai ta ji gwuiwoyinta sun mata nauyi, hakan ya sa ta lumshe idannuwanta tana sauraronsa a hankali ya ce" Ki dawo kusa da ni " SHUWWAR ta zarro Idannuwanta tana kallon yayar tata, sannan ta maida dubanta wajen wayar da sauri ta saka hannunta ta katse kiran kafin ta fasa ihun da ya zo mata tana kallin Nahidt ta ce" Tun yaushe, tun yaushe aka fara irin haka da ubana ake son munafurtata, a fasara min tun yaushe ?" Nahidt ta lumshe idannuwanta hawayen dake ciki suka samu damar zuba a hankali ta rungume jikin Shuwwa muryarta na rawa ta ce" Shuwwa?" Shuwwar ta lumshe nata idannuwan itama tana sauraronta Nahidt ta ce" Shuwwa babu abinda kike tunani, babu ko daya shuwa, wulakanci ne irin na Abanki shuwa, so yake ya idasa kasara min dukan wani kuzarina Shuwwa bayan ya san shi bai nuna haka ba, hasalima ba zaya iya ba, shuwwa na shiga uku na cuci rayuwata....." Ta fashe da kukan da ya saka shuwwa lumshe idannuwanta tana dan taping din bayanta a hankali ta jata kusan gado ta zaunar da ita Kasa ta Duka saman kafafuwanta ta dora kanta a saman cinyarta tana lumshe idannuwanta ta ce" Astagfrullah wa atubu ilaik, Astgfrullah wa atubu alaiki"........... Nahidt ta lumshe idannuwanta tana dora hannunta saman na Shuwwar din bata iya cea komai ba A hankaki Shuwwar ta ce" Kin yi laifi, Domin ba zan ce maki mema kika yi ba bayan kin aikata laifi mai muni a wajen ubangijinki, sasaucina daya ne kina son gyarawa, kuma Allah kuwa gafurun rahim ne ai , Nahidt ki so shi idan kina son Abana, ki so abinki Nahidt, Abana mutun ne mai daraja, mau mutunci Nahidt ke kin san uban marayu ne, a kalaman Abana na gane yana cikin halin muradinki yana shayin furta maki, Nahidt ki karra matse masa lamba har ya fada da kansa sannan ya wahalta kafin ya samu....." "Shuwwa matansa?, Anguwarsa?, Mutanen dake zagaye da shi? " Nahidt ta fada muryarta na rawa rawa Shuwwa ta ce" Mu hada su da Allah, wanda yai mana gori shi da Allah, wanda ya zagemu dan kadararmu shi da Allah, wanda kuma ya ce a fili zai yi fito na fito wannanma dan ka kare kanka ai ba laifi, bana tunanin Furera zata kayar maki da gaba, aunty kuwa dama inaga yanzun ta gane hanya Nahidt" Nahidt ta ringa sauke ajiyar zuciya tana kallon yadda kiran ke ta karra shigowa, tana so ta je da gudu ta daga ko dan ta ji muryarsa sai dai ba zata daga din ba, ba zata daga ba ko daya zata yi hakurin kamar yadda Shuwwa ta ce, itama ta jure a ja abanta bale ita? Wayar tafi da gidanka dake kuka ya saka Shuwwar mikewa da mamakin wa ke kira dakin NAHIDT ? Dagawa taa yi ta yi shiru bata ce komai ba Sai da ya ja numfashi kadan cen kasa ya ce" wa zai yi servg dina?" SHUWWA ta zarro ido tana ciro abin a kunnenta, sai kuma ta maida da sauri jin kamar ya sake daukan wata maganar A hade ya kuma fadin" Nd Nahidht ta fito fr eat" Daga haka ya katse kiran da ya sa Shuwwa yin mutuwar tsaye Kai ta girgiza ta ce" Na rantse tarko ne, kai, walahi tarko ne babu inda zamu tafi" Nahidt ta tsatsareta da ido tanai maya kallon tuhuma ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 2️⃣9️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 *Alhmdulilah mun watse taro lafiya, na gode sosai da adu'o'inku* Da kallon tuhuma ta ce" Me kikai masa ne Shuwwa?" Ido ta dan zarro ta ce" Me kuwa zan yi masa aunty?, Kin ga ni babu abinda na yi masa kawai dai na san shi din mugu ne kuma na san idan muka fita falon cen babu abinda ba zai faru da mu ba" Dan tsai ta yi tana tunani da yannayin SHUWWA kafin ta tabe baki ta ce" Mu je Kawai, tawakaltu Allalah, SHUWWA ke din cema yar iska, babu yadda zan maki magana ki dauka tashi tsaye, kin gama raina min wayau, ki Duba ki ga uwar rigar da kika saka a cikin gidanki da kananun shekarunki, a aurenki da wannan tsabgegen zauraryin da kin wan mata babu kalar da bata kawo masa wawa, maimakun ki yi anfani da damarki ki ringa matsewa cikin kannanun kaya kina juya mutanen da Allah ne ya baki ba uban wani ba, ki kwato shi a lokacin da shi din kansa bai sani ba, aa ke ga alamiya dan ubanki kina yawo da riga uwa zaki je tsome, kin luluba dan kwali ke ga ustaziya, bari ki ji a barkar kwato sarautar miji idan kikai lako lako ba rantse maki tsaf zaki jawa kanki asara da tashin hankali dan kuwa kina ji kina gani wata zata iya bada kaya sai dai ki ji ana tarihinki! " SHUWWA ta tafa hannayenta tana kallon Nahidht ta ce" Yanzu wannan shigar tawa menene laifinta?, Wai ke a tunaninki wancen mutumen wani shigar kananun kaya zasu kaishi ne?" Nahidt ta ce" Dan ubanki waliyi ne shi da zai ga haja ya ki rayawa?" SHUWWA ta tabe bakinta a kasan zuciyarta tana ayana' dadin abin ba so nake ya taya dinba ai, wannan ai bama saana bane sam!' A bayane kuwa ta girgiza kanta tana neman zama saman kujera hakan ya sa Nahidht ta damko hannunta tana fadin" ke dadina da ke wawuya ce ke, miji zaki ce zaki ki zuwa bayan ya yi kiranki? Ai zuwa ake komai ta fanjama fanjam," Shuwwar ta ce" Nahidt ki dakata, ki fa ankare da lamarin mutumen nan fa, ki fa kiyaye fa Nahidt du inda kike tunani ya zarce nan fa" Nahidt ta dan juyo tana kallonta ta ce" To ko dai tsoronsa kike ji ne?" Da sauri ta girgiza kanta tana fadin" Allah kiyaye na ji tsoronsa kawai bana son wulakanci irin na sojoji ne!" Nahidt ta ki ta tsaya ta jata suka fice gaba dayansu suka nufo falon tana ayana' Shuwwa baki da mutunci, tunda aka kamo mu aka watsomu nan kika tsani soja, bayan ba sojaa bane ya kamo mu kin hade dukan mai iko kin masa fenti, dan an kamo ki baki ga kabarin su Mama ba? Sun rasu Shuwwa ya dace ki yi hakuri' Kasancewar a zaune yake ya ba bangaren dakin na Nahidt baya hakan ya sa bai ga fitowarsu ba, domin keyarsa ke kallonsu sai bakon dake zaune ne sukai ido hudu da junna Ido SHUWWAR ta zarro kasa kasa ta ce" Hamza?" Nahidt ta ce" Kai, to me ya zo yi? Yaya aka yi aka barshi shigowa warhaka?" Shuwwa ta ce" Na fada maki tarko ne zai ci ubanmu ne a gaban yayanmu" Nahidt ta dan sakarwa hamza murmushin yake itama kasa kasa sosai ta ce"Na ce me kikai masa kin ce ke ba komai ba, to mu je mu gani yadda Allah ya yi da mu" Hamza ya yi dan murmushi yana kallonsu a sanyaye ya ce" Ku karaso mana" Sake kallon junna suka yi sannan suka shiga karasowar kowace na saka abinda take sakawa a cen kasan zuciyarta Zama sukai suka saka shi a tsakiya har ya zamto kafafuwansa na gogar nasu domin a saman kujera daya ne suka zauna gaba dayansu Gaishe da MUHYIDEEN Nahidt ta fara yi sannan ta juya itama wajen Hamza tana gaishe shi kamar yadda Shuwwa ke gaishe shi bataiwa MUHAY magana ba Dan murmushi ya yi a sanyaye bai amsa gaisuwar tasu ba sai ya shiga tambayarsu da damuwar dake saman fuskarsa ya ce" Shin baku yi farin cikin samuna a matsayin yayanku da muka fito ciki daya bane ko ba zaku yi zumunci da shege bane?" Da dan karfi Nahidt ta ce" Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam mun shiga uku" SHUWWAR ta kalle shi a sanyaye ta ce" AA Hamza me yasa zaka ce haka dan Allah, wata irin magana ce zaka ke fadi kai tsaye a gaban kowama dan Allah, me yasa kake son neman wulakantar da mu baki daya ne Hamza ?" Hamsa ya yi dan murmushi yana kallonta ya ce" Na fa kula da ku fa Shuwwa, asalima irin farin cikin da na yi jin nima ashe ina da kanai ashe soyayar da na ji farat daya inai maku dan ku din jinina ne ku du ban ganta a saman fuskokinku ba, Sannan tunda muka tafi gida da NAHIDT gatanan bata da sakewa da ni irin na da, a da takan zauna mu yi ta hira muna ta shan ihunmu da dariyarmu aman a yanzu ban san me yasa du ta cenza ta fi kaunar zama a daki, karshema ta yi tafiyarta ta bar mana gidan wanda hakan ba iya ni ba, Fauziya kanta sai kuka take yi na hakan ta damu ta kuma shiga cikin tsoron dalilin da ya sa kuka aikata haka?, Dan Allah bakwa jin dadi da farin cikin samun dan uwa a kusa da ku kin ga fa ko sunnana gatsal kuke kamawa dan Allah bakwa sona ne ku?" MUHYIDEEN Bakinsa ya tabe yana zaunen dai yana sauraronsu aman kuma ba kallonsu yake yi ba Wayar da Dad dinsa ya kiresa a kanta ya shaida masa yayan matarsa na waje dan Allah a sanyo shi hankalinsa ne ya tashi bai ga Nahidt ba yana son ganninta a kan dole ya sauko ya bada dama aka sanyo shi ce ta dauki tsuwa hakan ya sa suka kai dubansu gaba dayansu kan wayar ciki harda shi, Hannunsa ya saka ya dauka ya daga kiran yana karawa a kunnensa hakan ya ba SHUWWA damar rage sautin muryarta sosai tana ruruko idannuwanta domin so take su dauki maganarta da mahinmanci kasa kasa sosai ta ce" Yayanmu, kar ka yi maganar ahalinmu a gaban bako mana, gaba daya fa ba abinda kake tunani bane ba, ita dama tana son zuwa wajena shine ta zo" Hamzan shima ya rage muryarsa sosai ya ce" Mijin naki ne bakon?, Kuma tana son zuwa ba zata bari mu shirya mu zo tare ba shine zata zo gidanki da kayanta na sakawa? Ni fa aikin me nake yi ne da ba zan rike kanwata daya kwal ta gabana ba?" NAHIDT ta ce" Du fa ba inda ka nufa ba na nufa big brother, kai ka san muna cikin farin cikin gannin ashe muna da kai a duniya bayan mun fitar da ran cewa muna da wasu a duniya harma muka ga danginmu, abin ne ya zo mana a baibai shi yasa muke ta shawarar yadda zamu dauke shi idan ka yi la'akari da mun taso ne mu mu biyu,, daga baya muka hadu da Fauziya sai baban Shuwwa shikenan ne, ka ga dole komai zai zo mana a baibai" SHUWWA ta dan dago daga kallon Hamza da take ta sauke a kan fuskar MUHYIDEEN a kasan zuciyarta tana cike da mamakinsu da zasu saki baki sunna son tona asirinsu a gaban wannan mutumen mai yannayi irin na wulakanci salon gobe ya wulakantasu a banza a wofi Idannuwansu da suka sarke da junna ne ya sakata sake kallon fuskarsa sakamakon abu biyu Na farko fahimtar da ta yi magana ne yake yi a wayar ashe? Sai na biyu ankara da ta yi kamar ya harareta Idannuwansa ya cire a cikin nata ya maida gefe yana sauraron maganarsu da Father dinsa ya sake maidowa ba wai dan wani abu ba sai dan ya fahimci yarinyar nan da irin nata salon haukan Idan ba idannuwansa ne ke masa gizo ba kamar ita dayama harare take yi, sai ya samu kansa da ayana' ta yiwu aljannun nata ke sakata abubuwa, may be na dazuma da ta yi aljannun nata suka sakata, ga aljannu gaa hali sun hadu? Gaskiya ne Dad ya iya hadi' "Kana jina kuwa?" CHIEF OF ARMY ya fada bayan ya dire maganarsa a kan korafin da Mahaifiyarsa ta kawo kan bata san me yake faruwa da zumuncinsa da yar uwarta ta jinni ba Dan muzgutawa ya yi ya mike ya nufi hanyar ficewa kafin ya tsaya a nutse ya ce" Father, bana so ne abinda yake bayanane a gareni ya bayana a wajen Mamanah, ina ta kaucewa bacin ran Mamanah a kan haka, dan Allah ta yi hakuri ta daina min maganar nan" Gaban CHIEF OF ARMY ne ya ringa faduwa har ya so ya nuna a gaban matarsa dake jira ya gama ta ji yaya suka yi da yaron nata Dan kauda kansa ya yi yana mikewa ya nufi ciki, lokaci daya kuma ya juyo yana kallonta da hannunsa ya nuna mata ta dakata sannan ya shige ciki A nutse ya ce" Ka gane, ba wai yaren da ka bani a rufe bane damuwata a yanzun, zan iya ce maka gaba daya tunanina ne ya daukeni ya maka ni wani wajen daban, wanda idan har haka to fa lalle duniya zata bani tsoron da bata taba bani ba, domin ba zan yi uzuri ko na dubi dalili komai girmansa ba, dan kuwa abinda ake neman nuna bashi da mahinmanci harma ake son nuna saboda wani dalili na nan gidan duniya ne aka aikata haka na iyaa hanna kaina dauka, Son kunnayena na son jin ka ce min lallaalalalla ba abinda nake tunani bane ke damun matsalar da Mahaifiyarka ke fama da ita ka ji?" ...................bayannuear shirun MUHYIDEEN ya saka CHIEF OF ARMY bakinsa na rawa ya ce" Talk to me plz, tall me tunani ne da shedan ke sakawa mutun a rai" Idannuwansa ya sake lumshewa kansa na sara masa, CHIEF OF ARMY ya kai zaune yana fifita da hannunsa lokaci daya kansa ya fara cazuwa da ciwo wanda ke sukarsa har cikin idannuwansa A birkice ya ce" Menene gaskiyar MUHAY ?" Kirjinsa ne ya shiga bugawa d karfin gaske wanda hakan ya saka shi rintse idannuwansa muryarsa a cen ciki ya ce" I'm sorry Father " Yannayin muryarsa ya sake saka zuciyar CHIEF OF ARMY a cikin zulumin da Tsoron jin abinda zai iya fitowa Watau abin ya yi masa munin da bai san ta inda zai kama ba Shin a cikin aikin shedan din wanene ya yiwa zuciyarsa galaba da mugun karfin da baki ba zai iya furta halin da zuciya ke ciki ba A sanyaye ya ce" Ina so ka zo karshen watan nan, ba zan karbi uzurin komai ba, ina so ka zo ka fada min dukan abinda yake faruwa dan na san ta hanyar da zan bi na sanar da mamanka, domin a duniya bana son abinda zai cenza farin cikinta da walwalarta da sukuninta wa zuwa bacin rai, kai ka san wacece ita, idan kana neman sanyi, farin ciki, annuri ka zo kan mahaifiyarka ka ja ka tsaya, ina so na san shin abinda nake tunanin nan menene dalilinsa? Kudi ne ko kishin mu'amala ne na yau da gobe wanda yake samuwa ta hanyar rufewar ido ruf?, Ya Allah" Shima ajiyar zuciyar yake saukewa a sanyaye ya ce" In sha Allah Dad" Da kyar ya iya cicibawa ya nufi falon Yana fitowa sukai kicibus tana tsaye sai kallon kofar take Dan murmushi ya sakar mata cike da tausayinta, duka duka zamantakewarsu da ita da shi bata dauki lokaci mai tsayi ba domin rasuwar aminin nasa kanta bataa fi shekaru goma sha biyu ba, bayan rasuwarsa kuwa ta shekara uku kafin ta yarda ya aureta, aman halayanta da sanyinta da biyayarta ya saka zai iya rantsewa bai taba zama da mace ya masa dadin da yake ji da ita ba a dukan rayuwar da ya yi da mata a rayuwarsa, sai dai kuma abu daya da ya sani bayanane shine a kan yaronta takan rikice wani lokacin, har sai ya goronta mata sai kuma kunya ta sakata fara biyayoniya da shi Kai ta sada tana murza hannayenta , har kunnenta suka ji mata yana fadin " Ga mamanka nan Son" Duda ta kula kamar jikinsa ya yi sanyi a kan kafin ya shige ciki da eayar, sai bata saka komai a ranta ba ta ajiye hakan a matsayin yannayi na dan Adam ta amshi wayar ta dan koma falon a nutse ta shiga amsa gaisuwarsa kafin ta dan saurara tana jin muryoyin su NAHIDT ta ce" Baki ba kuka yi?" Sai a lokacin ya sake juyawa ya ga gardama cw ta kacame Hamza ya ce sai dai Nahidht ta bi shi ita kuma tana kokarin son nuna masa ita bata jin dadin yannayin shirunsu Dann ajiyar zuciya ta sauke a rarabe ya ce" Eh inaga wai ko yayanta ne yake neman yayarta" Gaba daya mama bata fahimci inda yarensa ya nufa ba, amayb ta san ita din da ya fada yana nufin matarsa hakan ya sa ta ce" Bani ita mana mu gaisa?" Dan tsai ya sake yi yana dubansu gaba dayansu ya ce" Ku gaisa kuma?" Mama ta dake tana amsawa da eh Dan shiru ne ya sake biyo baya kamar wanda yake karantar sunnayensu a jikinsu gaba dayansu daidai lokacin da NAHIDT ta ce ita sai dai idan gidanta zai kaita, SHUWWA ta dubeta a tsanake tana fadin" Walahi ba zaki koma gidan nan ke kadai ki rayu ba, da muna tare da kema yaya muka kare da mutanen anguwar nan bale ke kadai? Wai ba zaki saurara bayanina na dazu ba? Yaya ka ga kawai ka barmin ita a nan ni na riketa idan ya salameni sai mu koma gidanka tare ka ga ita fa ba zata iya zaman gidan naka ba wai bakwa surutu , ka san dama Fauziya fa ba cika surutu ta yi ba, ta fi gane murmushi , dama idan ina nan ne muke wuni muna yi , plz ka fahimta" Mama dake sauraro ta yi tsitttt tana jin muryar yarinyar da yannayi na sanyi aman kamar a dan harzuke take, sannan tana kalkaltu a furucinta duda hausa take yi aman hakan zai saka ka gane cewar akoy wani yare mai kakaltu a harshenta ta ce" Muhay, balabiya ce?" MUHAY ya sake yin zuru yana sauraron mamansa da wata tambaya kuma har sai da ta sake maimaitawa kamar wace ke nuna sannin wannan gyadi gyadin nada mahinmanci a rayuwarta A hankali ya ce" Ban sani ba nima" Mama ta waigo Wajen CHIEF OF ARMY da ya afka a damuwa ta tunani tana fadin" Abansa wai ka ji wani bakon rashin kirki a wajen yaron nan? Fisabililahi wai bai san wani yare bace matarsa?" Muhay ya sauke ajiyar zuciya yana so ya ce da ita zai sake kira idan ya hau sama ya ji Abansa na bada takaitacen tarihin yarinyar cen, hakan ya saka shi dan yin gyaran murya da niyar yi masu salama ya sake ji ta maimaita kalmar ya ba Shuwwa waya hakan ya saka shi yin tsai kasa kasa sosai ya ce" Mama na fa fada maki bata da lafia fa" Mama ta ce" Subahannalah, Son zazabi ke damunta ne ko mene" A kasan zuciyarsa ya shiga maiamaita' Kai zazabi kuma? Mama me na maki ne da daren nan?' A bayane kuwa sai ya daka fuska ya karasa wajen da suke zaune wanda yana dawowa sukai tsittt kamar wasu munafukai da zancen da suke yi su dukansu bayan ya ji a kan fadan da suka afka dan sun kwatanta su basa so ta koma cen ita daya ne dan kar ta samu kanta wa aikata tuban muzuru Wayar kawai ya mika mata , ita kuma ta amsa tana kallonsa ta ce" Na kai maka daki ne?" Da mamaki ya juyo yana kallonta, ta kai masa me daki? Kamar wani wanda suke da wani mu'amala da junna? "Ke SHUWWA kira ne fa" Hamza ya fada yana nuna mataa alamun dake nuni da kira ne hakan ya sa ta duba da sauri bayan ta danna *FATHER* Din da ta gani ya sakata zaro ido da sauri ta dora wayar a kan cinyar Nahidht tana fadin" Babansa ne" NAHIDTma ta zarro ido tana dagawa ta karra mata a kunnenta tana mata nuni da ta yi magana tana taa zarro mata idannuwa dan ta yi maganar aman ta kasa gaba dayama sai ta gaza motsin kirki ga waya a kunnenta A nutse mama ta furta maganarta kamar Haka" ASALAMU ALAIKUM WARAHAMATULAH WA BARAKATUHU" Ido SHUWWA taa lumshe sanadiyar jin wataa lalausar murya na nema mata amincin ubangijinta A sanyaye ta budi bakinta ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣0️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A sanyaye ta budi bakinta ta ce" Amen wa alaikumus salaam warahamatulah wa barakatuhu........" Sai kuma ta samu kanta da sake sada kanta a hankali taa furta" Barka da safiya " Kasa kasa Nahidt ta ce" Ke wuni ne" Muryarta ta shiga dan rawa ta samu kanta da fadin" Wuni, wuni ne, Barka da wuni" Mama ta ringa sakin murmushi a nutse ta ce" Barka da warhaka y'ata, fatan kina cikin koshin lafia, yaya bakunta?" SHUWWA ta samu kanta da jin nauyin matar da kuma son ta yi mata biyaya, ji take kamar muryar matar ne ke sakata yin biyaya koda bata shiryawa hakan ba A sanyaye tamkar ba ita ba ta budi bakinta muryarta kasa kasa sosai bayan zakinta ta karra mata biyaya wanda koda mutun ya ki fadin ne ba zai ce muryar nan bata saja masa jin wani iri har cikin zuciyarsa ba, da dan inda inda ta furta" Alhamdulilah" Daga tsayen da yake a kansu yana kallon gefe ya samu kansa da juyowa yana kallonta, ba dan wani abu ba sai dan ya gaskata kunnayensa da tunanin ko yayar tata ce ta amshi wayar ne ta yi magana a hankali irin na masu hankali? Domin shi dai tunfa ya santa da biyaya ya santa, kanwar ce bata da hankali Da fara'a Mama ta ce" Masha Allah, Allah ya miki albarka, in sha Allah sai kin zo kin ji? Ina nan ina jiranki da izinin Ubangiji" SHUWWA ta dan kalli fuskar Nahidt dake rike mata da wayar a hankali ta ce" To Mama, a gaida Aba da mutanen gidan in sha Allah" Mama kam da farin cikinta ta ce" Amen zasu ji yarinyata, na gode sai an jima" Kai ta gyada ta kasa fadin wata maganar har wayar ta bada hasken dake nuna ta mutu Tana kula da kiran ya mutu ta dora mata wayar a saman cinyarta Hamza da ya mike tsaye yana fadin tafi ne suka kalla su dukansu Hannunta ta saka ta kamo nasa tana kallonsa aa sanyaye ta ce" Haba yayanmu, tafia zaka yi min da ita? Dan Allah ka barta tare da ni" Hannun nasu ya bi da kallo, ya sake kallon wayarsa dake saman cinyarta Baki ya sake tabewa ya juya ya nufi sama ba tare da ya furta masu ci kanku ba, Da kyar suka iya daidaita tsakaninsu bayan Hamza ya fahimta sannan ya yarda cewa daga an kwana biyu zata koma wajensa ne ya iya tabo mahaifinsa cewar zai koma ya gama , a nan mahaifinsa ya tabo Number Muhyideen dake saman cinyar SHUWWAR, a kan dole ta mike ta nufi sama tana ta gungunnin barin wayar da ya yi ta nufi dakinsa dan ta kai masa wayar su kuma sunna jira ya amsa dan ya bada damar zai fita a barikin a wannan lokacin a raka shi har cikin gari saboda tsaro Bugawa ta fara yi kamar sau hudu, kafin ya saka hannunta ta murda ta shiga gaba dayanta tana mai yin salama a dan dage Ido cikin ido sukai da junna domin tunda ta fara buga masan ya tabata cewar sabuwar tsagerar dake kawowa nutsuwa da kwonciyar hankalinsa farmaki ce, dan kaf cikin barikin nan ko mashaya giya ba zasu sha su nufo nan su aikata mumunan aikin nan ba gaskiya, wannan aiki na bakon gari ne mai son halaka kansa ido rufe A hankali ta janye idannuwanta a cikin nasa tana sauke ajiyar zuciya hadi da rike gefen rigarta da karfi tana son controlling din abunda take tunanin ko tsoro ne ta ji sanadiyar ido hudun da sukai da wannan mutumen domin gabanta ne ya yanke ya fadi a lokacin da ta kalli fuskarsa wace take cikin yannayi na ba yabo ba falasa Dan murmushi ta yi tana sake aro jarumta ta shiga fadin" Dama, Dama, Dama kira ne yake shigowa, shine na ce bara na kawo maka wayar ka mantata a cen kasa ne" Hannun nata dake miko masa wayar ya kurawa ido kafin ya maida dubansa saman fuskarta Gefe take kallo, ko yace kirjinsa take kallo A dan nutse ya ce" Waye shi?" A hankali ta dan dago tana kallon fuskarsa ta ce" Ban sani ba na dai ga an rubuta Father" Idannuwansa ya maida gefe ya sake maidowa kanta yana girgiza kai da tunanin ta yiwu jaka ce bata da ilimi sam, ta yaya zata yi tunanin zai mata tambayar waye mutumen dake kira a wayarsa bale ta ga sarai me aka rubuta, ko bata iya karantawa ba sai a magana ne ta dan koyi kadan kadan? "Look, Allah ya sa tare kuka fito duniya kar na kuma gannin kin zaune gabansa ba hijabin dake kare mutuninki na mace, sannan kar na kuma gannin kina magana kina shafarsa ki yi hakurin aikata hakan daga nan har zuwa lokacin da zamu saki hannun junna dan bama so sanadiyar kina karkashin ikona a matsayin wanda ya aureki na fada wutar jahanama dan Annabi ya fada duk mutumen da baya kishin iyalinsa dan wuta ne, bai bambance iyalin naka wanda kake so, ko wanda baka so ba, dan bariki ko tsaftatace ba, cewa dai ya yi duk mutumen da baya kishin iyalinsa dan wuta........bana tunanin kin kai matsayin da zan yi sake na fada wuta saboda ke, game din ba riba......ki kama mutuncin kanki ki iya bambance bariki da gidan aurena!".................................... A kausashe ya yi furucinsa, a hade ya fadi abinda ke cikin tunaninsa, a zafafe ya isar da sakonsa, sannan sai da ya damki damtsen hannunta ya dago da dan karfin da ya saka ta bashi dukan hankalinta harma ta gane cewar furucinsa ba karya yake nufi ba, gaskiyarsa yake nufi yanai mata kashedi ne a kan ta kiyaye kar ta aikata zina da yayanta a cikin gidansa A hankali ta raka bayansa da kallo, har bayan ya rufo kofar da karfin da ya saka Idannuwanta kirftawa a sekwond daya suka kuma budewa a yan sekwani, A hankali ta shiga taka kafafuwanta tana nufar Wajen da ya bi ya fita har ta fice a dakin itama ta tsaya daga sama tana kallon lokacin da suka yi gaba da shi da yayunta sukaiwa Hamza rakiya ya fice tana kallon kofar har ta ga an bude an shigi, Nahidt ta nufi dakinta tana yar dariya, cen kuma sai ta ga an bude ya bayana ya shigo kamar yadda ya saba shigowa, wannan karron direct ya nufi wajen kayan abincin nan ya hau ya zauna ga dukan alamu abincin ne zai ci A hankali ta lumshe idannuwanta da dan karfin da ya sakata jin dumi dumi , danshi danshi na bin kumatunta hakan ya sa a hankali ta saka hannunta na dama ta shafa abin a hannunta ta dauko yatsarta tana kallo Juyawa ta yi jikinta tamkar babu laka ta nufi dakinta ta murda ta shige a hankali ta nufi bakin bed ta zauna tana kallon kasa Mayafin abayarta ta saka hannunta tana shafawa wajen goshinta dan ta ji shin rufarta ta yaye a jikinta ne? Sai dai ta ji a rufe gashinta yake ruffffffffff tun daurin da ta yi a dakin NAHIDT A hankali ta dora hannunta saman kirjinta tana rintse idannuwanta a sanyaye ta ce" Ban yi tunanin mutun mai ilimi, da girma, da hankali, wanda ke gwagwarmaya da kalolin mararsa jin magana, wanda ya shanye su a cikin kwakwaluwarsa da rashin jinsu da komai zai iya aikata aiki irin wannan ba...................., Kana nufin ka ce min kana hanna ni kokarin kusantar zina da yayana a cikin gidanka???????" Idannuwanta ta sake rintsewa hakan ya sa wasu zazafan hawaye suka shiga silalo mata a saman kumatunta ta sake cewa" Duka lalacewar tamu ce ta kai haka ko kuma rashin gata ne ya sa ake jifanmu da kazamin tunanin irin haka?, MUHAY me na aikata da zafi haka da har zaka kwatanta irin wannan a kaina?, Me ya saka ka a cikin duhun da har kake neman saka zuciyata mai rauni da sanyi a saman wannan sha'ani, mai saurin kawar da damuwa dan kar tai min ila, mai matukar yin takatsantsan da aikin nan na zina, na rufe ido nake warto aure ido rufe, ba ruwana da yaro ko tsoro ni dai na raya sunnar ma'aiki, na shigo nima a gidanka ba da rokona ko son raina ba, asalima kai din nan ka saka kaki bayan haka kawai masu kaki basu yi min ba a rayuwata, a haka ne ka dangantani da mumunan aiki haka Why?"............................................. Ta idasa maganar ta fitowa da gursheken kukan da ya saka ta dora kanta saman filonta tana yi har kasan zuciyarta kafin ta sake lumshe idannuwanta tana dannar kirjinta a kasan zuciyarta ta ci gaba da maganarta kamar haka' Na san ni ba kowa bace, aman mutun ce ni da ya dace idan za'ai min magana a kiyaye yi min wace zata tarwatsa min farin cikina harma ta sakani zubar da hawaye.....shin kai baka san ba magana mai dadima sadaka ce in ji ma'aikin Allah? Ko kuma a cikin kokarin kaucewa fadawa wutar jahanamar da kake son yi a kan mutun marar mahinmanci irina a rayuwarka kana da zabe ne? Ko ka manta a cikin hakokin da aka wajabta maka wa'inda suke iya kaika wutar idan baka kiyaye ba akoy masu tsaurin da kake takewa hankali kwonce, kai ko dai kai ana baka zabi ne na rayuwa da yadda zaka tafiyar da ita ko dan kana wani kana da damar wulakantani hankali kwonce? Ko so kake ka nuna min dan ina mace an rigaya an yini a cikin wadda maza ke takawa a lokacin da sukai ra'ayi su wulakanta idan hakan ta raya masu?.............' Sake rukunkume jikinta ta yi tana mamakin irina yadda maganar nan ke neman kasara dukan wani farin cikinta da kwonciyar hankalinta har idannuwanta suka sauka a kan boyayen abin da bata taba ankara cewar akoyshi a dakin barcinta ba A hankali ta sake kura masa ido, watau an masa wani mahaukacin boyo ne da idan dai kai din kai a duhu ne ba zaka taba gane cewar akoyshi aa wajen ba, dan kuwa an saka wasu irin fitilun kwaliya ne a gefensa shi kuma an masa dabarar da ya dauki kalar fitilun suka laye da junna hakan ya sa da gagawa ba zaka fahimci cewar camera ce a wajen ba Mikewa ta yi tana kallon camerar a hankali ta karasa wajen kujera ta janyo ta kawo kusa da camerar Ajiyeta ta yi sannan ta dan duka ta saka hannunta ta cire pant din dake jikinta baki sannan ta haye kujerar ta daga pant din da kyau ta yadda za'a gane meye ta rufa a wajen sannan ta rufe camerar da shi da kyau ta yadda gannin camerar ya dawo duhu rudum domin a yanzun ba'a gannin abinda yake dakin ta sauka tana tsaki a bayane ta ce" Ku dora doka, kuma ku taketa da kanku, to babu wanda zai shiga secret life dina! Kamar yadda kuka dora dokar hanna saka camera a dakin barcin mutun ni babu wanda zai saka min!" Ta koma bakin gadon ta zauna tana gyara zamanta domin ya rage mata oant daya tak kennan wanda ke rike da audugarta a jikinta ta sake kurawa hannayenta ido a kasa kasa ta shiga furta" Lalle zamu aiwatar da aikin ladan da zai hanna mu shiga wutar jahannama kafin mu saki hannun junna gaba dayanmu MUHAY, nai maoa alkawarin nuna maka menene aikace aikacen kiyaye fadawa wutar jahanama da mace ya dace ta yiwa mijinta in sha Allah......duk rintse sai na bayana maka kafin mu saki hannun junnan da ni da kai domin abinda baka sani ba koda ka ki ka sakeni ba zan rufe wata daya da kai ba sai ka sakeni ta laluma ko na maka ka a kotu!" Da wannan kuncin ta kwonta barci, hakan ya sa ta yi barcin marar dadi, domin a takure take jikinta a hade yake waje daya tana ta juye juye dan ta samu ta daina mafarkin da batama san na menene take yi ba har garin Allah ya waye Kusa da kiraye kirayen sallar subahi wayarta ta dauki kuka Irin kukan wayarta kuwa wakar wata balarabiya ce mai kaudin murya ko a nesa kake kana iya jiyota bale kana barci, hakan ya sa ta farka a zabure tana waige waige da neman wayar, gabanta na yankewa ya fadi ta kai dubanta wajen wayar da kuma agogo tana tunanin mai kiranta a irin wannan lokacin ko waye ba lafia ke tafe da shi ba A dan birkice ta wawuro wayar tana duba numbobin da zata iya rantsewa bata taba gannin numbobi masu bibiyar junna irinsu ba hakan ya sa ta ki ta daga har sai da wayar ta tsinke, aka sake bugowa Daga kiran ta yi tana ajiyewa saman bed dinta ta saka a amsa kuwa sannan sannan ta zubawa wayar ido batai magana ba "Na san kina jina, kuma na san kina cikin bacin rai, kar ki damu yadda ya wulakantaki haka yake wulakanta kowa, ki bani hadin kai mu nuna masa cewar shima ba kowa bane mu bashi abinda yake nema mu nuna masa shi din ashe kaskantace ne a cikin kaskantatu, zan sake kiranki na ji amsar ki a kan haka!"..........muryar da ta kasa fahimtar ta mace ce, ko ta namiji ce, tana ruwa ruwa alamu an saka wani abu a jiki dan kar a gane mai muryar aka fada mata magangannun nan da ta kasa gane inda suka dosa, da kuma tunanin ta yaya aka san ranta a bace da komaima suka sakata yin mutuwar zaune hadi da afkawa a duniyar tunanin da kiran sallah ya sakata zabura dan tsorata ta yi da jin kiran tamkar an matso masalacin yau cikin kunnayenta hakan ya sa ta yi baya da karfi ta hantsila ta.................................. Alkalamin KADARA..................................................................☺️☺️☺️☺️☺️☺️☺️ I'm back na gode da uzuri da akai min🥰🥰🥰🥰🥰🥰*ALKALAMIN KADARRATA* NA SAJIDA 3️⃣1️⃣ Da karfi ta hantsila ta fado kasa daga saman gadon ta zabura ta mike tana zazaro idannuwanta a bayanne ta furta" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, Innalilahi na shiga ukuna na lalace, ni kuma?" Sai ta koma ta zauna gwarab saman tiles tana ta haki kamar wace ta yi gudu kafin ta dora hannunta a saman kirjin nata tana kallon waje daya a hankali ta ce" Shi yasa yake tafiyar da rayuwarsa wata iri? Wanene wannan mai tsaurin idon da ya samu number wayata? A ina ya samu number wayata? Yaya aka yi ya san ina cikin bacin rai? Ko me yake faruwa akoy ta hanyar da yake sani!" A hankali ta karkata kanta wajen camerar da ta rufe da pant dinta dazun da safe, sai ta samu kanta da maido kanta da sauri tana zazaro idannuwanta Cike da Tsoron haka ta mike da sanda ta fito ta shiga sauka da gudu gudu tana harhada matakalar tana sauka ta yi dakin yar uwarta da gudu ta bude ta fada ta mako kofar A hankali ya lumshe idannuwansa a zaunen da yake a falo fitila a kashe da yar karamar wayar da ya gama sauraron komai a hannunsa har fitowarta da fadawarta dakin yar uwarta Duka kaf a kan kunnensa da idannuwansa Ajiyar zuciya ya sauke yana girgiza kansa a kasan zuciyarsa ya shiga ayana' An samu kutanen da kudi baya gabansuma bale ke?, Na san har sai kin yi farin ciki kafin ki taya mai son kasheni karni a doron kasa, na rasa me na yi da zafi haka, na rasa gagawar me yake yi, idan har mutuwar ce shin akoy wanda ya taba dorewa a doron kasa ne?........bawa ya cika neman fitina a duniya' Daga haka ya mike ya saka wayar a aljihunsa ya fice a falon yana mai sake ayana' Aman zan yi asarar girki mai dadi, dan ba laifi abincinsu ya min dadi, na zata za'a bari na dan kwana biyu ina dan ci ko yayane.......' (🤔) Watau duk matar da ta amsa sunnan tasa koda ta wuni daya ce sai an masa tracng din numbarta ta yadda ko mesage, ko kira, ko whatsup komanta yana da damar samu da zarar ya bukaci hakan, ya samu wannan dama ne da kyar, domin abu ne da kudinka baya baka sai idan an yarda da abinda ya sa za'a iya yi maka shi da sauki, domin rayuwar mutun ta sirri tana da mahinmanci sosai a kasa ta yadda baka tashi kai tsaye ka yi haye a cikinta Tunda ta fado dakin take koro mata bayanan nan bata ko tsayawa ta sauke numfashi har sai da ta gama sannan ta tsaya tana wiki wiki da idannuwanta wanda hakan ya saka itama cikinta juyawa tana kallonta ta ce" Kar dai a je wani soja ke son wajensa kin san fa ba karamin mutun bane a sojojin kasar nan gaba daya shine na biyu , kin ga Idan ya kashe mutun fa ba'a masa tambayar dalili an san mutumen ya cencenci kaura ne, mun shiga uku mun shigo tsakiya kar a hada da mu!" Shuwwar ta kai zaune tana dafe gaban goshinta a sanyaye ta ce" Bama wannan ne damuwata ba, na tabata koma waye sai dai ya bi ta bayan fage ya saka da mu din idan ban masa biyayya ba, babar damuwata da yake na zo na hau kan sawun barawo ne inaa tafia, ina tsoron a kama ni a matsayin mai laifin da ban aikata ba, ina ji a jikina bana so na hau laifin da ba nawa ba Nahidt a kan lamarinsa, Domin camerar dake dakina ban yarda da ita ba sam, na fara kokonta a kan anya shi din nan da iliminsa zai sakawa iyalinsa camerar da ta kai har kuryar dakinsu na kwonciya barci dan yana tsoron kar a kashe shi? Anya kuwa ya san da zamaan camerar da ta wuce wancen ta falonsa a kafe? Nahidt anya ba yana zaune ba tare da ya san da ita bane ba kwata kwata?" Nahidt ta sauke ajiyar zuciya tana ji ana salame sallar asubahi a sanyaye ta ce" Kin gyara dakinsa kuwa?" Shuwwar ta girgiza kanta Nahidt ta ce" Ki tashi ki je ki kwatanta, ki yi kokari ki iya jurewa har ya bar gidan, sannan ki tambaye shi fita ku je wajen Abanki,, ni kam ina cike da tsoron lamarin nan Shuwwa" Shuwwar ta gyada kanta a hankali ta juya ta fice a dakin da dan hanzari ta nufi dakinta A nutse ta samu kanta da shiryawa bayan ta kai tufafinta cikin bayi da dukan abinda ta yi niyar yin anfani da shi a yau, domin a jiya bakinsa ne ya yanka wuyansa, ta yi niyar binsa tamkar bawa da uban gidansa , kamar yadda yace yana son kiyaye saka kansa a cikin wuta, zata bashi dama ta kuma nuna masa cewar a duniya gaskiya ba shi daya ke tsoron mutuwa ya koma ya tarda wutar ba, itama a kansa bata tunanin zata yi garagen da za'a tsomata a wuta A cikin bayin ta gama komai ta fito da wanda zata shanya ta shanya su ta ajiye na ajiyewa sannan ta sake satar kallon wajen camerar nan kafin ta juya ta fice bayan ta sake daukan sansanyan turaran ruwanta ta murza a jikinta, Tafe take tana dan motsa bakinta da tunanin yaya akai man leben da ta dan murza yake da danko a baki sosai? A nutse take hawa cikin shiga ta doguwar rigar da ta dan dara gwuiwarta kadan, rigar irin mai fafadan wuyan nan ce sannan hannunta dogo ne ama a yanyanke yake sosai tamkar an yayaga shi da gangan, gashin kanta kuwa ta daure shi ne a tsakiya ta kama shi da ribom ta baza gaban sosai ta yadda ta bada kala domin yana da cika hakan ya sa yai kyau, bata saka bra ba, sai pant kadai ta saka domin rigar daga wajen kirjinta a rike take da kirjin dassss , daga kasa ne ta dan bude take lafewa a jiki da zarar ta motsa Kafarsa kuwa sanye take da lalausan takalmi mai gashishika sosai wanda gashinsa ya rufe gaban kafar sai bayanta ne a bayane Tana janye da abin shafa da na guga da ta dauko a kasa ne ta saka hannunta ta dan kwankwasa a hankali sannan ta bude ba tare da ta tsaya an bata izinin shigowa ba, abinda ya sakata kwonkwasawar ta san yanzu du inda yake ya dawo daga masalaci ai Da salamarta ta shiga ta dora da fadin" Gafara dai mutan nan" Tsai ya yi da turaran da yake fesawa yana kallonta sannan ya samu kansa da kallon wajen da ta ajiye kayan aikin nata harda dan yin dadage , ya dawo a hankali yana bin dakin da rabonsa da gannin koda yar kura ce Tunda ta fara gyaransa "Barka da safiya yalabai" ta fada a hankali tana dan murmushi sannan ta juya ta shiga bin dakinsa da kallo har ta sauke dubanta a kan fitilun da sak irinsu ne da ita a dakinta, sai dai a nan din babu camerar nan da aka makala mata a nata dakin Dan tsare fuskarsa ta yi da kallon tuhuma domin a lokacin ya kawar da kansa a bangarenta , aman kasancewar ta riga ta kamu da rashin yarda na gidan gaba daya sai ta samu kanta da nufowa wajensa tana sake dan lura da dakin dan tana neman wajen da zata ga wata camerar Kasa kasa yake kallonta a kansa Yana tunanin me kuma yau ta raya mata aikatawa ne? Hannayenta ya ga ta bude a bayane sannan a sanyaye , ga wani murmushi irin na zata raina masa wayau ta ce" Oh 🫂 hug me husband" Ido ya zarro ya samu kansa da dan yin baya yana kausasa dubansa a kanta yana kallonta Sarai ta ga cenjin mood dinsa, sannan ta ga yadda ya hade girar sama da ta kasa, aman gaba daya bata yi nigar dakatawa ba domin idan yana mata kallon mashayi bayan bata daga kwalba gwara ta yi anfani da damar ta yi masa aikin mashaya koma zai ji haushi ya saketa su gudu tun kafin a sakata a cikin fadan neman rai, hakan ya sa gadan gadan ta karra nufarsa duda jan da ya yi a mamakance baya yana sake kallonta da son gane shin a bige take ne ko mutanen nata na kusa ne? Gannin da gaske rungume shi ne take nufin zata yi a irin lokacin nan da ya tashi ba kanta da kuma azuminsa a bakinsa gashi singileti ce a jikinsa bai riga ya dora rigar kakinsa ba, duda ya riga ya sani cewar babu abinda ta isa ta yiwa azuminsa ko yannayinsa , aman kuma ya san cewar shi dan giya kawai ka kiyayi lamarinsa dan yana tare da matsaloli irin na mashayi a kansa A dake , sannan magangannunsa a hade ya ce" Hey stop 🛑!" Dakatawar ta yi tana kallon fuskarsa a sanyaye , sannan a shagwabe ta ce" Why?" Gefe ya kauda kansa kafin ya juyo yana kallonta da mamakin tambayarsa da take a kan wani dalili ya dakatar da ita Idannuwana ya kankance ya ce" Kin sha wani abu ne?" Ido ta dan zarro da yannayi na mamakin karya da ta dora a saman fuskarta ta ce" Sai na sha wani abu zan so rungume mijina da safiya dan na gaishe shi? Bama wannan ba yanzu kai ka san mutuwa garemu civil ma yaya ta kare yanzu kana iya tafiya ka dawo ka iske gawata, bale ku sojoji kana iya fita wani dan ta'ada ya labe ya daukeka shikenan sai haduwarka da mai sama, so kake karamar magana ta zamto maka baba ne? Ka ga fa kai a ganninka kawai ka dakatar da matar da ka tsana wa zuwa rungumeka ne, aman a wajen ubangijinka abin zai bada wani abin ne daban, matarka nake, ina dauke da dukan haki a kanka nawa, ciki kuwa harda idan na rungumeka kiya......" A sanyaye ta dauki maganar, a sanyaye ta direta, ta yi maganar ne a hade kamar dukkan damuwar dake cen kasan zuciyarta take amayarwa, tamkar idan bata rungume shin ba wani abu na iya samunta, gaba daya ta yiwa fuskarta kalar tausayi da kalar dake nuni da gaskiyarta iya abinda ke ranta take so a barta ta yi, hakan ya saka shi sake zuba mata ido da mamakinta a ransa Bai kuma ce mata ufan ba , haka itama daga wannan din bata kuma cewa komai ba sai dan daga kafarta da ta sake yi da niyar nufarsa tana mai adu'ar Allah ya sa ya hannata, domin a cen kasan zuciyarta ita da kanta tunani ne cike da Tsoron abinda take son aikatawa, shin wai zata iya aikatawar kuwa?, Zata iya zuwa ta rungume shi kai tsaye kuwa? Aman gannin da farko ya dan ja baya sai ta karra matse masa waje har dai ta ga yanzun bashi da jiyar motsawa bale ya tareta ya hannata fada masa a jikinsa hakan ya sa ta dago tanai masa kallon da kaima haka halinka? Ka ga yyar mutane zata afka maka ai sai ka gudu kau? Gaba dayanta ne yake karantarta, kwarai ya tsaya ya gani wai da gaske rungume shin ne zata yi? Kai da ya ga tsaurin idonta walahi, aman da ta tsaya din sai yake son karantar kamar wace ke jin kunyar aikata hakan ba jin tsoro ba Watau Tsoro daban, kunya daban, idan jin tsoron aikata haka ne ya bayana a fuskarta hakan na nufin shine take jin tsoron rungumewa kamar yadda sauran matansa ke nuna tsoronsa karara a bayane, hakan na nufin ba wai saba rungume rungumen wasu kartin bane bata yi ba, aa, tsoronsa ne ya dakatar da ita Idan kuma kunyar hakan ne ke dawainiya da ita kamar yadda yake karanta a yanzu lalle lalle da ya shiga cikin tunani mai girman gaske, dan bariki da kunyar runguma? Bale ya san halalinsa zai runguma din? Kai da ya afka a cikin tunani gaskiya mai girman gaske A nutse ta dan sake jimke hannunta tana murzawa tana kallon damtse hannunsa a ranta tana ayana' Allah ya taimakeka ni ba yar iska bace yau da ka ga gani gannin idonka, wayo Allahna to ni ta yaya zan iya rukunkume kato kai tsaye ne? Gaskiya sai na je NAHIDT ta sake min karatun fari fari, sai da ta fadan cewa mijina ne idan na aikata ba laifi bane ba aman kuma na zo na kasa aikata hakan Da kyar ta iya aro jarumta ta dago kanta tana kallonsa ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Da kyar ta iya aro jarumta ta dago kanta tana kallonsa ta ce" Ita camerar da ka saka min a dakina na sirri menene anfaninta?" Fuskarta wannan karron da bakinta ya kure da ido cikin kallo na hankalta A hankali ta ga ya dan kalli gefen irin a kiyayencen nan, kafin ta jita gaba daya wani lalausan hannu ya janyota da dan karfi ta fada jikin nasa da ta ja dunga take jin kunya Duka bata tantance aimahin abinda yake faruwa ba sai ji ta yi yana dan tafia da ita a hankali a cikin kirjin nasa ba tare da ya furta mata ufan ba, domin shi muryarsa bata da sirri du irin tarin maganar dake cikin bakinsa na tambayoyin da suka cika masa baki da mamakin Camera kuma? A dakin barcinta kuma? Subahannalah, subahannalah, hakan na nufin a dakin da take cenza suturarta, dakin da take dukan sirinta kanta tsaye ba tare da tunanin komai ba, a cen take nufin ta ga camera? Lalle ya yi sake, shi ya san da ta dakinsa wace aka boyeta a karkashin gadonsa gefen damarsa, hakan ya sa dukan abonda zai yi ya san takunsa, bai taba tunanin har an iya shiga dakin dake jikin nasa a kakafa ba, ya san da uku dake cikin gidan, daya a corido, daya a falo, daya a kicin, gaba dayansu ya san da su ne sakamakon amintacen abokinsa da ya saka massa camerorin nan, mutumen takadari ne, mugun mai ilimin da ya san kansa ne, caméra ko wace iri ce ya san kalarta sannan idan an yi dabara an boye yana iya ganeta da zarar ya kalleta, shi ya sheda masa wajen da kowace take harma ya nuna masa yana iya cire su, a nan ya hanna shi ya ce ya barwa mai son ganni ya sha kallo abinsa, bai taba tunanin da wata a dakin sirrin macen da zata amsa kiran sunnan tasa ce ba Jikinta gaba daya rawa yake yi, hankalinta a tashe yake, gabgabgabgab tamkar zata saki fitsari haka take ji Ki gane bata saba ba, sunnanta ne ya je wajen da bata je ba, bata san irin wannan aikin na, fitsararta a bakinta ne a cen din ba husssss domin ita ba sannin irin haka ta yi ba, gashi a jikin Soja, sojanma wanda ya saka aka maka mata saki a ofishin sojoji kawai dan yana tunanin sato kudi ta yi ya yi kiranta ya maido maganar dan ya tabatar, yau gata a jikinsa gaba daya jikinta ya mutu ta yadda bata iya anfanar da kanta komai harta da motsawa yana yi ne da ita a jikinsa domin bar kafarta daya ta haye saman tasa dayar kuwa ga dukan alamu janta ake a kas Sai da ya tabata ya wuce wajen camerar corridor din nan sosai sannan ya ci gana da acting like soyaya ce mai sunnan soyaya ya kawo bakinsa wajen kunnenta ya maida muryarsa shakakiya sosai domin bai iya magana irin ta sirri ba in dai ba shake muryarsa zai yi ba, idan ya shake muryarsa kuwa takan bada wani yannayi ne daban, takan bada yannayi ne irin na wadda yake cikin wani hali na bukatukar mace a gefensa, koma nace a cikin jikinsa, aman yaya ya iya da wannan yarinyar da ta fada masa maganar nan haka? Allah dai ya sa ba tumbur take yi a dakin nata tana yawo tsirara ba, kai da ta ba masu nema abin kallo kuwa "Yaya aka yi kika ga camera a dakin cen, kin ga idan shirme kika fada min komai na iya faruwa" ya fada kasa kasa sosai, hakan ya sakata jin kamar yanai mata tafiyar tsutsa ne a jikinta har cikin kwakwaluwarta, wannan dalilin ya sa ta rukunkume shi da karfi tana rintse idannuwanta Idannuwansa ya rintse yana sauraronta har ta dan sasauta masa tana sauke ajiyar zuciya muryarta a wani kala na shagwaben da ita dai bataa yi da wata manufaa ba domin batama san anfanin hakan ba ta ce" To ni dai ba na gani bane ba kawai, a ciki ne mana " Shiru ne ya wanzu na dan lokaci kafin ya sake maidata cikin jikinsa dan baya so abinda ya faea sakawa masu kallonsa a ransu ya fita a ran nasu Tunda suka shiga ya kai bakinsa wajen wuyanta ya lumshe idannuwansa ya sake riketa a jikinsa sosai ya kai wajen sajensa a hankali ya shiga dan gogaa mata a wuyanta yana dan juyawa da ita yana hankalta da yannayin dakin yana ta dube duben camerar A zabure taa janye jikinta jikin nata naa bari tana kallonsa da mamaki da tsoron meye haka kuma Hannunsa ya saka ya maidota jikinsa muryarsa a shake ya ce" oh plz dea" Gabanta banda dukan dari dari babu abinda yake yi a lokacin da idannuwansa suka sauka a kan abinda ke nanade da wani bakin abu wanda ya tabata lafiya maginan gidan nan ba zasu aikata haka ba, haka kuma wa'inda suka yi gyaran gidan ba zasu saka abu haka ba Cen kasan zuciyarsa ya shiga tunani da wani dan baci bacin ran dake dan bijiro masa na tunanin ashe a dan sika suka dauke shi mutanen nan? Abin nasu har ya kai nan? Zai iya rantsewa bacin ransa bai taba ji yana hauhawa ba irin na yau, sai ya samu kansa da tunanin ta yiwu ko a sauran dakunnan da yake ajiye iyalinsa sunna saka camerar da zata ringa hasko masa har tsiraicinsu Tsigar jikinsa ne ta ringa ta tashi na bacin rai hakan ya saka shi rintse idannuwansa da karfi sannan ya juya a taku biyu ya hade bayanta da jikin garu daidai saitin camerar, irin ya tabata abinda camerar ke harska masu a yanzu ba net bane, aman duda haka yana so su saka wani abu a ransu wanda basu taba sakawa ba, duda ya san zai iya jazawa yar mutane wata fitinar itama ta kasance cikin abinda zasu yi hako, aman kuma ya zama wajibi ya kwatanta masu cewar yana aikata sunna da ita ta yadda zasu sake daukar aniya, gaba daya ransa kuwa ya gama yin bakinkirin da tunanin cen, ya kasance mutun mai matukar kishi a kasan zuciyarsa, yana kishin iyalinsa kamar me, baya hada maganar iyalinsa da wani abun, shi din bai taba yin zam da mace mai sunnan zama ba, aman ya gama tsarawa kansa cewar du matar da zai zauna da ita zaman aure to fa ko yan yatsunta ba zai bari wani kato ya ringa gani ba, dan zai ringa kwaso mata safar hannu da ta kafa da na fuska ne yana cika mata dakinta abinta Sai da ya gama yarda lalle camera ce sannan ya daga hannunsa ta kasanta ta inda ba'a gani ya daka mata dukan da ya saka ta karkace ta cire hakan ya sa ta lalace kennan, Sakinta ya yiita kuma ta fice daga karkashinsa da gudu ta tsaya tana haki tana kallon bayansa Dan dage ya yi kadan ya idasa cirota daga jikin garun gaba dayanta ya riketa a hannunsa yana jujuyata, Pant din dake jiki ya warware ya cire ya bude shi dan gannin ko menene ta ninka ta rufa Ido ya tsurawa Pant din mau kalar baki, haka itama idannuwanta ta tsurawa Pant din tana kallo tamkar bata san ko menene ba, haka kawai sai ta ji ta tsargu harma ta ji kamar ita din yake kallo da yannayi na harare A hankali ta dago dubanta ta sauke a kan fuskarsa, a nan ta ga ita din kuwa yake harare da mugun kallo irin na neman fitina ido rufe ba ji ba gani Ajiyar zuciya ta sauke , dama ba wai hayacinta ta idasa dawowa daga rungumar kato da ta sameta yau ba, sai ga kuma wani tashin hankalin yanai mata kallo kamar ya kama barauniya koma me zata ce oho A hankali ya taka ya je bakin bed dinta ta zauna yana dafe gaban goshinsa da karfi da hannunsa na dama yana ta danne dacin dake taso masa a cen kasan zuciyarsa Da yan yatsunsa ya mata nuni da gabansa bayan ya dago da jajayen idannuwansa ya sauke a saman fuskarta Wajen da ya nuna ta bi da kallo, sannan ta juya da sauri ta kalli hanyar fita ta kuma juyowa tana kallon sawayensa da bai riga ya saka safa ba A yan sekwani ta gama auna cewar idan ta ce zata fita daga dakin nan kafin ta je infa zata je dan samun malaba ba haufi ya kamata a hannunsa ba tare da ya sha wahalar hakan ba, idan kuwa ta samu ta gudu Wajen yayar tata bai zama wajibi ta tsira ba, domin ta tabata wannan mutumen ba tsagen kunya a tare da shi yana iya hada su ita da yayar tata ya masu dakan danyen mangwaro da kuli tasss ya kirbe har sai sun fitar da mai Hakan ya sa a hankali ta kawo kanta sannan ta zauna a kasa ta dago kanta tana kallonsa A gajiye a hankali ya ce" A gaban camerar kika cire wandonki?" Tsuru tsuru ta yi tana kallonsa, ita dai ta san a gaban camerar nan dake hannunsa ta cire wandonta, aman kuma bata gane tambayarsa ba sam kai bata fa gane tambayarsa ba hakan ya sa a sanyaye ta ce" Ban gane tambayar ba ai" Kasancewar ya riga ya yi waje ya ajiye yarinyar nan ya kuma san cewa babu yarinyar da za'a yi wace zata masa irin rainin da wannan ta yi masa a duniya ya sa ya dauki tambayarta da sauki harma ya bata damar bashi amsa ba tare da ya sake furta mata ufan ba Dukan Alamu na jikinta zai daku a yau sun gama bayanar mata a fili, hakan ya sa ta dan fara lumshe ido tana dan mar da Idannuwanta Wandon ya ajiye a saman kafarsa a sanyayensa ya ce" Kin san wani abu?, Idan kika tada aljannun nan naki yau? Da duka zan sauke maki su , duka irin na wulakanci zan maki na sauke maki su!" Ajiyar zuciya ta sauke tana kallonsa tana karkace kai a sanyaye ta ce" Dan Allah ka min rai mana ka ganar da ni tambayar taka kar a je na bada amsar da ba ita ba, ni dai a sanina lokacin da na ga camera a dakina sai na ce lalema aiki irin na mai doka ya take dokarsa , sai kawai na cire wandon na naka a jiki dan ba kyau bana so ana kallona kai tsaye hakan na dagan hankali" Da mamaki ya ce" Daga jikinki kika cire? " Hannunta ta yarfe a dan birkice ta ce" Ai ka ga tsiryar, ka ga tsiyar fa, na so ka ganar da ni dala dala ta yadda zan bada amsar da itace daidai, ka ga na rantse maka da wa bilahilazi a lokacin da zan cire ban yi tsirara ba, da rigata har kasa a jikina na cire na rufe abbu wanda ya ganni a zirr" 'subahannalah, subahannalah, subahannalah?' yake ta maimaitawa yana kallonta itama tana kallonsa A kausashe ya ce" Kin saba fitowa ba kaya dakin nan ne?" Kai ta girgiza da sauri tana dago yar yatsarta ta ce" a dakin nan idan ka ga na fito to fa da tawul ne a jikina, ai na ki jinnin bayanar da tsiraici a duniya sani ne baka yi ba walahi" Rai bace ya ce" Saurara, kina ji?" Ya dan yi shiru yana sake murzar yatsunsa biyu, a kausashe ya sake fadin" A ilimance, a gayance bayanar da tsiraici bashi da wani anfani a rayuwa, a kan wani dalili zaki cire wando a gaban camerar da baki san wa ya sakata ba ki lauya a jiki?, Me yasa ba zaki kasance kamilaliya koda ta da gangan ce ne? Me yasa ba zaki kwakwayi halayar boye sirinki koda da karya kike na dan lokaci ne? Ke kin kuwa san ko budurwa haramun ne ta bayana tsiraicinta bale ke? .........." Dakatawa ya yi yana sake kallon yadda ya sada kanta kamar da gaske sauraronsa take, kamar da gaske biyaya take yi masa, hakan ya sa a kausashe ya ja tsaki mai zafi ya mike yana tunanin ba shine zai fada mata ba, zai kaita wajen wanda ya jajibo masa ya fada mata, ya hannata saka shi magama, ya koya mata hankali tunda ya kula bata da shi, zai je ya sama mata hanyar samun hankalin nan Kasancewar ya mike wandon nata ya fado gabanta ya take ya wuce yana fadin " Nonsense !" Da sauri ta mike har tana cin tuntube ta ce" yalabai dan Allah muna son zuwa mu gaisar da Aba dan Allah dan annabi👏" Juyowa ya yi yana kallonta haka kuma idannuwansa suka sauka a setin akwatunnan kayan da gaba daya suka dauki hankalinsa, haka kawai ya ji kayan basu yi masa ba kai harma yana son sannin ita kuma haka rayuwarta take soyan setinnan akwatunna haka kamar na aure? Samun kansa ya yi da sake maimaita kamar na auren, ya sake kallonta yana son tambayarta shin rainin da ta yi masa harda na dauko akwatunnan kartin mazan da ta ringa aura ta kawo masa gidansa? Har sai ya ringa jin yana son tambayarta kayansu ne take anfani da su? Sai kuma wani abin ya ce da shi ka dakata tukunnan, ba ita ya dace ka tambaya ba, dan ga dukan alamu ta dafa karya ta shanye ta sha romonta tsaf abinta, a zuciyarsa ya ci gaba da ayana' Sam bata da lafiya, ta yiwu iskokan ne ke hargitsata kau?' Kansa ya girgiza ya fice ya nufi dakinsa da gagawa ya shiga shiryawa ya gama ya fice a gidan gaba daya Ajiyar zuciya ta sauke a tsaye a jikin tagar dakin ta raka motocin da ya shige suka tafi da kallo A hankali ta taka ta dawo wajen da wandon ke yade ta duka ta dauka tana zama saman kujera ta jimke wandon a hannunta Da yannayi na ranta a soshe ta ce" Wanene warar imanin da har yake yakin son gannin tsiraicin matan aure? Da ace jai tsaye nake fitowa ba sutura a jikina ta yiwu da wadda ya laka camerar nan yana da kilishen sasan jikina tsirara?, Da me da me zai yi da shi da zarar na ki yi masa biyayar son hada kai da yake son yi da ni dan ya cutar da wannan mutumen? Shin me mutumen nan ya yi da ake neman rayuwarsa ido rufe haka ne? Ya zama wajibi na mike na je wajen wanda ya saba bani shawara mai kyau, gyaran dakin zan yi idan na dawo!" Dagudu gudu ta dauko abayarta lumbukekiya ta lumbuka sannan ta warto nikaf dinta da safarta ta kafa ta cire wancen ta saka bak'a ta dauki mayafin abayarta ta nanada a kanta sannan ta daura nikaf din ta dauko wayarta da jakarta wace take kyautata zaton da kudi a ciki ta juyo da dan gudu gudu tana fatan Allah ya sa Nahidht ta farka su je su samu dan sahu ya kaisu masalaci Masu aikinta ta samu sunna ta aiki ba ji ba gani gefe daya kuma Nahidt ce zaune cikin shiga ta bayar itama nikaf dinta a gefe a ajiye tana ta aikin Voice. What's up hankali kwonce Murmushi ta sakar mata tana fadin" Tashi mu tafi " Nahidt ta mike tana daukan Nikaf dinta ta ce" Um su Shuwwa an zama hajia a kadan na kusa awa a nan ina jiranki sai yanzu ta nan mijinki ya wuce sai da ya tsuguna har kasa ya gaishe ni, kai Allah dai ya masa albarka" SHUWWAR da ta farra barawa masu aikinta salahun gyaran da take so su yi mata ta juyo tana kallon Nahidht Kai ta girgiza ta juya tana kare masu kallo Haka kawai ta ji bata yarda da ta barsu a gidan nan su kadai ba, dan ta tabata da dan gida akan ci gida A hankali ta shiga fadin" Ku tafi kawai, idan muka dawo zamu yi aikinma ai ba yawa" Su dukansu da mamaki suke kallonta, zasu yi? Gyaran wannan makeken falon? Sai dai basu da damar yi mata musu, kuma sun ga direba da escort din dake jiranta sun san fita zata yi, a dole sukai mata salama suka fice gaba dayansu hakan ya saka Nahidt yin yar dariya tana fadin" Wollah wani lokacin kamar mai hankali idan kikai wani abin" Sake kyaleta ta yi tana kakarsge dukan wani abin wuta tana cire igiyoyin sannan ta dauki abin rufewa suka fice ta garkame babar kofar kafin ta tsaya tana kallon sojan da ya matso ya sarra mata a ladafce ya ce" Hajia Sir ya ce idan kin fito ga motar da za'a kaiki anguwar cen da eacort" Daga ita har Nahidt ido sula zarro da mahaukacin mamaki sula juya wajen tsaleliyar farar motar dake ajiye kal tana shinning Dan ihu NAHIDT ta yi ta nemi yaye Nikaf dinta da kokarin kwaso shoki, da sauri SHUWWAR ta tareta tana girgiza mata kai ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣3️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Dan ihu NAHIDT ta yi ta nemi yaye Nikaf dinta da kokarin kwaso shoki, da sauri SHUWWAR ta tareta tana girgiza mata kai da yaren larabci ta ce" Kar ki yi irin haka a gaban yarensa mana kar su raina mana wayau" Nahidt ta yi murmushi tana mayar da Nikaf dinta ta hade irin kar a ga damartan nan ta bi bayan SHUWWA da tuni ta sauka ta nufi wajen shiga mota Budewa suka yi suka shige Direban ya ja su Sai da ya hau bakin titi ya tambayi wajen da suka nufa Nahidt ta ce" Wajen Masalacin Malan zamu tafi?" Shuwwar ta kalleta tana girgiza kanta ta yi murmushi ta ce" Kennanma ba karuwan muke ba ko?, " Ta fuskanci Direban a nutse ta fada masa kwatancen gidan malan da hausa sannan ta sake hade fuska tana tunanin wannan amarya ta malan mai kananun iskanci! Tunda suka nufo gidan ake raka motocin biyu dake dauke da su da kallo har suka karaso kofar gidan malan Makotan gidan Malan du sunna lekowa dan kallon farar motar da kuma motar dake dauke da sojoji a bayan farar motar wadda sunna tsayawa sojojin suka didiro daga bayan motar suka shiga gabatar da aiyukansu na tsaro Sai da suka bada damar cewa tana iya fitowa daga motar sannan direban da soja daya dake gaba suka basu damar fita Murmushi Shuwwa ta yi tana girgiza kanta a ranta kuwa ayanawa take yi' Rayuwa mai abin mamaki' A nutse suka nufi karamin get din sukaiwa mai gadi salama Sarai ya gane su domin ba zai iya kasa gane y'ar Malan da yayunta ba hakan ya sa da fara'a yakr masu barka da zuwa cike da murnar gannin a motar alfarmar da aka kawota harma ya ce" Aaa su y'ar gidan Alama ce?, To ku shigo da motar mana?" SHUWWA ta yi murmushi tana girgiza kanta ta ce" gani na yi da maza , ba'a shedawa matan gidan da baki ba shi yasa baba" Shima murmushin ya yi yana bude masu da kyau yana fadin masha Allah ai ga kayama ana saukewa Gaba dayansu suka juya sunnan kallon ikon Allah ana sauke kayan abincin, ai yanzun ba yadda Shuwwa ta iya da Nahidt sai da ta saka buda tana fadin" Duniya labari, ga Shuwwa ta zo gaishe da ubanta an zo da kayan cima, kai Allah mai iko wuce mu je an fara leke" Itama shuwwar din sai ta ringa jin wani farin ciki daban a zuciyarta ta yi gaba tana salama a bayane ta nufi direct baban falon matan gidan Uwar gidan Malan ce ta fara fitowa da hijab dinta da carbinta tana amsa salamar Gannin fuskokin su Shuwwa a lokacin da suka cire Nikaf din sai ta ringa sakar masu murmushi tana fadin" Marhababiku" Shuwwa ta zauna dangalgal saman kujera tana fadin" Barka da safia Hajia " Da murmushi wadace a saman fuskarta ta amsa gaisuwarta ta juya wajen da NAHIDT ke tsaye bata idasa shigowa da kyau ba ta ce" Yau kuma kece a tsayes a bakin kofa?" Nahidt ta yi dan murmushi tana fadin" Ai dama rakiya na yi Hajia, shi yasa na tsaya daga nan" Yar dariya ta yi ta nufi kofar ta kamo hannunta tana fadin" Ki shigo, ko kar ki shigo, ki sani zan je ne da kaina na rarasheki, na duka na baki hakuri sannan na fada maki cewar dakinki ya fara dati, dakinki dake gidan nan yana son fara tara yana, shin yaushe zaki gane ki tataro ki dawo tun kafin Aban Shuwwar ya fara fada ne?" Da dan mamaki tana kallonta ta budi baki zata yi magana suka ji shewa da tafa hannu sannan ta ce" Ikon Allah, wannan shi ake kira munafurci, ke yanzu Malama kece da budar baki da yiwa wannan matar sannu a cikin gidanki harda tsohon munafurci kike budar baki kika ce ta yi ta zo dakinta na jiranta?, Wani dakin kike bayani a cikin gidan nan? Inace a bangaren nan dakunnan biyar ne daya naki, daya nawa, daya na bakinmu, daya na masu aikinmu, dayan kuma na wada Malan ke kira y'arsa ce, a ciki ba'a ginna dakin kilaki ba ko kin manta?" Malama ta girgiza kanta tana kallonta bayan ta zaunar da Nahidht dake tsaye da farko ta ce" Ke dai Furera ina so ki koyi iya bakinki, ki kiyaye rayuwa, Furera shin ba'a aurowa ke aka auro min ke kike zaune? Da kike zannen dakin waye, da waye da waye ba shi zai hanna Malan aurar biyu ya cikashe da mu ya jera hudu reras abinsa ya zamo sarki cikaken mutun mu kuwa mu share masa fadarsa ya yada zango, ki kiyayi yowa lamarin ubangiji shishigi na kula Furera idan kina magana kikan yi kokarin nuna kin isa da yannayin rayuwarki!" Furera ta idasa shigowa tana cire hijabinta taa ajiye saman kujerar tana kallonta ta ce" Ganewa ne baki yi ba, ko da aka auroni aka kawoni gidan nan dama dan kin gaza na zo, a yanzu kuma da ke kike hada mijina da wannan da babu wanda bai bude ya dana ba ina so ki fahimci cewar ni ban gajiya ba, ba kuma zan yarda mijina ya auri sauran gayu ba salon in da wani boyayen lamari a maka mana kau? Ba zai yiwu ba" Idannuwanta take karra rintsewa da karfi tana cije lebenta sannan ta bude ta kalli Furera ta maida dubanta kan Malama Malama kam mamakin furera ya kasa barinta, ita takamarta da an yi magana ta ringa hoboro ita ga matar so matar da aka auro mai ganihar kuruciya menene menene, a rayuwarta wannan din shine abinda ta fi kwarewa a shi, domin ko matsalar mijin nata ta kasa fahimta bale har ta yi yaki da son kanta da zuciyarta ta taya shi neman abinda ke kayar masa da gaba, ta kasa fahimtar nacin Malan a kan Nahidt, ta kasa gane cewar Nahidt na iya zamewa rayuwar mijinsu mugun jarabawa ko kyakyawar jarabawa, ta kasa yin irin nata ta koyi hakuri ta koyi kaunar kasancewar Nahidt a tare da su, harma ta fuskanci cewar jihadi ne idan har ya aikata hakan, su kuma idan suka talafa masa zasu samu nasu sakamakon mai kyau, ita abinda ta fi kwarewa a shi shine wannan daga kan da jiji da kai ita ga matar malan, ta bi ta rikita lisafin masu karamar kwakwaluwa na cikin anguwa ta koya masu gori da kadarar mutun, dan rashin hankali ta koya masu abubuwa mararsa ma'ana har sai yanzu da daidaiku ke gane wacece ita suke barin makarantar izgilinta sunna fuskantar rayuwa , A tausashe ta budi baki zata yi magana a tsawace Furera ta dakatar da ita da hannunta tana fadin" Dila Malama kar ki ce min komai a nan, da bana nan da kin ci min amana kin lalumi karuwa an lakawa mijina an ci amanat..............................................." Tassssssssssssssssstssssssssssss tsadadan marin da ya sauka a kusa da bakinta ya sakata daukewar magana da firgici harma ta juyo a haukace tana kallon wanda ta auna mata tikiten tashin hankalin nan na kakausan mari mai balakin zafin tsiya Ido ta kwalalona lokacin da ta ga ikon Allah, ba ita ba, harta da Hajia Matar Malan, da Nahidht idannuwan suka zarro a lokacin da Shuwwa ta cire Hijab dinta ta je da gudu ta janyo cazar waya idannuwanta sun kade a haukace ta ce" Baki gane ba Furera, an jima da daina zagi , bara na ci ubanki a cikin gidan naki ki kai karata ke har yar tasha ce a nan? Da nake raga maki kin dauka dan kin isa ne? Tunda baki da hankali bara na gwada maki shegantakama iyawa ce sai ki samu dalilin tsanarmu da zaginmu, banza jahila da kike anfani da laifin wani kina zaginsa da shi bayan ke dinma halita ce da Allah ya halita baki da tabacin yaya gobenki take!" A haukace ta zuga mata zugawa guda ta daga ta sake zabga mata , hakan ya sa da dukan karfinta take kokowar son kwace bulalar sai dai kamar yadda SHUWWA ta fada mata cewa shegantaka iyawa ce, haka abin yake, bata san cewa idan ka tashi neman fitina jinjinar kanka kake yi ta yadda zaka yarda da kanka cewar zaka iya, ta dauko da zafi tana wasa da shi a hannunta ne bata san cewar akoy masu dibansa daga cikin tukunya su kaishi baki ba, ta yi wasa da damarta tun ana bata girma sanadiyar mai girma har ta kai wajen da aka ajiye gefe aka fuskanceta a matsayinta na mutun Da karfi ta hankadeta hakan ya sa ta maku da jikin garu tana haki ta nunota da yatsarta ta ce" Kin jima kina zaginmu da sunna karuwai, kin jima kina dukan kirjin ke kin isa ba'a isa a auro maki karuwa cikin gidanki ba? Furera an fada maki ban san cewa kece matar da ta bini gidan sarakuwata ta ce ni karuwa ce har mamansa ta saka ya sakeni ba?, Ko baki san cewar na san da kafin na tare kika je kika yi bayanin wacece ni wa Elhaj mai shinkafa ba har ya bani tikitina a cikin mota?, Ko ji kike ban san cewa ke din nan kece wace ta yiwa matar uban mijina bayanin wacece ni ba har aka hanna shi tarewa a dakina har zuwa ranar mutuwar aurena ba?, Ke takamarki musulma ce ke anya kina jin tsoron Allahn da ya haliceki kuwa?, Kin san zaki mutu kuma zaki je gaban ubangiji me zaki ce masa a kan tsangwamarmu da tsanarmu da kika yi dan mun kasance masu aikata laifi wa shi da halicemu maimakun ki yi mana nasiha ne?, A anguwa kin tare gaba kin tare baya kin kula mana shari kala daban daban ya zamto makotanmu bamu da kyakyawar alaka da su dan kin nuna har mata bi muke yi? Ke meye shedar fa zaki bayar a gobe kiyama a kanmu ne?, Furera walahi sai kin mike mun kashe junna yau a falon nan ko ni ko ke!" A haukace ta sake yin kukan kura ta nufeta tana ihun fadin" Ki tashi na ce ki tashi!" Dan gyarn murya ya yi yana idasa shigowa ya yi salama a sanyayensa yadda ya saba ya sake sauke idannuwansa a kansu Kuka ta fashe da shi daga wajen da Shuwwa ta makata da garu tana lankwashewa irin bayantan nan tamkar bayan nata ya kalle tana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une me na maki?, Me na yi maki da zaki dakeni harda hadani da garu bayan kin zageni ta uwa da ta uba? Me na maki ne a rayuwa zaki zo har cikin gidana ki wulakantani da min ikirarin mijin da nake takama da shi kun gama da shi kun shanye shi?" SHUWWA ta yi murmushi tana juyawa wajen mayafinta da ta cire ta ajiye ta dauka tana maidawa a kan gashin kanta da tuni ribom dinsa ya cire a kasa ta nanada da cazar dake hannunta sai da ta daure da kyau kafin ta juyo wajen da Nahidt ke zaune, ta ga a zaunen dai take tun zarro idannuwan da ta yi bata kuma yinkurin yin komai ba sai uwar gidan Malan ce ta ce" Ki ji tsoron Allah Furera, ki guji kafurin kishi Furera, idan kikai haka jin dadin na kankanin lokaci ne a cikin gidan duniyar, zaki je ki samu ubangijinki a kiyama, ki sani Furera koda jin dadin muzgunawa wani ya zame maki a duniyarki har ki je ga kiyamarki ne to fa da zarar kin mutu kin hadu da sakamakon abinda kika shuka kennan har zuwa tashin kiyama, shin yaya zaki yi idan ubangijinki ya tsayar da ke a gabansa ya tambayeki abubuwan da kika aikata a duniya bayan ya haliceki ne dan ki yi masa bauta me zaki ce? Ke ce hada wannan da wanan, kece zagin kadarar mutun, shin ke kin tabata kin isa ki juya salon rubutun ALK'ALAMIN kadararki ne?" Malan ya sake furta" ASALAMU ALAIKUM " Juyowa malama ta yi a nutse tana amsawa kafin ta matsa gaba daya ta bashi hanya ya shigo hakan ya sa Furera sake rakata da mugun harare mai zafi tana ji a cen kasan zuciyarta a duniya idan akoy makiyinta bayan matar nan ne, bata taba gannin mace mai kafurin hakuri da jarababen biyaya irin uwar gidan Malan ba, da ba dan ita ta san me take nacewa a zamanta da Malan ba da ko dan hakurin matar nan ta barshi ta yi tafiyarta nesa da shi, sai dai malan din ne duniya ne, ba zaku gane ba malan duniya ne A nutse ya masu nuni da wajen zama gaba dayansu Shuwwa ta cije baki da abin dukanta a hannunta tana jin haushin zuwansa bata farfasawa wannan tsageran jiki ba wai shari ne zata yiwa mutane ikon Allah, tabas sai ta koya mata hankali ko yau ba, wannan alkawari ne ( kai jama'a kamar irin zaka ladaftar da yaron da ka haifa din nan Da sauri ta zagaye Shuwwar ta karasa wajen zama ta zauna a gantsare dan so take malan ya ganewa idannuwansa cewar mahaukaciya yake neman yin taraya da ita ko me? Sai da suka zazauna su ukun, dama Nahidt a zaune take, sannan ya karaso saman kujera ya zauna yana dan sauke ajiyar zuciya kafin ya sauke dubansa a kan Nahidt Ido hudun da suka yin da junna ne ya saka shi sake saka idannuwansa a cikin nata A hankali yake rage girman💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣4️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali yake rage girman nasa idannuwan a cikin nata, dukkan abubuwan dake cikin zuciyarsa sunna bayanar da kansu a bayanne a cikin nata idannuwan, karara halin da idannuwanta suka nuna tana ciki yake neman kasara dukan tunaninsa da dukan wani yannayi na jarumtarsa A hankali idannuwansa ke isar mata da sakon rarashi duda bata budi baki ta yi magana ba, bata kuma yi rigima da wada ke zaginta ba ji ba gani ba A hankali ya lumshe idannuwan nasa yana kawar da kansa a bangarenta ya maida kan Shuwwar wace ta tsatsare su da ido tana jin wanu farin ciki a kasan zuciyarta Kakausan kallon da ya mata ya sakata sada kanta kasa tana boye bulalar a cikin mayafin abayarta a kasan zuciyarta ta shiga ayana' kai, ashe ashe itace na daka kuma ya ganni' Ya maida dubansa kan uwar gidansa da kanta ke sade , ya samu kansa da yi mata lalausan kallo mai saka Nutsuwa a zuciya sannan ya maida kan Furera Ido hudu sukai da ita, tunda ya fara kallon Nahidht take kallonsa haka kuma take fasara shi a cikin zuciyarta har ya sauke dubansa a kanta Ta so ta yi kisarta da kisisinarta ta hanyar sake lankwashewa, sai dai duban da yake yi mata a bayane yake cewar sam bai yarda da abinda take son nuna masa ba, hakan ya sa ta samu kanta da tsarguwa harma ta kasa kallon cikin kwayar idannuwansa Ajiyar zuciya ya sauke a nutse ya ce" Abin alkhairi na ga ana ta shigowa da shi, IBTISAM ashe kece tafe?" SHUWWA ta kasa cewa komai sai sake sada kanta da ta yi, hakan ya saka shi sauke ajiyar zuciya yana yin murmushi ha ce" Allah ya karra budi, Allah ya saka da alkhairi" Uwar gidansa ce ke amsawa a nutse da ladabi da biyaya Sake yin dan Murmushi ya yi yana kallonsu aa sanyaye ya ce" Ban ji dadi ba, gaba daya sai Tsoro ya kama ni, na fara tunanin yaya iyalina zasu kasance zuwa gaba ? Bale idan ban yi tsayin rai ba yaya zumunci zai kasance a ahalina?" Zuwa yanzun gaba daya gaban jikinta idasa mutuwa suke yi, haka kuma karra kallonsa take yi Irin yadda zuciyarta ke bugawa kuma abin nema yake ya fi karfinta bil haki, hakan ya sa a hankali ta ringa ambaton sunnan Allah A tausashe ya ce" Irin haka babu abinda zai haifar mana sai bacin rai, da tabarbarewar zumunci, da mugun sakamako a wajen Allah, domin kuwa Allah na yafe laifin da ka yi masa ne kai tsaye aman baya yafe wanda ka yiwa bawansa, idan har ka zalunci bawansa ya zama wajibi ka nemi yafiyar bawan nasa koda zai yafe maka ne shima da kansa, hakan na nufin Allah baya so a zalunci bawansa ta kowani siga, sannan ya haramta bawa ya ringa yankewa bawansa hukunci ko yayane..............., Fisabililahi kun kyauta kuwa?" Gaba daya shiru ne ya sake ratsawa, kafin Furera ta bude bakinta ta ce" Allah ya gafarta Malan , shin da adalci a cikin lamarin nan da ake son nuna min kuwa ? Mata ta tardoni har gidana ta dakeni?" Kansa ya girgiza a sanyaye ya ce" Ba adalci a hakan ko daya, asalima dukan bashi da anfani, to aman ke me kika yi ne?" Ido ido suka shiga yi , a dab hade ta ce" koma me na yi ai ban cencenci haka ba" Shima a dan haden ya ce" Dan su ba mutane bane ya saka basu da zuciyar dake iya hasalasu s Idan suka samu kansu a hali na bacin rai dake iya tunkuda su aikata kowani irin aiki kike nufi ko me?" Gaba daya sai ta dawo jifansa da kallon dake nuni kamar tana mai tuhumarsa ne da goyon bayansu, shi kuma ya sake daurewa ya ce" Haba Furera, a zaune na fada maki, haka kuma a tsaye cewar koda abinda kike hasashe gaskiya ne ko karya ne baki da hurumin hanna su ziyartata koda a wani irin lokacine, shine zaki wulakantar da kanki har kanwarki ta daga hannu a kanki? Kin san da ba kowa yaa janyo ba sai ke da kanki? Ga yayarki nan, da ta kama girmanta ta mutunta kanta hakan ya sameta ne? Subahannalah yaya kike so na dube ki bayan tun farkon fara furucinki na sanyo kai zan shigo wajen nan nake jin kalamanki na rashin da'a kina furtawa wa yar uwarki? Me ta tsare maki? Idanma abinda kike jifanta da shi ta dawama a ciki Allah ya ce ki ringa jifanta da shi ne? Idan zaki yi mata nasiha ki kwatanta, idan zaki yi mata fada ta sigar nasiha ki kwatanta aman zagin nata da kike yi Furera kin saka hankalina ya tashi bayan na manta cewar Nahidt ta yi rashin ji na ajiye gefe na guji abinda zai daga min hankalina sai gashi kin tuna min kin fada min fisabililahi wannan aikin ilimi ne ko jahilci?" Kanta ta sake sadawa domin a zamanta da shi, bata taba gannin ya yi mata fada da kakausar murya da dogon zango irin na yau ba, gashi kuma a bayane ransa ya gama baci ne domin abin a bayane yake ba a boye ba, ta gama yarda cewar sai ta tashinwa kanta a kan matan nan, ta gama yarda cewar an shanye mata mijinta malaminta ustazunta A sanyaye ya kalli gefen da Uwar gidansa take ta sake sanyayar da muryarsa ya ce" Allah ya saka maki da Alkhairi, ya kara shiryar da ke , ya yi maki albarka, ya baki aljannar firdausi ya ke Rabiatu" A sanyaye ta ringa amsa adu'o'insa tana sake sadda kanta a sanyaye da matukar sannin waye mijinta ta ce" Allah ya huci zuciyarka Allah ya baka hakuri" Karra cika Furera take tana batsewa tana kallonsu, shi kuma ya sakar mata murmushi a sanyaye ya ce" Dan Allah ki taimaka ki idasa rokar min ita cewa bayan dakinta dake jiranta a gidan nan wanda ya fara tara yanar tautau, ni da kaina na fara gajiyawa da Zaman jiranta, Rabiatuna ki ce mata ta ji tsoron Allah ta dube ni tun kafin karfina ya gaza" A zabure du sula sake kallonsa, banda ita Hajia Malama Rabi'atu, wace maganar nan irin haka sau uku kennan yana fadarta a gabanta, ta farko ita ce ta tayar masa da balin rigimar ta gaji da ganninsa cikin bacin rai da yawan hadewar fuska sai ya fada mata damuwarsa, ya yi ta kaucewa, ya yi ta kiyawa har ta yi yar dariya ta ce da shi a da dai shi din ba rago bane , aman a yanzu ya kasa fuskantar Nahidt ya fada mata cewar yana sonta? Ita fai ta san mijinta ba rago bane dan haka gaskiya ya daina wannan fargabar a gaban Nahidt ya yi kokari ya fada mata ya taimaketa ya ceceta, ta yiwu sanadiyar haka Allah ya bude masu haihuwarsu, domin su dukansu babu mai matsalar haihuwa sun ga asibiti ba'a ga dalilin da ya tsayar da haihuwarsu ba, sai na biyun ranar da sukai wayar nan ta dare da ta kashe da safe Hamza ke fada masa bata nan ko gidansa ta yi? Ya fice a fujajan ya je tsohon gidanta ya samu gidan a garkame, daga cen wajenta ya yi hankalinsa tashe yake fada mata, daga wannan ranar ta kara daukan aniyae gabatar da tsaftatacen kishi, ba dan bata kishin Nahidt ba, itama mace ce, tana kishin mijinta sosai, aman kuma zata gabagar da tsaftatacen kishin da zai karra mata daraja da soyayar mijinta, shi yasa ta bashi goyon baya a gaban idannuwansa da kuma bayan idannuwansa A sanyaye ta sakar masa murmushi ta ce" In sha Allah, zata amince ta zama yar uwata, matar mijina, abokiyar tafiyar da zaman lafiyar gidan MALAN Aban SHUWWA" A hankali Shuwwa ta furta" Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam" tana kallon Matar malan baki hangame Furera kuwa a lokaci daya kanta fa idannuwanta suka kwashi zazafan ciwo Da gaske abinda take gani kuma take ji cewar Malan ne ke neman auren wannan karuwar? A birkice ta mike tana fadin" Malan, anya kuwa kana cikin hayacinka?, Rabi kina cikin hayacinki kuwa?, Ka gane wa kake cewa zaka aura kuwa? Matar da ta gama rabar da dukan wani mutuncin dake tare da ita? Matar da kila wa kala tana dauke da cutar h................"""""" Tsit ta yi tana rufe kumatunta da sauri sakamakon mikewar Da Nahidt ta yi jikinta na dan rawa , dukan gaban jikinta a mace ta tsatsareta da idannuwanta da suka dauki ruwa sosai A hankali ta lumshe idannuwanta hawayen dake ciki suka zubo saman kumatunta Muryarta a sanyaye tana kallonta ta ce" Daina rufe fuskarki, idan SHUWWA na waje ba zan zane tsageran dake zagina ba na tabata ta fini zafin hannu dan ta taba zabga min mari da na kirayi kaina karuwa, walahi fitsari na yi a wandona a ranar sai daga baya ta bani hakuri na kuma yafe mata, Furera ban san me na yi maki ba, nakan daukanki a matsayin wace ya zama wajibi ta tsaneni dan kina tunanin ina bin mijinki sannan nakan dauki tsanar da kike min da sauki domin a rayuwa babu bawan da zai ce shi lalle kowa dai ua so shi, kin ga dole zaka rayu da wa'inda zasu tsaneka ba tare da ka tsare masu komai ba, bale ke da kike gannin nice damuwarki, Furera bari ki ji, farkon fara masha'ata ya samo asali ne da rashin ci, rashin sha, rashin muhali, da ace da irin mijinki muka fara haduwa da na tabata maki da yanzu ba haka nake ba, da farko tabas kadarar rayuwa ce ta sameni Furera, sai dai shi sabo fara shi ne da sauki, fitarsa Yana da matukar wahala domin daga baya mun samu budi sosai sai dai gaba daya na riga na shiha sai fitar ta gagaremu, aman ki yi hakuri dan girman Allah, kuma ni na yafe maki, hakama kanwata zata yafe maki ko ba yanzu ba, ke zan iya ce maki idan ta kasa yafe maki zaki ganta ta dawo ta nada maki wani dukan dan ta huce domin bata so ta rike mutun a ranta, ta fi gane a yita ta kare da ta rike mutun a zuciyarta, Furera abinda kike yima din fa ni ba zan aikata ba, Furera me gareni da zan iya zama matar sa? Shi din adali ne, ya amshe mu, ya zala uba a garemu, ina zuba masa hauka dan ma ture shi daga rayuwarmu aman shi aikin Allah yake yi, da zuciya daya yake yi, yanzuma abinda ya kawo mu kin ga y'arsa ce ke son ganninsa, ni gabana faduwa yake idan na fiskance shi, bayan wannan sha kuruminki ba zan iya aurensa ba, ba zan taba aurensa ba, ki huta abinki?" Daga haka ta juya ta fice da gudun tsiya wanda hakan ya saka shi rintse idannuwansa fa karfi ya sada kansa yana sauke numfashin dake fita da gagawa a kirjinsa Ido SHUWWA ta zarro tana raka Rabiatu da ido wace ta bi bayanta da gudun itama tana fadin baki isa ba walahi! A bayane ta ce" Lah " tana firfito idannuwanta gaba daya da mamaki Dubanta ta maido kan Furera, kafin kake cewa tak, ta fice itama da dan gudunta har tana waiwayen Shuwwar din, domin ita yanzu ta fara tsoron yarinyar nan, shegiya mai karfin aljannu (😒)💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣5️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Sai ya rage daga Malan sai SHUWWA Kansa shi kuma a kasa ya kasa dagowa har sai da Shuwwa ta sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Abana " Idannuwansa ya lumshe kafin ya dago a hankali yana kirkirar murmushi yana kallonta ya ce" Na'am Shuwwan Abanta" SHUWWAR ta ce" Ka san wani lokacin Aunty kan haukacewa kau? Kawai ka hada sadakinmu mu je mu kaima Hamza" Dan murmushi ya yi yana kallonta ya ce" Shuwwan Abanta idan fa da gaske take? Idan tana tsoron auren wanda baya haihuwa ne?" "Subahannalah Abanah , subahannalah, dan Allah kar ka saka haka a ranka, na rantse maka tana sonka kuma zaka ganni gannin idannuwanka" Shuwwa ta fada jikinta na yin sanyi sosai Wani murmushin ya sake yi yana kawar da zancen ya ce" Menene yake damunki? Na tabata akoy damuwar dake damunki" Kwarai ta so ta bar maganar sai ko zuwa gaba, aman wannan maganarma mai mahinmanci ce, ba zata iya barinta haka ba, kuma ita dai a yanzu shi ne mutumen da zata iya fadawa wannan maganar, dan haka ta fuskance shi a sanyaye ta shiga fada masa dukan abubuwan da suka faru ta dora da fadin" Abahna, gaba daya na shiga hali na zargin kowa da kowa, wanene mai aikata haka? Koma wanene yana da dama a gare shi sannan Yana da kusanci fa shi ta yadda har aka ita shiga dakina aka saka camera, shin kafin ni sauran matansa da haka a dakunannsu? Matarsa dake garinsu itama an kirayeta ne? Ta amince da haka ne? Da wata maganar aka jinginata ne? Shin menene dalilin dake rabashi da mata? Abana gashi mai taurin kan tsiya bale a tambayeshi ya bada amsa cikin sauki, shi yasa na ce kawai mu zo, Nahidhtma ta ce gaskiya mu zo" Gaba daya abin ya daga masa hankali ta yadda ya yi shiru yana nazari, "Ya salam" shine abinda yake ta furtawa a sanyaye kafin ya dunkule hannunsa ya ce" Mun shiga a cikin tsaka mai wuya IBTISAM, mun shigo a cikin yannayin da ya zama wajibi mu ringa kaye kaye a cikin kwakwaluwarmu, mu ringa zargin kowa, muna duban kowa, sai dai mu tuna cewar zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya ne........" Ya sakue ajiyar zuciya ya sake fadin" Hasbunnalahu wani'imal wakim, shin tun yaushe hakan ya fara samunsa? Waye abokin hamayar dake neman ransa? Kisa? Me yayi da zafi haka?, Na san cewa ko a sanadiyar kujerar da ya taka , watau matsayin da ya haura yana iya samun abokin hamaya, ta yiwu kuma wani ya taba hukuntawa hakan bai masa ba, subahannalah koma menene me ya kai na shiga hurumin iyalinsa? Wani namijin da a taka lamarin iyalinsa gwara ka kashe shi ya san kashe shin ka yi" Shuwwar ta dan tabe bakinta ta ce" Ni wollah Abana du sai abin yake min wani iri, wai shi iyayensa da rai kuwa?" Makan ya kaleta da dan mamaki ya ce" SHUWWA, shin baki zauna da shi ba har yanzu?" Rashin gane tambayarsa ya sakata tabe baki ta ce" Kai Abana wannan ake wata magana da shi? Shi fa kulun kashedi yake min, dazuma dai ya ce ba'a saka shi magana na kiyaye na ce ka ji dunkum!"..........sai da ta gama zubar kuma ta rufe baki tama fadin" Ba dunkum nake son cewa ba Abana" Malan ya sauke ajiyar zuciya yana girgiza kai a nutse ya ce" kina jina?, Ina so ki fuskanceni da kyau sannan ki fahimci abinda nake son fada maki, SHUWWAR ko wanene, ko me yake tare da shi ina so ke ki zamto wace zata gagaresu da karfin adu'a fa gujewa daga wayarsu, SHUWWAR kina jin abinda nake nufi da ke?, Ina so ki ji tsoron Allah, ki sani mutumen nan yana da hakki a kanki, ki kiyaye dukan wani abin da zai zamto cutarwa ne a gare shi, zan je na samu manyana da nake maganar sirri da su na sanar masu damuwarmu ba tare da na basu sunna ba, dan su tayamu fadawa Allah, zamu hanna kanmu barci na tsayin sati biyu mu ga yadda Allah zai yi, idan kuma suka ci gana da kiranki ki yi kirana ki sanar min ko ki zo ki sanar min domin mutanen nan babu abinda ba zasu iya yi ba sunna iya sauraronmu ta waya su gane kin fadawa wani Maganar su maki ila, ki taso ki zo ki sanar min ni kuma na samu mijin naki mu yi maganar in sha Allah, Allah zai toni asirinsu ko su waye da izinin Allah, fatana ba hakinsu ya ci ba suka taso masa" SHUWWAR ta ringa amsawa, sunna haka Hajia Rabi'atu ta dawo, daidia ana kiran sallah a dole ya mike itama ta dauki Nikaf dinta ta fice tana fada masu gidan Hamza zasu wuce A lokacin da ta zo cikin motar wani fadan ne suka bude sabo, har suka isa gidan Hamza A nan falon Fauziya suka baje bayan su masu yin sallar sun gabatar suka shiga hira , a nan Shuwwar ke fadawa Fauziya abinda Nahidt ta yi, ai kuwa suka sakota a gaba tamkar zasu cinyeta danya tana kare kanta , har sai da ta gaji ta ce" Ke Shuwwar da Fauziya ku tashi ku ci uwani mana wai? Na ce ba zan auri Muhamadu ba na ga ubanda zai min dole yai ga jaraba ba zan aure shin ba, iskancin banza iskancin wofi , ba zan aure shin ba!" Ai fa summa suka sameta wannan ya fadi gaskiyarsa, wannan ya fadi tasa, SHUWWAR ta dire magana da fadin" Shi kadai nake da shi ubana a duniya walahi sai kin aureshi dan ba zaki hada masa ciwon zuciya ba ke muguwa!" Sunna tsakiyar musun ne wayar SHUWWAR ta dauki kuka Cirota ta yi tana dubawa , lokaci daya ta zarro ido tana masu alamun su saurara sannan da hannunta ta nuna masu mai kiran ko wanene Saurarawar suka yi gaba dayansu suka nutsu sunna sauraro Da irin wancen muryar aka ce" Muna fatan kin gama yin tunani, kin gama yanke hukuncin zaki bamu hadin kai mu hadu mu kawar da shi a doron kasa domin zuwa yanzu mun gama sannin cewa har rapping dinki yake kokarin yi a cikin gida, shin zaki amince mana mu cin masa a lokacin da bai yi zaton haka daga garemu ba?" SHUWWA ta yi dan murmushi ta ce" To wai su wanene ku? Yaya zan yi baban aiki irin haka da ku bayan ban sanku ba?" Amsa aka bata kamar haka " Ba sai kin sanku ba da zarar mun samu burinmu gaba dayanmu a lokaci daya, kawai ki bamu dama mu kuma zamu ajiye maki abinda zaki masa anfani da shi ki kawar mana da shi ba tare da likita ya gane kashe shi muka yi ba" SHUWAR ta gyada kai tana kallon Nahidht dake miko mata hannu kan ta bata wayar domin tare suke sauraro gaba dayansu Ta ce" To ga yayata zaku tatauna kan abin" Bata tsaya jiran ta cewarsu ba ta saka amsa kuwa sannan ta a ajiye Wani bahagumen , lankwasashen ashar ne NAHIDT ta nado ta nadawa mai maganar bayan ta bambance cewar mace ko namiji da mai maganar take ta dora da fadin" La'anane sai mun ci ...............dinka!" Tana rufe baki Fauziya ta dauka itama ta bada nata mamakin harda kyatsewa ta dire tana firfito da idannuwanta sannan Shuwwar ta shafa fatiha.........domin a dogon da ta daukoma aka katse kiran sai karan kashe kiran da suka ji ne ya shaida masu an katse Shiru suka yi sunna kallon kallo, a sanyaye Fauziya ta ce" Yanzun kuma mu duka zai kashe kennan..........mun shiga uku" Nahidt ta ce" ke bari tsinane, babu abinda ya isa ya yi da mu dan iska, kadanma ya ji na so na masa zagin mahaukata na ce da shi kai Uwaka!" SHUWWAR ta yi daria tana kwontawa ta ce" Baku da mutunci yan matannan ko kadan............ Da wanna suka shantake, da hira tsakaninsu wace suka jima basu yi irinta ba suka nemi shashancewa sunna shan dariya a tsakaninsu sallar la'asar ta sake tashinsu yi, daga nan suka shige kicin dinta tare suka dafa sasaukan dahuwa ta dauki uban kifi da nama sannan suka baje suka ci aka ringa fitarwa da sojojin da suke tare, wa'inda basu yi tunanin zasu samu abinci a wajen matar uban gidan nasu ba, sai dai fitowar abincin ya saka su maida hankali suka ci abinsu sunna masu jin dadin hakan da tunanin lalle ita din zata zamto uwar sojoji Ba su su tashi a gidan Hamza ba sai da magariba ta sanyo kai sannan suka shiga kimtsawa suka tarkata sukai mata salama suka kama hanyar tafiya, Sunna tafe SHUWWA na fadin ta rantse da Allah sai an yi auren nan kwana kusa ma kuwa, in kuwa tsoron Furera Nahidt ke ji ta fito a mutun ta fadi cewar tsoronta take ji Ita dai ta shaka ta yi mata gummm dan ta fahimci so take ta kaita makura su daku a motar ta yadda zasu bar abin fada _____________________________________ Tunda motarsu ta sanyo kai a makeken tsakar gidan na LIEUTENANT GANARAL MUHYIDEEN MUHAY gaban dukansu ya yanke ya fadi Ba komai ya ja haka ba sai gannin jerin motocinsa da ya fita da su, kafin shi dake zaune saman kujera hannayensa rike da jarida ya dora kafa daya kan daya ga Dukan alamu karanta jaridar yake yi, sai ko Wajen kofar da sojoji hudu ke tsaye sunna kikitu da kofar sun rasa ta yadda zasu budeta gashi mai banbare kofar an tafi a dauko shi aman ba'a karaso ba, gaba dayansu jinninsu a akaifa da tarin mamaki da tsoron aikin da matar oga ta aikata yau na kile bangarensu ta tafi da ky, gashi ya dawo a kadan ya yi minti talatin yana jira "Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, SHUWWAR dan baban babanki hala ky din kofar cen daya tak ne muka kule muka tafi da shi!?" Shuwwar din kanta cikinta sai da ya juya ta kaleta a zabure ta kada bata amsa, da kyar ta iya yarfe hannunta ta ce" Walahi da na sani da ban aikata haka ba, shi kadaima masifa yake bale an tabo shi, yau Nahidt dukan sojoji ya wajabta a kanmu wayo Allahna" Nahidt ta zarro ido tana fadin" Ya wajabta a kanki dai kece matarsa, kuma ke kika rufe gidan ai kau? wai tsakani da Allah mema ya dawo da shi gidan nan yau da wuri?" SHUWWA ta rintse ido gannin motar ta tsaya, sannan ta ji an bude mata bangaren da take kafin ta ji ana magana kamar haka" Barka da dawowa Madame, a kawo ky na bude kofar " Hannunta na rawa ta wurgawa Nahidt jakar, Nahidt ta bude ta ciro ky din ta mika masa sukai tsuru tsuru sunna kallonsu aka je aka bude masa sannan ya dakatar da su ya amshi kayansa ya masu maganar da ita dai bata jin me yace kafin ya ga gaba dayansu sun sara masa sun fice, nan da nan harta direbobin mazan suka fice suka barsu daga su sai ransu Gwauron numfashi SHUWWA ta sauke ta fito a motar tana nufar ciki ta shiga ADU'A a bayane tana kallon Nahidht da ta biyota aman ta ki ta bita ciki ta zauna a saman kujerar nan tana saurare Yawu mai daci ta hadiye ganninsa zaune yana fuskantarta a lokacin da ta shigo A hankali ta nufo shi, shi kuma kallonta yake yanaa ta maimaita kalaman da suka yi ita da mai kiran nan a waya har lokacin da ta ba yayarta wayar cewar toh ga yayarta zata masa magana suka ringa bada bada da dayar muryar da bai san ko wacece ba sunna durawa mai kiran ashar, har ta karaso gabansa ta zuba gwuiwoyinta a kasa ta hade hannayenta ta ce" Ka mana rai ka yafe mana, bamu san yau da wuri zaka dawo ba, aman gaba idan zan je gari zan tambayeka lokacin dawowarka , ka san abindama ya tsaida mu Nahidht ce, Nahidt ce miji ya fito mata ta masa wulakanci ta ce bata so, an rarasheta, an mata nasihar ta ce bata so, dan Allah ka taimaka ka mata ihu na tabata tana tsoron soja zata maka biyaya, ko auren dole ne a mata da Abanmu yana sonta shi, yadda akai min auren dolen nan itama a yi mata shi dan Allah ........" Ta karashe tana hade hannayenta biyu har tana kokarin zama a kan kafafuwansa sannan tana tare Nikaf dinta dake son dawowa ya rufe fuskarta tana kuma hankalce da hannunsa koda yaka so marintan nan, sai ta yi ta kanta! Tunda ta fara maganar yake sauraronta, haka kuma yana karantarta har ta dasa aya Sarai ya san dan ta mantar da shi rufe masa faki da ta yi ne ta sako shi a maganarta , aman fa ta ce a aurawa yayarta abansu sai ya samu kansa da mamakinta harma da maimaita kalmar ABANSU? kafafuwansa ya janye gannin so take ta fada masa a kausashe y💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Kafafuwansa ya janye gannin so take ta fada masa a kausashe ya ce" Ki kula mana ".................sannan ya sake jan bakinsa ya yi gumm yana kallonta Nikaf din ta cire itama tana kallonsa da kikifta ido, irin alamu na gaskiya da gaskiyar dake tare da ita, Ajiyar zuciya ya sauke ya sake kallon wajen diner ya ga wayam, yau babu komai, bayan kwana biyu yakan taba dukan abinda ya samu na tabawa, sannan ua dora shayinsa , sai dai yau matar nan ta yi aiki irin na mata bata yi girki ba Mikewa ya yi ya dauki kayansa ya juya ya shiga haurawa sama, ita Kuma sai ta samu kanta da raka shi da kallo har ya bacewa ganninta tana hangen hanyar da ya bi Wani gwauron ajiyar zuciya ta sauke a lokacin da NAHIDT ta ce" Ke Shuwwa" A dan firgice ta juyo tana kallonta Murya ciki ciki ta ce" Yaya kuka rabu? " SHUWWAR ta sake kallon hanyar da ya haye din sannan ta juyo wajen Nahidt tana sauke wata ajiyar zuciyar again ta ce" Cewa ya yi ki kula mana, shikenan ya tashi ya yi tafiyarsa, bayan na barshi da gidansa yana jirana a waje, ya shigo ban yi gyare gyaren komai ba, uwa uba ban yi girki ba, Nahidt anya ba dana min tarko zai yi ta yadda ina shiga sama zan ji kaina ba a jikin jikina ba?, Kin san fa sojoji dukan matansu suke yi, anya ba tarani yake yi ta yadda laifina zai kai na ya batar da ni shikenan kowama ya huta?, Zuwa yanzu na fara tsoron kyaliyarsa da kawar da kansa a kan neman fitinata" Nahidt ta shiga kwabe hijab din jikinta tana fadin" Yanzun dai tashi kike yi ki fada kicin, ni kuma bara na yi sallah na fito na shiga gyaran falon, Shuwwa an fada maki kowani namiji ne bai san darajar mace ba kuma bashi da ilimin adini ne? Dan kawai yana Soja baa hakan na nufin yadda yake da tsauri da tsagera da mararsa ji a waje zai kasance mai aikata haka wa iyalinsa, mau be kina auren namiji mai daraja, mai mutunci , wanda zai koya maki son kanki da kanki , mutunta kanki da kanki, uwa uba ya koya maki zama da namiji mai daraja , ya karyata hasashenki, ya birkita zuciyarki da dumin kaunar Soja!" Tunda take kalaman ita kuma kallonta take yi har ta dasa aya Ajiyar zuciya ta sauke tana dan girgiza kanta ta juya ta nufi hanyar kicin din tana tunanin me ya dace ta girka masu sasauka a gidan duba da sun yi dare? Mayafinta ta cire ta ajiye da jakarta mai dauke da wayarta sannan ta karasa wajen frij mai dauke da danyan nama da su kifi, da su naman talo talo Naman talo talon ta samu ta ciro da kyar ta nufi wajen ruwa ta dauki roba ta saka shi ta kunna masa ruwa sannan ta barshi ya saki da kankarar da ta dafke shi Wajen dankalin turawa ta koma ta debo mai yawa sannan ta kawo abin bare bayan shima ta ajiye da wata robar da zatana zubawa idan ta bare Harhada kayan jajage ta yi su tarugu, koren tatasai, da tafarnuwa ta jajaga su sosai sannan ta zuba su a cikin kwalba ta zuba masu Mutarde da mayonaise da garin magin tafi da gidanka da bakin poivre da fari da dan mai ta cakude su sosai sannan ta kawo su ta ajiye wajen kayan aikinta Naman nan ta cire a ruwan nan ta sake masa wani ruwan, ta samu ta wanke shi tass sannan ta zuba shi cikin abin tsanewa ta sake komawa wajen dankalin nan tana ferewa tana sakawa cikin ruwa da sauri da sauri Sai da ta kusan rabi sannan ta koma wajen naman nan , zuwa lokacin ya tsane ruwansa tassss, hakan ya sa ta shiga tsatsaga jikinsa duba da manyan yanka ne sosai har uku ta ciro, bata cicira shi kannanu ba sai dan tsatsaga jikinsa da ta yi sosai ta kawo wannan jajagen da ta yi ta shiga shafa masa lungu da sako sosai tana shafe shi da shi Su dukansu ta yiwa haka sannan ta dauka ta saka a frij wajen yin sanyi ba wajen yin kankara ba ta rufe ta koma wajen dankalin turawanta Ba ita ta waiga wajen naman nan ba sai da ta gama bare dankalin turawan nan tass sannan ta yanyanka shi dukanshi, zuwa lokacin ta dauki kusan minti talatin ta zuba dankakin turawan a cikin babar roba mai tiloli dan ya tsane ruwansa shima gaba daya sannan ta koma ta ciro naman nan Anfanin saka naman da ka shafawa jajagen nan a frij shine kayan zasu ratsa shi sosai ta yadda dandannonsa zai fi fitowa sannan zai fi gasuwa komai taurinsa domin hadin nan na saka namaa ya yi laushi ya yi gagawar gasuwa Abin gashinta ta ajiye ta dauko takardar da ake siyarwa ta gashin nama ko cake t yanka ta saka a cikin abin hashin sannan ta dauki mai ta shafa sosai ta dora yanka biyu ta koma wajen foor dinta da ya gama daukan zafi a 250 wutar sama da ta kasa ta bude shi ta saka naman ta rufe sannan ta rage karfin wutar zuwa 200 dan kar naman ya dauki hanyar konewa bai gasu da kyau ba sannan ta komawarta wajen dankalin nan ta kunna wuta ta dora kasko ta zuba isashen mai sannan ta juya wajen kayan tea dinsa ta shiga harhadowa dasauri da sauri dan ta dora shi gefe shima ya dafa kansa a kan lokaci Man nan na yin zafi ta yanka albasa karama ta jefa cikin man suyar, hakan na saka dankalin turawan bada wani kanshi mai dadi da dandano Zuba mai yawa ta yi tana tsaye a gabansa har ya fara ja ta juya shi ta yadda dayan barinma ya dauko jan sannan ta rage wutar ta kwashe shi cikin abin tsanewa, da gagawa kuwa sai ta kawo gishiri na cikin kwanko garin nan ta dan yayafa da zafinsa ta juya shi ta yadda gishirin zai gamu a jikinsa gaba daya sannan ta zube sauran a man ta bar wanda ta kwashe din ya idasa tsane mansa bayan ta yafa kyale mai tiloli gudun wani abu ya fada kafin ta kawo abin zubawa Nan da nan ta gama aikinta, a awa biyu danma aikin hannu daya ne kuma sai da ta bari ya gasu sosai , zuwa lokacin har ya dawo daga sallar isha'i yana mamakin aikin da yayarta ke sha ba ji ba gani falon ya dauki kanshi an gyara ko'ina masha Allah ya haye sama yana dan dafe cikinsa domin har ga Allah shi baya wasa da cikinsa sam A hankali take tafia da kayan da ta jera tana adu'ar Allah kaita dinern lafia har ta fito suka hade da Nahidt A nutse ta ce" Wauh, Masha Allah......Shuwwa wadinnan plat din fa da kayan shayin?" SHUWWA ta ce" rufa min asiri na ajiye kafin na barar sai na kaiki ki gansu, kulun su ke sake sakani yin sabon girki da su walahi" Nahidt ta ajiye turaren wutar da take yawo da shi ta kama mata gaban tana fadin " ki rage kayan mana kar garin hawa ki zubar" SHUWWAR ta ce" Hawa ina kuma? " Nahidt ta dubeta a tsanake ta ce" saman mana, ko ba dakinsa zaki kai masa ba?" SHUWWAR ta girgiza kanta Nahidt ta yi Murmushi tana fadin" mu ai a nan zamu ci ko? Muna so muci cikin sakewa ko? Ki kai masa Kawai mu sai mu baje a nan , domin kanshin gashin nan na halaka min yawu" Yar dariya ta yi ta gyada kanta ta juya hanyar hawan a hankali tana hawa tana adu'ar Allah ya kaita lafiya da tunanin ko ya ci? Har ta haye sannan NAHIDT ta yi murmushi tana girgiza kai a ranta tana ayana'gidan rigima kennan, da ban yi mata dabarar ba, ba zata Kai ba" A hankali ta samu ta bude ba tare da ta nemi izini ba domin kayan dake hannunta ko budewar Allah ne ya taimaketa ta iya budewar A hankali ta shiga da salama a saman lebenta kasa kasa ba tun karfi ba dan kar ta saki farantin Idannuwanta suka sauka a saman kansa yana zaune saman wata lalausar kujera ya mike kafafuwansa da alkur'ani mai girma a hannunsa yana karatu cen cikin kirjinsa Samun kanta ta yi da zuba masa ido , ga wani sansanyan kanshi na tashi a dakin wanda ga dukan alamu turaren ruwa ne ya saka mai sanyin kanshi dan yaa ji dadin zaman A hankali ta karasa ta samu ta ajiye masa a gefensa ta sake zuba idannuwanta a saman gashin da ya lulube kafafuwansa Haka kawai ta ringa bin jikinsa da kallo dan neman rigima har sukai ido hudu da shi, wanda hakan ya sakata dan hade fuska tana basarwar nan kamar kallonsa ba dan wata niya ta kalleshi ba ta yatsina fuska tana cije lebenta na kasa hadi da juyawa gaba daya ta mike da niyar tafiyarta dan ta kula kallon nan nasa kamar yanai mata kallon kyama ne! Ajiyar Zuciya ya sauke yana girgiza kansa kasa kasa ya ce" My bed 🛏️" Turus ta yi ta juyo ta kale shi na yan sekwani sannan ta cire kanta ta nufi wajen gadon Yayewa ta yi ta yi mashine wash da su , sai da ta gama wanke su ta fitar ta fito ta bude dayar kofar da igiyoyin shanyan suke ta je ta shanya su Har ta juyo zata filo ta samu kanta da kurawa wajen abin fitila ido Abin ta sake kurawa ido sosai tana kallonsa kafin ta juya ta fito falon daidai ya dasa aya yana rufe alkur'anin ya mike ya nufi wajen ajiyarsa ya ajiye sannan ya juyo yana fuskantarta domin ya tabata tsayuwar nan da ta yi magana ce a bakinta Ajiyar Zuciya ta sauke tana kawar da kanta gefe ciki ciki ta ce" Am, am, am .............." Kasa karasawa ta yi, shi kuma ya tsaya ya zuba mata ido har zuwa gaban goshinta da gargasar gashin wajen ke bashi mamaki Idannuwanta ta dago ta dube shi sai kuma ta dubi hanyar da ta fito da hannunta ta dan nuna kafin ta kale shi ta dan shagwaba fuskarta tana sirintar da dubanta ta sake daukan duban nata ta sauke a hanyar da ta fito, hakan ya saka shi gane da abinda take nuna masa A nutse ya taka ya zo ya gitata ya shige ciki, ya hara mata sansanyan kanshin turaransa da ya sakata lumshe idannuwanta ta bude ta raka bayansa da kallo sannan ta iya cira kafafuwanta da kyar ta bi bayansa Wajen da ya fi dauke mata hankali ta yi ta nuna masa da idannuwanta har ya ga wajen shima Tsakani da Allah zuwa yanzu ya amshi gayatar wannan neman fitina, zai kuma nunawa mai yi cewar ba sani bane bai yi ba so ya yi ya sirinta, aman tunda wulakancin ya kai haka zai kwatanta masa shi riga yake da ita wace ta bashi damar taka wulakantace! Da idannuwansa ya mata alamun ta wuce Wucewar ta yi sumui sumui ta fito a dakin gaba daya Gannin yana biye da ita ya sakata dan yin sauri ta sauka ta nufi dakin Nahidt domin ta gama komai ta zuba abincinta ta yi shigewarta dan dama babu abinda zata yi jira ai, da gangan ta cewa Shuwwa a nan zasu ci, aman me zasu wani ci a nan? Ai du abinta ta san daidai ta san akasin daidan A nutse ya bude ya biyo bayanta bayan ta shige Salama ya yi a saman lebensa sannan ya daga kansa ya shiga bin dakin da kallo kafin ya dawo da dubansa kansu sun yi tsuru tsuru sunna kallonsa gaba dayansu a tsaitsaye Dan gyaran murya ya yi ya ce" Ku shirya mu tafi" Daga haka ya so ya juya, sai fai tambayar da SHUWWA ta masa da sauri tana kallonsa cewar ina zasu tafi? ya saka shi juyowa a hankali ya ce" Capital " A tare suka maimaita Capital?, Yana nufin garin iyayensa kennan fa?, Sai kuma Shuwwar ta ce" Aman yaushe?, Kuma da wa da wa? sannan a me? sai nake gannin dare ya yi ai yanzun?" Nahidt ta gyada kai domin itama so take ta san amsoshin nan har ga Allah Dubansu ya yi daya bayan daya Ko dan kwali yarinyar nan bata da shi a kanta, kuma abayar tata daga sama fa ta riketa sosai walahi Kai ya girgiza yana sake kallonsu ya dubi agogon bangon dakin ya sake dubansu a kausashe ya ce" Now " Daga haka ya juya ya fice a dakin, hakan ya sa suka kalli junna Shuwwar ta ce" Na ga annabi in na yi hali na gari, ke kuma me yakr nufi? " Nahidt ta yi sakalau ta ce" Shuwwa ni na sani ne? Kin ga cewa ya yi Now, to yana nufin yanzun yanzu wai zamu yi doguwar tafiyar nan? Ko dai mutuwa aka yi ?" Rai a hargitse SHUWWA ta💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 *AUNTY SAJIDA NI FARA CE, MATSALATA BAYA KYALI, HAKA KUMA INA DA YARINYA DA NA HAIFA ITA KUMA TANA DA DAN DUHU KASANCEWAR MAHAIFINTA BAKI NE, DU IRIN SANYIN AC DA CIMA MAI KYAU BAMA KYALKYALI IRIN NA YAN GAYU, GAMU A GARI KUSA DA SHUGABAN KASA.......* 😂............................................................................. Amsa " Dan gwada shafa madarar ruwa peak a fuskarki idan da hali har hannayenki, sannan itama ki gwada shafa mata kadan ba da yawa ba, da zarar kin bude ki saka a frij bata komai, idan kun shafa ku barta ta bushe sai ku wanke da ruwa kadai marar sanyi karara sannan marar dumi...........kyalin fata kike so? Zaki bani bayani yar uwa🥰🥰🥰🥰🥰🥰 Rai a hargitse Shuwwar ta ce" Koma menene ai sai a yi hakurin gannin safiya ko? Ni tsorona Allah tsorona kar cen zai kaini ya kashe ya birne ba tare da aj masa komai ba, kin ga tunda Allah ya hada hanyata da shi nake haye masa nake nemansa da fitina, ta yiwu na kaishi bango ne"......... Ta idasa da yannayi na son ta fashe da kuka , dukkan tsoron tafiyar na bayana a tatare da ita Nahidt da ta juya ta fara harhada yan kayayakinta ta juyo ta ce" ki yiwa Allah ki daina fadin haka, yo idan ya kasheni ban auri Malan ba ina zan saka raina, kin kuwa san yadda nake tunanin gani gashi a matsayin mata da miji? Ki rufan asiri na mutu maza su kaini ba mata ba" Kai Shuwwar ta girgiza tana tsaki tare da bala mata harara ta juya ta bara mata dakin ta nufi dakinta tana gunaguni Cikin jerin akwatunnanta ta janyo wata galeliya ta ajiye ta bude ta firfitar da kayan ciki sannan ta shiga bude sauran akwatunnan tana duduba kayan da take gannin su suka dace da zaman cen, watau rantsatsu yan kasa da kasa wa'inda zata iya zama a kusa da kishiya da su Haka kawai ta samu kanta da tunanin wai yanzu wajen da yake da wata matar zasu je su zauna? Sai kuma ta yatsina baki tana ayana 'dadin abin ba damuwata bace , Allah ya sa uku zan tarda matsalarku ce kai da su' Da gudu ta fada bayi ta yi wanka a gagauce, ta dauko brosh da su sabulu da maclean ta hado da tawul, da su abin busar da gashinta, kai su kayan kwaliyarta, su turarenta, ita dai abubuwan da ta tsaya yi sun dauketa lokaci mai yawan gaske domin sai da ta kusan awa biyu a ciki hakan ya sa dare ya karra yi, harma tana tunanin tabas an fasa tafiyar domin sun yi dare ai Wando dogo ta saka ta dora farar riga mai dan dogon hannu sannan ta saka abaya mai botira a gaba marar kyalkyali ta dauko mayafinta ta yafa bata nada ba ta shiga wanke jikinta da sansanyen turarenta sannan ta dauki su cazarta, da turaran da take shafawa lokaci zuwa lokaci du ta zuba a jakar sannan ta shiga kiriniyar janyo sauran akwatunnan biyu ta fitar ta koma ta tofe dakin da adu'a ta janyo ta rufe ruffff da ky dinta ta jefa a jaka ta dakata tana kallon dakinsa Gannin Ky dinsa a jiki sai ta bar akwatunnanta ta je da dan gudu gudu ta bude ta leka kanta Gannin ba kowa ciki sai ta samu kanta da shigewa tana lelekawa Ba kowa, ga abincin da ta kawo kamar an zuba tea din aman abincin ba'a ci komai ba Leda ta shiga nema ko Allah zai sa ta samu Ai kam ta ga irin ledojin nan na kampani wada ya sayi wani agogo a wani kampani ko agogon bai cire a ciki ba, hakan ya sa ta saka agogon a jakarta ta zo da ledar ta juye gashin nan tsaf da soyayen dankalin turawan nan sannan ta juyo da sauri ta fito bayan ta kule ta cusa a jakarta suma ta fito ta kuma janyo akwatunnan giri giri dadin abin daya ne takalmin da ta saka kafa ciki ne mai dan karamin tallon sosai, kuma ya yiwa kafar tata cif da cif hakan ya sa bata shan wahalar tafia da shi ta ringa saukowa da dan sauri ta juya ta janyo jaka daya sannan ta janyo daya da haka har ta idasa saukowa dana nishi ta janyo su ta nufo falon da take jin muryar NAHIDT na yar daria Turus ta yi gannin Nahidt zaune saman kujera tana labari tana daria abinta shi kuma kamar ya samu TV sauraronta yake yana kuma kallonta sai a ransa da yake fasara dukan kalamanta Nahidt ta yi dan murmushi ta ce" Ai yalabai wannan dalilin ya sa zaka ga wani lokacin sai a hankali, ai marayu ne mu bamu da uwa bale uba , lamarin sai gyaran Allah, daidaiku suka san hakin maraya, daidaiku suka san Allah baya so a taba maraya, daidaiku suka san shafa kanmuma alkhairi ne, yanzu haka dai kwanaki aka ce ko da danginmu a nan wajen? Shi kuma wanda ya zo din nan yayanmu ne shi dinma shine nake fadawa Shuwwa kulun cewar du inda zamu je in sha Allah ba za'a kashemu ba a duniya Allah zai saka tausayinmu a zukatan jama'a wannan ai lamari ne na ubangiji ko Yalabai?" Kai SHUWWA ta girgiza tana dane dariyar Nahidt a ranta tana ayana' Da ace sunna da tausayi sojoji ai da ba zasunna kashe mutane ba, in zaki tashi ki tashi Allah ya sa mutuwa hutu ce a garemu kawai!' A hankali ya maida dubansa saman kanta , sannan ya sauke idannuwansa a saman akwatunnan da take janye da su maka maka biyu masu kala daban daban, irin gata mai kala kala din nan Bakinsa ya tabe yana gannin yadda wandon dake ciki shima fari kal ke bayanar da kansa hakan ya sa ake gannin girman cinyoyinta ta cikin abayar dake jikinta sannan ya dan juya cikin dabara yana satar kallon camerar dake boye wajen jerin fitilun dake lake ya sake juyowa yana kallonta da karra bin yafawar mayafin abayar da ta yi da kallo ya kuma samu kansa da ayana magana kamar haka ' Shi kuma turaran ko na meye? ' Bakinsa ya tabe ya mike tsaye yana duban agogon hannunsa hakan ya sa su dukansu suka kalli hannun nasa suma Nahidt ta yi wani murmushin tana fadin" Ga dukan alama dare ya yi Yalabai tafiyar ko sai Ido na gani?" Dan sake kallonta ya yi ya girgiza kansa ya yi wajen kicin da karkashe dukan abinda ya dace a ransa yana ayana' Ita bata gajiya da surutu ne? ' Da ido suka raka shi, kasa kasa Nahidt ta ce" Shuwwar koda kashe mun ya yi da daren nan babu mai sani, Allah mun gode maka haka rayuwa zata yi da mu ashe" SHUWWAR ta zauna itama tana rafka tagumi tana kallonta Wayarta ta bude ta shiga dora numbobin Aban Shuwwa ta zauna a gefenta tana sauraro Wayar na fara ringin ya daga kiran da doguwar salamarsa Da hausa ta ce" Kaima ya tabata a gareka amincin Allah, Aban Shuwwa kana ji?" Malan ya gyada kansa yana sauraronta A sanyaye ta koma yaren larabci sak ta ce" Ina sonka, (ana ahbuk ya habiby), inta amri ya hayati, inta amry ya nurry.........." Fitowar MUHAY ya yi dan turus yana kallonsu da larabcin da take shekawa, Da dan gagawa ta ce" Kai dai ka ringa gwada kirana lokaci zuwa lokaci idan Allah ya sa na kai gobe na yarda a daura auren nan, Aban SHUWWAR ina sonka sosai ka ji?".....................kit ta kashe tana kallon SHUWWAR da kikifta ido SHUWWA ta yi yar dariya tana mikewa ta kara rungumar akwatunnanta da niyar bin bayansa Juyowa ya yi yana kallonta a hankali ya ce" Barsu "....................... Yana gama fada ya fice a dakin gaba daya Sake juyowaa ta yi a haukace ta ce" In barsu?" Nahidt ta daki kafadarta tana fadin" Ke banza yana nufin mu barsu yarensa su dauko mana, ko ba komai Shuwwar mun fa ga dadin rayuwa ko yau muka koma ba laifi Allah dai ya amshi tubanmu" Ita kam SHUWWA gaba daya jikinta karra mutuwa yake yi, hakan ya sa itama ta barsu a nan aman ta dauki jakarta yar hannu ta fice Itama Nahidt din binta take a baya har suka shige motar da aka nuna masu Daga nan basu zame ko'ina ba sai filin jirgin sojoji inda jirgin CHIEF of army yake Sunnaa zuwa an gama shiri dama su kadai ake jira hakan ya sa suka bi bayansa yana hawa sunna biye da shi har suka shige sannan aka rufe Jirgin ya dan tafiya kadan ya daga domin ba mai yin doguwar tafiya kafin ya daga bane Ajiyar zuciya take saukewa tana kallon waje daya, zuciyarta cike take da tunanin abinda ta gani a lokacin da zasu fito daga balbalin gidansa Saurayin nan yana cikin masu yi masu aiki a da, a yanzu me ya kawo shi? Sharewa ta yi domin dai a gidan sojoji ne, yana da damar zuwa irin na kowa a duk lokacin da ya yi ra'ayin hakan, bale tafia ogansu zai yi ai dan ya zo cikin masu masa Allah ya tsare ba damuwa bane Kanta ta dan girgiza ta dube shi, tunda ya lumshe idannuwansa bai bude ba, a hankali take bin bak'ar rigar dake jikinsa da kallo wace bata kama shi sosai ba har zuwa hannayensa Jijiyoyin hannayen suka fi dauke mata hankali, Dan ajiyar zuciya ta sauke a hankali ta lumshe idannuwanta itama tana dora kanta a gefen kafadar Nahidt Nahidt ta yi dan murmushi tana cire kanta a kansu, domin dukan motsinsu kallo take tana kuma binsu da fasara a kasan zuciyarta Sun sauka lafiya, a nan ya rabu da sojojin da suke tare, ya amshi mota daya ya tuka su, kasancewar dare ya fara tsalawa ya sa du suke lulumin barci har suka karaso gidan CHIEF OF ARMY Nan idannuwansu suka bude tarrrr sunna bin tsaro da tsarin ginnin da kallo Bai zame ko'ina ba sai cen ciki bangaren matan ya parka motar ya bude ya fito yana lumshe idannuwansa domin yinwa yake ji, ga gajiya, ga bacin rai "Um, kamar ba za'a mutu ba jama'a" ta fada tana waigawa tana sake kallon yannayin gidan Shima da yake kallonta gannin botiran rigar daga kasa har sun babale hakan ya sa sosai yanzu aka fi gannin tsarin halitarta ya tabe baki a kasan zuciyarsa ya ayana 'ko dai kina abu kamar ba zaki mutu ba' Gaba ya yi, hakan ya sa suka bishi da dan sauri gaba dayansu Babar kofar ya kama ya dan kwankwasa kafin ya bude ya tura da salama a Bakinsa Da sauri ta mike daga zaunen da take tunda ya ce da ita gasunnan zuwa take zaune da carbi a hannunta hankalinta a tashe Da sauri ta karaso tana riko hannayensa tana duduba fuskarsa da hannayensa ta shiga fadin" MUHAY me yake damunka? Me ya sa ka fito da daren nan, wani abu ya faru ne? tell me Son me yake faruwa da kai, dan Allah yau ka fada min abinda yake damunka ka ji? Ka sanar min ko hankalina zai kwonta ka ji?" A hankali ya rike hannayen nata dan ya tsayar da ita waje daya ya dago da hannayen nata kusa da bakinsa kasa kasa ya ce" mahmanah, mamah me yasa baki yi barci ba har irin wannan lokacin?" A hankali ta ce" Kana tunanin zan iya rintsawa ne?, Ka ce zaka taso fa, ta yaya zan iya samun nutsuwa dan Allah?" Ajiyar Zuciya ya sauke a hankali ya ce" I'm hungry mamahnah" Cikin nasa ta kalla tana dan kwalalo ido ta dafe gaban goshinta tana fadin" mu je ka zauna na shiga kicin mu je" Sai da ya kauce a gabansu idannuwanta suka sauka a kansu Su biyun sunna tsaye a bayansa ne sun zuba masu ido da yannayi na birgewa Fuskokinsu sun shinfidar da yannayi na birgewa a tatare da su da shaukin kallon soyaya irin ta uwa da d'a, du girman jiki irin nasa da tsarewar gida sai gashi yana magana kamar dai a dan shagwabe duda muryar dai gatanan dai bata da risinawa, aman kuma ta bada amo daban kamar na kana shagwabar nan Kallonsu take daya bayan daya, idan ta kalli wannan sai ta kalli wancen, hakan ya sa sukaa tsargu harma suka sha jinnin jikinsu Wani lalausan murmushi ne ya bayana a saman fuskarta ta juyo wajen MUHAY da ya karasa saman kujera ya zauna yana lumshe idannuwansa a sanyaye ta ce" SHUWWAR ? " Nahidt ta saka hannunta ta dan turo Shuwwar gaba tana Murmushi A sanyaye Shuwwar ta dan hade hannayenta tana sada dubanta daga kallon Mama kai tsaye Ta samu kanta da jin nauyi da kunyar maman tamkar a waya da zasu yi magana Mamah ta saki murmushi tana sake juyawa ta juyo ta kamo hannun Shuwwar a sanyaye ta ce" masha Allah, masha Allah, tamkar balarabiya my daughter masha Allah Marhababikum" ta idasa tana kamo hannun NAHIDTma tana janyo su ciki gaba dayansu Nan fa mama du ta rikice ta zaunar da su , sunna hada baki wajen gaisheta aman ita fadi take" Bara na je kicin ku zauna bara na shiga kici oh ya Rab MUHAY baka ce da ni da su zaka zo ba, ka taso su da daren nan haka?" Shi kam kallon maman nasa yake da mamakin farin cikin dake saman fuskarta dan ta gansu A sanyaye Shuwwar ta ciro ledar dake cikin jakarta tana budewa ta ce" Mamah, kar ki je kicin da daren nan, ga abincinsa da bai ci ba, idan kuma sabo yake so sai na je ki zauna ki huta plz" A hankali Mama ta juyo tana kallon fuskar SHUWWAR din, haka shima sai ya samu kansa da zubawa fuskarta Ido Mama na kallon abincin a sanyaye da yannayi na farin ciki ta ce💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣8️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 *Sai ta ce " Aunty sajida ina fama da warin gaba, da zarar ya ziyarceni koda bai zuba a ciki ba sai na ji ina dan bugawa, sannan Aunty sajida lokuta da dama sai na ji marata tai min nauyi, ta yiwu ciye ciyen yaji ne? Ni kam ina fama da haka, uwa uba idan ya zo ziyartata Aunty sajida sai na ji kamar zan fasa ihu, bana so zafi na damuna ba dadi......ni kam na fara tsorata da lamarin nan" Amsata a gareta ita ce "Ba komai ke damunki ba sai rashin kuka da jikinki, ke fa mace ce, ana kai mota a yi mata sabisna bale jikin dan Adam ? Ya dace ki gane idan baki yi da gaske ba gaskiya ban san yaya zan kwatanta maki matsalar ba, ki rike abubuwan nan ina mai tabatar maki zaki sameni ki bani labari KANANFARI, GISHIRI, SASAKEN BAURE, LEMUN TSAMI, sun isheki hajiata, ki samu Kananfarinki ki hada da sasaken baure da gishiri, ki dauko lemun tsami kamar kwaya hudu ki yayanka shi a ciki ki tafasa su , da zarar kin sauke ki sirka ta yadda hannunki na hagu zai iya zama a ciki, ki zuba a babar roba ki shiga ki zauna har sai kin ji ya silace ba zafin sai ki zubar, da yamama idan da hali ki kwatanta ki yi kwana uku safe da yama kina aikin nan.......ba wai maganar ziyartar mai gida ba, ko haihuwa kikai yan hudu ba maganar budewa ko wari, na hada maki ne maganin warin jiki, matsi, ke sha kuruminki harda dandano😂........." (Da ace zaku ji voice dinta tana ihun murna bayan kwana biyu da kun garzaya kun gwada wannan lamari, ta ce subannalah wayo mamana Allah ya karra daraja, fitsari nake yi ina lumshe ido, dumi baya barina, jikina santsi ba sai an yi anfani da liquide ba, watau ya zama bashi da dama kamar cingam idan ya gama ma so yake ya yi ta zama a ciki...........da abin ba wahala?) Ba wata wahala kawata ki dan motsa ki gyara kanki ko dan ki ji dadi da kanki komai shekarunki kuwa 🥰🥰🥰🥰🥰* Mama na kallon abincin ta dan kalle shi ta sake kallon SHUWWAR a zuciyarta tana fatan ya yarda ya ci abincin nan ko dan matarsa ta ji dadi, hakan ya sa a sanyaye da yannayi na farin ciki ta ce" Oh Daughter, masha Allah, aman kin ganshi zai ci kuwa? Son zaka ci?" A hankali ya dauke idannuwansa daga cikin nata domin itama kallonsa ta yi cikin ido ya sauke a kan mahaifiyarsa Sai a lokacin shima ya fuskanci kamar a shekarunta ta shiga kicin ko da safe ne da da hali da an sasauta mata an rabata da hakan, domin ba karya mahaifiyarsa shekarunta sun fara ja, ya dace a sasauta mata wasu abubuwan Kan ledar ya sake maido kansa yana tuna a inda ya san ledar, sai kuma ya cire tunanin ya ce" Zan ci" Da mamaki, da kuma Murmushi Mama ta amsa cewar bara ta je kicin ta dauko plate Su dai daga haka basu kuma cewa komai ba har mama ta fito da plate din ta karaso ta amshi ledar ta juye abincin murmushi bai dauke a saman fuskarta ba Rabawa ta yi gida biyu ta ajiye masa a saman dan table din dake gabansa sannan ta riko nasu tana kallonsu ta ce" Oya mu je ku yi wanka ku ci kuma ku kwonta kafin safe in sha Allah ki koma bangarenku" Mikewa suka yi su dukansu biyun suka yi ciki bayan sun amshi plate din na hannun Mama Sunna shiga suka ringa bin dakin da kallo, har zuwa gadon Wajen da mama ta nuna masu na cin abinci suka nufa suka zauna harda frij da komai ta bude ta ajiye masu ruwa da juss tana kula da yannayinsu sosai ta ce" Ku saki jikinku y'ayana, nan gidanku ne kun ji? Allah ya maku albarka" Da amen amen suka amsa suka rakata da kallo har ta bar wajen kafin Shuwwar ta mike tana cire abayarta da sauke ajiyar zuciya ta nufi wajen frij ta ciro madarar roba ta bude ta kafa kanta ta lumshe idannuwanta ta shanyr tass tana lumshe ido ta ce" Walahi zafi kamar zan yi tsirara, kai garin nan akoy zafi Nahidt karasa ci bara na yi wanka na dawo dan sai na cenza kayan nan koda zan iya rintsawa a sake" Nahidt dake idasa cike cikinta dan dazun sun katse mata cin abincinta ta gyada kai tana rakata da kallo ta sake yin murmushi tana fadin" Kai jama'a a dakin barci da wajen cin abinci abu kamar a aljannah Mama na dawowa a nutse ta idasa shigowa tana kallonsa gannin yana cin abincin ta yi wani murmushin ta zauna tana tsiyaya ruwa a kofi ta ce" Masha Allah, yarinyar mai hankali da nutsuwa" Dan dakatawa ya yi ya kalli Mama jin ta ambaci hankali da nutsuwa, sai ua rasa da wa take kansa ya gyada ya ce" Uhum " Mama ta yi murmushi gane da magana a bakinsa ta sake fadin" Wannan din sunna jinni aman basa kama, ko yar uwarta ce?" Abincin da ya gama sakawa a bakinsa ya cinye domin gashin ya masa dandano a bakinsa ya kalleta yana fadin" Yayarta ce inaga " Da mamaki Mama ta ce" Kana ga? Baka da tabas? To a ina iyayensu suke ne son?" Shi kam ya rasa me yasa mama ke masa maganar nan yanzu gaskiya, aman kuma ya sani mama bata son zama da tunanin komai a ranta dan haka ya fuskanceta ya ce" Sun rasu suka ce" Mama ta sake kura masa ido tana kallonsa kafin ta kankance ta ce" Suka ce? Muhay ban gane me kake son fada min ba, har yanzu baka san wacece matarka ba? Su waye suka ce din yaushe kuma suka ce?" Cokalin mai yatsu da yar karamar wukar da yake anfani da su ya ajiye a hankali yana kallonta, a nutse ya ce" Mamah, to ni ai ban zauna ba, dazun ne yayar tata ke ta fada cewar su marayu ne iyayensu sun rasu, ni dai daga haka ban san komai ba, ita kuma ai ba'a doguwar magana da ita yanzu aljannunta sa tashi" Ikon Allah kawai take kallo, wai yaron nan anya lafiyarsa kuwa? Wai yaushe zai fuskanci rayuwa ya ji dadinta? Yanzun yana da mace kamar wannan yana son fahimtar da ita cewar ita dinma yar nesa da nesan ne? Aman gaskiya ba zata lamunta ba, zata kwatanta tata hikimar ko yayane, a nutse ta ce" To dama da yayar tata suka tare ne?" Kansa ya girgiza yana shan ruwa ya idasa sha a nutse ya ce" Aa, washe gari ta zo , ai inaga ta fitar da miji zan aurarta" Wani mamakin ne ya sake kashe Mama a zaune, gaba daya komai a dunkule yake bata ya karashe da fada mata shi zai rike yayar matarsa ya aurar? To wai ita din zai zauna da ita din a matsayin iyalin nasa ko yayane? Zata kuma yin magana Shuwwa ta fito tana ta tare abayar da ta doro saman mayafin abayar da ta daura a jikinta domin ba zata iya maida kayan cen ba ta ce" Mama ba'a shigo mana da akwatunnanmu ba?" Mama ta waiga tana mikewa ta ce" Akwatunna? To ko a mota aka barsu bara na je na gani?" Da ido ya kalli Mama tana son mikewa a hankali ya ce" Ba'a zo da su ba" Ido Shuwwa ta kwalalo tana kallonsa ta ce" Na'am ?" Kallonsa ya maida kanta gannin yadda ta yi da idon da bakin da hannayen har ta saki abayar dake jikinta Kin bata amsa ya yi ya shiga kokarin mikewa hakan ya sa ta matso da dan sauri tana son yin magana aman sai ta ga ya zagayeta vai bata damar yin maganar ba ya shiga zagaye falon a nutse yana kallon bangon falon, sannan ya nufi dakin da aka sauke su ya dan kwankwasa ya yi salama Sai da Nahidt ta amsa ya tura ya shiga Bai kaleta ba ya ringa bin dakin da kallo, har bayi ko'ina sai da ya duba sannan ya fito ya dawo gaban Mama da itama ke tsayen sunna jiransa da tunanin me yake nema kuma? Tana gannin ya dawo ta dan gyara tsayuwarta tana cewa" Yalabai , ina nufin akwatunana fa da na aunty da muka kamo ka ce mu bari yarenka zasu dauko, sunne nake tambaya ko sunna cikin mota ne? Duba da komaina a ciki zan cenza na kwonta ne" Bakinsa ya tabe yana ajiye wayarsa a nan ya juya da niyar tafia bai bata amsa ba hakan ya sa Mama fadin" MUHAY " Cak ya tsaya yana lumshe idannuwansa ya juyo yana kallonsu ya ce" A ina kika sayi akwatunnan da suke dakinki?" Tambayar ta zo mata wata iri, hakan ya sa ta dan zuba masa ido kafin ta ce" Ba ni na siya ba, na aurena ne da aka ringa kawo mini" Da haushi da mamakinta yake kallonta kafin ya girgiza kansa ya ce" Sun haramta a gareki!" Daga haka ya fice a falon gaba daya, inda ta raka shi da kallo kafin ta karaso kusa da Mama hankali tashe da jin sun haramta a gareta, su wa din? Biyun ko duka? Tana zuwa ta shagwabe fuskarta kamar zata fashe da kuka tana fadin" Lah mama, kayan nawa duka yake nufi? Innalilahi Mama me zan saka to kayana mama, mama kayana" Mama da wani irin farin ciki ya boye a zuciyarta tana kallon SHUWWAR tamkar ta saka daria a mutunce ta ce" Mu je ki saka wata rigar yanzu, da ke da yar uwarki akoy rigunna dogwaye a nan na anfanina, idan ya so da safe in sha Allah da kaina zan fita da ku Super market ko ku je da yan uwanku, ko a kawo maku ku hada akwatunna idan seti nawa kike so, kar ki damu dama ai bai maki akwatunnan aurenki ba, zai yi su ne ya kuma rama maki naki da ya haramta maki" Sai a lokacin ta sauke ajiyar Zuciya, aman duda haka ta kasa gane a kan wani dalili zai ce ya bada kayanta? Ina ruwansa da kayanta? Kuma ta tabata wasu kayan har ta mutu ba zata iya maida irinsu ba, haba dai komai kudinsa ai ba zai iya yi mata siyayar maza biyar ba walahi!............(🥺☹️🥺) ___________________________________ "Itace ke tura maka da masu neman ranka son, Ouseina ce ke son kasheka? Idan har Ouseina ce na rantse da Allahn da ya halice ni zan mayar cewa ita din yar uwata ce gefe, na maida raunin yar uwarta gefe, na gurfanar da ita a gaban kotu, domin idan har ita ce ba zan yi sake na barta ba, dan kuwa idan aka kyaleta tabas ni da kaina ba zan samu hutun zuciyata ba da barin bata gari bata zumuncin Allah a gari!" CHIEF OF ARMY Ya fada a kausashe yana kallonsa a cikin masalacin da suke zaune bayan an gama sallar asubahi kowa ya watse ya kasance daga shi sai Muhay sunna zantawa dan har yanzu MUHAY bai rintsa ba sanadiyar kiran yar uwar mahaifiyar tasa da ya samu jin ya shigo gari ta sake jadada masa ko hudu zai aura tana kan bakanta ba gudu ba ja da baya, wannan ya sake daga masa hankali da tunanin yanzu da ya matso kusa da ita zata yi kokarin damun rayuwarsa ne Idannuwansa ya lumshe a hankali ya bude yana kallon FATHER, a nutse ya girgiza kansa yana kallon gefen dardumar da yake zaune Idannuwansa ya rintse ransa na kunna ya ce" Da acema wannan ta nema, watau raina ta nema, da zan iya cewa zan yi ta rufewa har mu koma ga ubangijinmu, Dad ba ita ke neman raina ba" Father da mamaki yana kallonsa ya ce" Ban fahimceka ba son, kana nufin ka san wanda ke neman ranka, kuma a laifin da ya sa baka zumuncin da abokiyar tagwaitakar mahaifiyarka har akoy wanda zai zarce neman kasheka? Subahannalah menene wannan? Kuma su waye masu son ranka? Dan Allah ka fada min yau ko zan samu nutsuwa ka fada min ko zan iya rintsawa, u see ni Abanka ne, Allah ya jikan mahaifinka koda yana raye nine da alhakin nan a kanka domin jine zan hukunta mai neman ranka yarona!" Fuskantar Father ya yi shima ya gyara zamansa a hankali ya ce " Wani lokacin, shirun ya fi maganar alkhairi, wani lokacin bawa kan rasa ina zai duba ya samu fasarar wani lamarin?, Dama ace abokin hamayar kujerar da nake sama ke nemana da fitina, da na nemi mu yi fito na fito da shi, dama ace wanda na aikatawa wani laifi ke son neman fansa a kaina Father, tabas da na kwatanta bashi dama mun gwabza ta yadda mai iya fida kansa zai fida kansa........sai dai......." Ya karashe yana mai dantse lebensa da yin gum yana dan girgiza kansa Father da gabansa ke faduwa ya ce" sai dai me?" MUHAY ya dube shi ido cikin ido ya ce" Sai dai ni dan halak ne, kuma ina bashi dama ko zai fahimta ya gyara, aman ina tsoron na kasa hakuri....Father ina tsoron kokarin cin zarafin iyalina da ake son yi karfi da yaji ya sa na gagara hakura na shiga inda yake na daukoshi a hannuna na maka shi da kasa ta yadda bakinsa ba zai kuma yin wani furuci ba bale har ya kai raini wa ahalina!" Sosai ya hau a furucinsa kuma kana iya gane abin daga zuciyarsa yake fitowa kuma yana masa ciwo sosai Hakan ya sa Father ya girgiza kansa a sanyaye ya ce" sai na ji na tsorata Muhay, ka san me ya tsoratani? Yadda ka kasa furtan sunnan waye ke neman hakan, hakan na sakani tunanin kowa, ina kamo kowa ina masa kallon nan, na kasa tsayar da tunanina waje daya, sannan ita yar uwar mahaifiyarka menene laifinta a gabar dake tsakaninta da kai? Ka kuwa san girma da darajar zumunci? Allah ya la'anci mai yanke zumunci MUHYIDEEN" Idannuwansa da sukai ja ya rintse har gaban goshinsa na harbawa da zafi da zafi Sai da ya sauke ajiyar zuciya ya fi a irga sannan ya bude yanna kallonsa ya ce" Tana fama da tabin hankali ne, rashin hankalin dake damunta ya hadasa mata kudiri marar kyau a gareni, fama take da mugun kudurin da take ikirarin soyaya take ji a zuciyarta ta budurwa da saurayi wa ni, har ya kai ta nuna zata iya barin adininta ta aureni in dai da wani adinin da zai halasta mata hakan a lokacin da muka shiga rigimar maganar nan da take tardani dakina a kowani yannayi ta nunan hali na son kasancewa abu daya da ni, duda na bijiro da son auren y'arta dan ta shhafa min lafiya, harma Mamahnah ta yi farin ciki taa shige gaba aka yi, sai dai da kanta ta fada min cewar ko wa na aura tana kishinsa kuma sai na sake shi, ta nunan sai fa na yi zama irin na aure da ita da auren ko babu, kai a kaina zata iya aikata ko meye ciki harda barin adininta..........Father Uwata?".........ya idasa yana nuna kansa da yar yatsarsa wanda hakan ya saka Father zarro idannuwansa ya mike tsaye jikinsa na rawa yana kallonsa ya ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une Innalilahi wa inna ilaihi raj'une Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, wani irin guri ne shedan ya samu a cikin zukatan al'umar annabi har ya hadasa rauni haka? Hasbunnalahu wani'imal wakim ina zamu shiga da ranmu mu ji sanyi?, Wannan magana ina zan nufa da ita na iya rintsawa? Me ya hadasa haka? Ta yaya haka ya faru? Y'arta? Me ya hadasa haka?" Kakausan murmushi ya yi yana girgiza kansa ya ce" Shi yasa na rabu da dukan abinda na gada na mika maka dan ka juya ko zan fahimci abinda ya kaita aikata haka, na rasa gane bakin zarren, na rasa gamte dalili, a wuni sai ta yi min kirra ashirin bana dagawa, idan ta gaji ta rikice sai ta fadawa yar uwarta mai rauni cewar na yanke zumunci da ita, ita kuma sai ta rikice ta rikice ta ringa yi min fadan na kiyaye na ringa zumunci da mamana, ta ina zan fara zumuncin da ita? Ta ina zan gane fasarar matsalar nan ni kuma?" Father abin kam ya dake shi, gaba daya jikinsa rawa yake yi bawan Allah, a hankali ya koma ya zauna yana kallon dan amininsa kuma dan yar uwarsa, yana mai tunanin ta inda zai kama dan ya sasauta abubuwan dake damunsa, ta inda zai kama dan ya hankaltar da haukan abokiyar tagwaitakar mahaifiyarsa, ya tabata tagwaitakar ta taba hankalinta, tabas ta taba hankalinta A sanyaye ya ce" Menene dalilin da ya sa ake neman rayuwarka?, Waye yake haka?" Muhay ya zuba masa ido, sosai yake so ya buda bakinsa ya ce da shi wane ne, yana so ya sheda masa cewar wane ne Father, sai dai me hakan zai haifar? Idan aka yi nazari aka duba dogon zangon tafiyar tabas akoy cutarwa da jin kunya a ciki, akoy watsewar doguwar alaka a ciki, gani yake yi ya dace a gane cewar albarkacin mai fada a ji ya sa ya kyale, duda yanzun an fara shigar masa hanci da dukunkune sosai, Dan murmushi ya yi yana girgiza kansa Watau mai aikatawar ya yi ganganci sosai, a tunaninsa har ya kai matsayin da zai iya aikata bincike da aiki ta kasan kasa wa soja? Shima ya iya gane hanyar boye boyen sirri bale soja? Kai ya girgiza yana kallon Father ya ce" Wani lokacin, rufe asiri ya fi Alkhairi kan tona shi Dad, ka min alfarmar dan lokaci, na kwatanta taro mutumen, idan na ga ya fahimci na san shine ya ci gaba da shiga hurumin iyalina.......to tabas zan dago shi na maka shi da kasa, Father tabas zan tona masa asiri a bayane, ba zan iya kyale wannan ba, bale ko dan farcensu ba zan lamunta a taba ba, dan ji nake Uba nake a wajen iyalina wanda ya isa ya kare su!" Father ya lumshe idannuwansa yana girgiza kansa, yana jin ciwon damuwar yaron a cikin zuciyarsa, yana jin damuwar yaron har bargonsa, zai iya rantsewa matsalar yaron na damunsa tamkar matsalarsa ce, yana so ya talafa masa sosai a rayuwa , sai dai tunda ya nuna a bashi lokaci zai bashi, aman shi ya dauki aniya da kansa sai ya hukunta mai aikata masa haka a bayane dan mai shirin aikatawar ya ji tsoro!, Ko babu alaka ta haihuwa tsakaninsu shi din Soja ne, a karkashinsa yake, yaronsa ne mai amana,, a sanyaye ya riko hannunsa yana kallonsa ya ce💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 3️⃣9️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A sanyaye Father ya ce" I'm sorry " MUHAY ya kalle shi da mamakin jin furucinsa Father zai sake yin magana wani yaro almajiri ya shigo da salama ya duka ya ce" Aba wai maman su Ummi ce ta ce ka zo da gagawa ana fada a gida." Da mamaki suka kalli almajirin sai kuma zunbur Father ya mik'e yana maimaita" Fad'a kuma?" Kafin yaron ya bashi amsa har ya kusa fita a masallacin inda MUHAY ke take masa baya saidai tafiyar a yannayi na takama yake yin ta da k'asaita. Suna shiga gidan idonsu ya sauka kan Umma babar yar Chief of army da uwar gidan MUhay sun kacame junnansu suna dakuwa, wanda ba komai ya jawo haka ba sai labarin da ta ji a bakin mahaifiyyarta cewa ai yau wani wulakancin da suka tashi da shi a gidan nan Muhay jiya ya shigo da matar da ya aura a cen harda yayarta, wannan lamari ya tunzurata ta fito a shiryenta dan ta je ta ga sabuwar yar shigen sauri a fadar da ba tata ba Had'ewa sukayi da uwar gidan Muhydeen wacce ta shiga jifanta da wani mugun kallo, bata damu da ita ba dan ba ita ce a gabanta ba, har ta d'an wuce cike da izgili tace "Iska dai na wahalar da mai kayan kara, sai rashin zuciya kamar kazar da bata jin as" Tsayawa tayi tare da dawowa baya ta shiga kallonta a kausashe tace "Bana jin ni da ke muna da bambamci indai a wajen MUHAY ne, dan ga dukan alama ke ma iskan wahalar dake yake sakamakon dakon kayan karmami da kike yi" A hassale kamar mai jiran tab'i tace "K'arya kike wallahi, dan ko ba komai ni ina amsa sunan matarsa, ke fa ? A cikin gida kike ke ba karuwa ba kuma ba cikakkiyar mace ba mai daraja ba, ke kulun kina jira ki ga motsinsa" Cike da neman fitina da rashin wayo Umma tace "Sai dai in uwarki ce karuwar amma ba ni ba, jaka kawai, ita matar so d'in ai gashi ya taho da ita har nan, ke fa ballagaza kina zaune ki.." A tsiyace ta dafe k'irji tace "Ni? Uwata kike fad'ama karuwa?" Ta katse maganar Ummar Cike da rashin aji da d'aukaka martabarsu ta 'ya'ya mata sai kuwa suka had'e jikinsu da sunnan dambe wanda sam ba tsari a hakan face zubar da mutumci, musamman ma a wajen uwar gidan Muhay wacce da ta san darajarta da kimarta ba za ta yi fad'a da wacce ma ta amsa sunan matarsa bare kuma wannan. Uwar gidan Father ce ta fara fitowa tana neman rabasu da kwaroroton zancen tana daukaka maganar har maman su Ummi itama ta fito wace ta kwana bata rintsa ba itama da nata kalar bacin ran ta ce "Kai! Kai me kuke yi hakane? Ku saki junanku." Ba wacce ta san tana yi in banda dambatuwa da suke, sake bud'e murya tayi tana fad'in "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Na shiga uku na lalace, wannan wace irin masifa ce ? Ku kenan kullum a haka akan namiji...wai za ku bari ko sai na had'aku da Chief?" Duba da babu wacce ta kula da ita yasa ta kada daya daga cikin sojawan dake bada tsaro kan maza ya kira mata CHIEF duda ta sani sarai dokar gidan ba'a aikensu ko nan da nan Maman Ummi na gannin haka ta hanna ta nufi almajirinsu mai yiwa yaren dan aika wanda sunne suka dauke shi yana ta faman share wajen flowers d'in nan ta turashi ya kira Father. Father na k'arasowa a tsawace yace" Kai meye wannan kuma!" Umma ce ta fara kiciniyar raba jikinta da ita tare da dafe kunnenta daya had'e da rigarta, a hankali suka raba jikinsu sai huci suke uwa wasu zakuna suna ta k'ok'arin gyara kayan jikinsu duk sun cimimiye. Matsawa Father yayi saida ya je gaban Umma ya d'aga hannunshi ya wanke fuskarta da mari, razananniyar ihu ta saki tana d'agowa ya kuma zuba mata wani marin, cikin tsananin b'acin rai da takaici ya juya ga sojawan dake tsatsaye suna kallon ikon Allah, tun farko sun so raba fad'a to amma duk mata ne ba zasu iya kama jikinsu ba, bare fad'an mata da kan k'asa ake kai nushi sai a samu d'an rabo ba gaira ba dalili ga cizo da yakushi, nuna musu Umma yayi a hassale yace "Kai ku d'auke ta ku kai min guardroom d'in nan, sai na tabbatar tayi hankali koda zata fito." Ya k'arashe da kallonta yana zabga mata harara yace "Yar iska kawai." Uwar gidansa da abun bai zo mata yanda ta so ba rufe baki tayi jin ya b'aro wannan zagin, dan a saninta da shi ba ma'abocin haka bane, ga kuma wani tashin hankali wai a kai Umma guardroom, to a kan me? Umma kam fashewa tayi da kuka uwa jiniya ta durk'ushe tana fad'in "Dad ka yi hak'uri dan Allah ba zan sake ba, wallahi ba laifina bane." A harzuke Father ya nufi part d'in shi ba tare daya kula kowa ba dan idonshi a rufe suke da b'acin rai, ita kanta ba dan yana kallonta a matsayin sarakuwa ba, da sai ya falla mata marin dan ta gane ba'a masa haka. Shuwwar da Nahidt da ke tsaye kusa da juna wannan hargagin ne na uwar gidan Father ya fito da su dan ko baccin su basu gama ba, dan Shuwwar ma kayanta na jiya ne da ta cire doguwar rigar da ta kwana da ita ta saka su domin sun bushe yanzun watau farin dogon wando da farar riga mai dogayen hannu kanta ko d'an kwali babu sai ribom d'inta daya kusa fita a kan ta. Mama ma na gefe tsaye da carbinta a hannu dan tana kan sallaya ta ji wannan tashin hankalin ta fito, kallonsu take ranta na k'ara b'acewa da tunanin me yasa suke aikata haka? Me yasa suka kasa zama mata ne? Me ye anfanin banzatar da mutumci da kimarsu akan wanda ko damuwa ta ainihi baya nunawa a kan muradinsu ? Ribar me za su samu yanzu bayan k'ara tusa masa tsanarsu da d'abi'unsu, dan a yanda ta san d'anta ba mai hayaniya ba abinda sukayi yanzun zai sa ya musu kallon hadarin kaji ne sannan ya ba banza ajiyarsu Ai kam dai abinda Mama ke rayawa ne ke faruwa, dan tunda suka shigo tare da Father idonshi ya sauka a kansu da k'alak'antan da suke da maganganun da suke fad'a, sai ya fara jiyo k'amshin dalilin fad'an kam shi ne, sam a zuciyarsa ya ji hakan bai dameshi ba, sai dai abu d'aya da zai iya cewa bai ji dad'i ba a matsayinsa na namiji mai kishi shi ne, yanda matarsa ta aure ke dakuwa da wacce zai iya cewa k'anwarsa a gaban wasu k'arti masu kaki, sai yake hango da fa wata ta cirewa wata kayanta? Idan fa sun yaga tufafin junansu? Bayan ba shirin fad'an sukayi ba, shikenan asirinsa ya tonu kenan, duk da bai da tabbacin gaurayarsu amma dai ai tana amsa sunan *mallakinsa*. Tun wuri ya gaggauta d'auke idonsa a kansu, sai dai me? Idan har ya fahimci rayuwa daidai zai iya cewa duk tashin hankalin da ya sameka a bazata, sannan ya zo maka a baibai ya fi d'aga maka hankali fiye da komai, dan kuwa wacce aurenta ya zo masa a bagatatan, sai gashi ita ce ta fi tsone masa ido a tsayuwar da ta yi da kuma tufafin jikinta. Lokaci d'aya ya samu kansa da rarraba ido kamar marar gaskiya, yatsina fuska yayi ya sake kallonta amma ko a jikinta, to dama ta ya zai dameta bayan da gangan ta fito? Amma dai ko ya ya ta tayasa kare martabarsa mana, yanzu idan sun gama k'are mata kallo fa? Kenan shi ya tashi a sakarai d'an a bi yarima a sha kid'a? Guardroom d'in da Dad ya ambata ne ya dawo da shi daga duniyar b'acin ran da ya tafi na tunani, ganin Dad d'in ya nufi b'angarensa ya sa ya ma d'aya daga cukin sojojin da yake tunkaro Umma dan son cika umarnin Chief d'in alamar ya tafi ya barta, Da kai ya amsa masa shi ma alamar "Ok sir." Ratsawa ya yi tsakanin Umma dake durk'ushe da uwar gidansa dake tsaye tana ta gyara rigar shaddarta wacce ita a shirin had'uwarsu ne tayi da sanyin safiyar nan. Ta tsakiyarsu ya bi ya wuce fuskarshi a mugun d'aure ba tare da ya ko had'a ido da ita ba Baki bud'e ta bi k'eyarshi da kallo sanda ya isa kusa da Shuwwa ya damk'o wuyan hannunta ya kuma fizgeta ya jata zuwa b'angaren Mama, har saida Mama da Nahidt suka bi bayansu a dan guje dan a yadda ya damki hannun nata ta yiwu bai fahimci ba da ita ake damben ba, ita kuwa matarsa ba ta daina kallon hanyar da ya bi ba, wato a banzar bazara ya d'auketa? Ko ya ma kalli fuskarta kamar dai babu halittarta a wurin? Me kenan? Uwar gidan Father ce ta fara k'are mata kallo kamar ta fashe da dariya sannan ta juya ta bar su nan, Umma ma mik'ewa tayi tsaye ta kalleta tana share hawaye, wani murmushin mugunta ta mata tace "Kin gani ko? Ke da banza duk d'aya, gwara ma ni tunda na samu alfarmarsa, kuma baki ga an min auren ba tukunnan, komai na iya faruwa tunda bai cikashe ta hudu ba " Wata dariya ta bushe da ita ta wuce ta barta nan tsaye, haushi, takaici, bak'in ciki duk sai ya nemi halakata daga tsaye, a gaskiya ba dan ba dan ba sai ta ce Muhyeedeen bashi da mutumci, yanzu ita ya watsar haka? Ka rantse da Allah bai tab'a ganinta ba sai yau, ai ko yau ne had'uwarsu ta farko ya dai kalleta dan ya ga yaya kamanninta suke, sannu a hankali ta fara ji a zuciyarta anya kuwa ba za ta taya gayyatar da ake mata akan farautar rayuwarsa ba? Dan inhar abinda ta gani yanzun zata iya kiransa da kishin amaryarsa yake, to fa kenan ita za ta tashi a tutar babu, da kuma ta rasa shi wallahil azim gwara kowace 'y'a mace a duniya ta rasa, ba za ta jura ba ko kad'an, a sukwane ta nufi na ta b'angaren tana share k'wallar da suka taru a idonta tsabar b'acin rai ga na dakuwa da aka yi jiki duk ya jijjiga Murmushi babar Ummie ta yi tana girgiza kanta ta juya ta koma dakinta tana neman wayarta dan kiran gidansu, domin ita abinda ya dameta daban sai ta ga ashe su shirme ne a gabansu Suna shiga d'akin baccinsu ya tura k'ofar ya jefata ciki sannan ya shiga a matuk'ar kausashe yana nunata da yatsa yace "Menene na fita waje a haka? Akan wane dalili ne nan ma sai kin sanar da kowa wacece ke? Hijab d'in ya b'ata ne ko kuma hannayenki ke ciwo da kika gagara sakawa?" Tsatsareshi tayi da ido tana kallonshi da yanayi na tsoro da mamakin me kuma ta aikata ita? Ta ga dai ai ba da ita ake fad'an ba ko? Katse mata tunani yayi ta hanyar wata tsawa da ya mata yace" Ke! Wallahi idan na k'ara ganinki haka ko..." Kwafa yayi mai k'arfin gaske tare da d'orawa yace" Ina zaman zamana tashin hankali ke ta kawo min farmaki kuma duk a dalilinki, tunda kika shigo rayuwata d'abi'ata ta shiru ke neman barina, a da na kan iya k'idaya adadin kalaman da nake furtawa a wuni, amma daga sanda kika tunkaroni komai....ya lalace min, ba gaira babu dalili ki dinga sakani ina tafasa, me nai miki, ke ko kece babar maciyar dake sarata kina nokewa ne? Na kula raina kike so karfi da yaji wani ya aiko ki ne? Ke azaluma ce?" Tafin hannunshi ya saka ya rufe bakinshi har zuwa hancinshi ya dinga sauke numfashi a k'alla sau uku sannan ya d'auke a sanyaye kuma a nutse yace" Na gaji, na gaji da wannan firgici, ba zan iya da wannan tashin hankalin ba, gwara kawai kowa ya kama gabansa daga ni har ke din kin ga na..." Hankali tashe Mama ta banko kai d'akin cike da tsoron furta kalmar da zata sakata sadda kai a gaban yaran da ta fara gani jiya jiya, cike da muryar k'aguwa tace" Kul! Kul Muhay, kar ka kuma furta wani abun bayan wanda ka fad'a, ya isa haka, yanzu fita anan, fita kawai" Yanda ya zuba mata ido kamar baya gane yarenta yasa ta d'an d'aure fuskarta ta nuna masa k'ofa tace" Fita na ce, zan sameka yanzu " Cike da tsoron lamarin da rawar murya Shuwwar ta matsa kusan Mama ta rik'o hannunta gam kamar za ta fashe da kuka tace" Mama, ai kinsan ban yi komai ba ko? Ni ba da ni ake fad'a ba, ban ga abin..." A tsananin tsawace wanda har Nahidt dake k'ofar d'akin sai da ta razana ya juya tare da d'ora yatsarshi a baki yace" Shiru malama!!!" K'am ta sake rik'e hannun Mama tana shigewa jikinta dan ba iya dodon kunnenta ya fasa mata ba har da hantarta ya tarwatsa da kad'uwa, Mama kanta saida ta rintse ido tana salallami dan ta san kam zuciyarta ta taso, ita dama tasan tunda ta ganshi garin nan bilhaki fitina yake nema. Basu bud'a idonsu ba sai da suka ji ya banko k'ofar da mugun k'arfi, a tare suka kalli k'ofar sai kuma Nahidt da ta shigo da mamaki tana sake waigawa tana bin inda ya wuce da kallo. Murmusawa Mama tayi dan kar su fahimci damuwarta ta d'ago d'aya hannunta ta shafi kuncin Shuwwar tace " Y'ata, karki damu kan ki kin ji, ku je yanzu ku yi wanka ku fito za mu ci abinci, idan mun idar sai mu shiga kasuwar ko?" A hankali Shuwwar ta jinjina kanta ta saki hannun Mama, cikin dattako ta fara takawa dan barin d'akin, da kallo suka bita har ta fice wanda hakan yasa Shuwwar sakin wata nauyayyar ajiyar zuciya tana fadin" Allah ga marainiyarka nan dai gareka, Allah ka hanna shi karya ni, idan ya karya ni Nahidt aurenta zata yi ba zata yi jinyata ba" Sai a lokacin Nahidt ta zarro ido da gudu ta nufi wajen wayarta da ta kashe sakamakon mesage din da Malan ya turo mata wanda ya sakata jin matsananciyar kunya da tunanin dama bata da hankali? Ta dauko tana kunnawa da fadin" Allah rufa min asiri kar ya gaji da wulakamcina ya fasa" (😂😂😂😂😂😂😂😂 Da mun shiga uku mu ahalin gidan ALK'ALAMIN KADARATAH) ________________ Indai ya ce zai zauna a gidan wannan lokacin to tabbas yau sai an yi b'atacciya, dan haka ya karb'i makullin mota a hannun wani soja ya figi motar bak'a k'irar crv Honda ya fita a gidan, saida ya fita ya kad'a kan motar zuwa babban titi dan da fari bai san ina ya nufa ba, tafiya kawai yake kamar ya zumduma ihu ko ya ji dama dama, sai ya ji komai cakule masa yake, wata sabuwar d'abi'ar da ba ta sa ba ke son shigar sa ko kuma yace yake son ara, shin hakan na da alak'a da shigowar yarinyar nan rayuwarsa? Ko kuma dai sanin mai kawo masa farmaki kuma kunya da kawaici yasa yake d'aga masa k'afa ne ke hadasa masa haka? Gijimmm! Wannan sautin ya shiga kunnuwansa yayin da nisa da yayi a tunani da b'acin rai ya haddasa masa had'ari, da mugun sauri ya taka birki ya bud'e motar ya fito a sukwane hankalinshi kuma a tashe, duk da yasan hankalinsa baya wurin amma kuma komai zai iya faruwa, ba zai ji mamaki ba idan har aka ce masa wannan had'arin zai iya zama tarko na masu bibiyar rayuwarsa da son ganin bayanshi, amma haka ya dake ya sunkuya kan matar da zai iya kiranta dattijuwa tunda ba yarinya ba ce ko a fuska. Maida hankalinshi yayi ga k'afarta dake fitar da jini amma sai k'ok'arin gyara gyalenta take tana son mik'ewa tsaye, a nutse tare da saka Allah d'aya a gabansa ya kai hannayensa biyu ya dafa kafad'unta cike da kulawa yace "Mahmah, sannu, dakata fa kin ji ciwo." Kamata yayi ta mik'e tsaye tare da juyawa kan wata tsohuwar robar da ta jik'a saiwar magani a ciki, ruwan da babu a wurinsu yasa ta fito nema da k'yar ta samesu a wani gida nesa da su sosai saboda ba kowa ke da yarda mutum ba yanzu musamman su da ke cikin wani mummunan yanayi. Ganin robar yashe ruwan sun watse haka ma maganin yasa hankalinta tashi sosai ta dinga nuna robar tana hawaye tana fad'in "Sun zube su ma, sun zube ko? Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Yah Allah , Subhannalah Subhannalah" ta katashe furucinta na kalkaltu kadan haka idan ka ji dai maganarta zaka fahimci ba bahaushiya sak bace Kubcewar da take ta son yi zuwa ga robar yasa shi k'ara dafe kafad'unta yana duban k'afarta dake ta fitar da jini yace "Mama ki kwantar da hankalinki ki nutsu, muje na kai ki asibiti." A d'an razane ta juyo ta kalleshi tace "Asibiti? Ni zan je asibiti? Ka ga Yana can fa zai mutu, yau abin ya fi na da ban da sukuni idan ban je na same shi ba, mutuwa zai yi, mutuwa zai yi haka yake cewa idan bamu tafi ba mutuwa zai yi " A hankali ya k'ank'ance idonshi yace "Wa ye zai mutu Mama?" Nuna masa bayanshi ta yi, a nutse ya juyar da kansa bai ga komai ba sai filin dake wurin da kuma wata bukka da zai iya cewa ya hanga a d'an nesa kad'an, sake juyawa yayi ya kalleta yace "Mama me ye a can d'in? Wa ye zai mutu?" Fuskarshi ta kalla da idonta da sukayi fari fat tsabar rashin saka kwalli sai d'an sirkin ja da suka fara yanzun na hawayen da take, cikin nu💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣0️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 *DA SASAFE KAFIN KI CI KOMAI KI SAKA TAFARNUWA KWAYA UKU A CIKIN COKALI KI LULUBETA DA ZUMA KI CINYE SUMUL SAI KI YI BROSH......KARIN NI'IMA NE* A tausashe da rikaken yaren buzancinta ta ce" *"Elishe jehadine itamatak, yara atunaso agrawadah, tunane tuta wulih*"............. Da sauri ta dafe gaban goshinta ta kuma dauko harshen larabci dan ta tabata ba gane yarenta zai yi ba, yanzunma a kidime ta ce" Subahannalah , *Innahu zauji, sa ya mutu hunaka, alaina an nazhab, laqag intiqalal yaum*" Sai kuma ta yi kwalkwal da idannuwanta tana sake rike damatsunnan hannayensa domin ya dafata ne yana kallonta a wani rikicen wannan karron da yaren turancinta gangariya ta ce" *My husband, he is dying,he said we have to go,His condition is critical* " Sai kuma t samu kanta da yin shiru na dan lokaci tana kallonsa, kamar kurma, ta rasa gane yana gane yarenta ko baya ganewa? Wani yare ne shi? Me yake ji? Kwata kwata ta manta da yana mata maganar zai kaita asibiti, kai tama manta da wani yare ne ya yi mata magana, yanzun ta dauki yaren karshe da fatan Allah ubangiji ya cidata ya ganeta a raunane ta ce " *Mijina ne, gayacen zai mutu, wai sai mun tafi, yau abin ya tashi sosai*" Ta cika shi ta hade hannayenta ta ce" Ka barni na koma gare shi, ta yiwu idan na bashi maganin ya koma barcin" Sakinta ya yi yana kallonta a lokacin da ta sake rage tsayinta sosai tana dafe gwuiwarta ta kwashe sauran magungunnan nan ta maida cikin robar irin ta almajiran nan ta sake juyawa ta komaa wajen da ta nunaa masa tana dingisawa haka kuma jinnin na diga a kafarta domin ta bugu sosai, aman abin mamaki ba buguwarta ce a gabanta ba, hasalima fama take ta karasa wajen da tai masa nuni A hankali ya ringa juyawa yana karewa wajen kallo kafin ua sauke ajiyar zuciya ya nufi wajen da ta bi aa hankali Sai da ya shige wajen sosai sannan ya saka hannunsa ta bayansa ya ciro bindigarsa a hankali yana sake kusanta kansa da wajen yana hankalce da yannayin wajen Shi kam bai ga komai na suspect ba, hasalima wajen shirunsu ya yi yawa sosai Sai da ya karaso ya dan saurara kunnansa ya dan hada kunnen nasa da jikin zanar yana sauraro "Ki kunceni babu inda zan je , ki kunceni mu gudu kin ji, ki kunceni bakya jin zafin da nake ji ko? Zafi nake ji a jikina kamar zan mutu, gaba daya duniyar nan garin mai zafi ce, so nake na ji na tashi sama na gudu, mu tafi so nake na tafi"........... Muryar wani namiji ke fada a rikice kamarma kokowa suke yi da matar A hankali ya samu ya dan daga rufar buhun da aka yi a kan kofar, hakan yaa tsorata su gabaa dayansu, saima ya kasance namijin ya fi macen tsorata domin gaba daya ya nemi cumuimuyeta a cikin abin rufar da take lulubi da shi Jikinta na rawa itama cike da tsoron kar dai asirinsu ne ya tonu haka take kallon MUhay Shima dan bukar tasu yake bi da kallo, wace da gani baa sai an fada ba wanda ya yi bukar nan ko macen ce ko kuma wani ne da bai iya ba domin abin a jirkice yake gaba dayansa Irin robar da ta zo da su ne biyu ajiye kowace ba komai a ciki, haka kuma a dakin ba komai daa zai nuna maka sunna dan samun na ci a bakansu ko yayane Ba abin sallah, kai datin dake tare da su din nan anya ruwan alwallah na hawa jikinsu kuwa? Sake maida kallonsa ya yi jikinsu yana mai tabatarwa kansa cewa hali ne na rayuwa ya mayar da su haka, dan haka sai ya samu Kansa da fitowa ya tsaya yana sake kallon Wajen ya dora numbobin ambulance tasu ta sojoji ya danna kira Magana ya yi a takaice daa kwatancen hanyar ya fada cewar zasu ga motar dake dauke da number CHIEF OF ARMY a wajen sai su masa magana Dan zagaya wajen ya ringa yi yana hankalce da matar nan ta leko da sauri kuma ta yi wuf ta koma dukan alamu na tsoro na tatare da ita, haka kuma muryar mijinta duda a shake take kuma a kasa take sosai aman ta karra amo yana ta ihun dake nuni a tsorace yake shima, hakan ya saka MUHAY a matsanancin mamakin abinda ya tsorata su dan sun ga mutun ya rabe su haka Motor ta karaso tana jiniya irin na ambulance 🚑, da gagawa suka fito , likitoci ne uku sai soja biyu, a cikin likitocin kuma harda mace daya wace ta hau yau itama sojan ce Sai da ya yi dan tsam kadan kafin ya juya wajen da dakin yake Ky din motar da ya fito da ita ya mikawa daya daga cikinsu ya masa umarnin ya bisu da motar , sannan ya saka suka fitar da gadon tura marar lafia suka nufi dakin, kowane cikinsu na mamakin waye ba lafiya a nan?? Me ya kawo Lieutenant Ganaral nan? Bai tsaya wata wata ba ya yi salama kasa kasa ya shige Yanzunma a cure suke waje daya sun yi tsuru tsuru Hakan ya saka shi bada damar a dauke mijin nata da ita din kanta a shiga motar da su Zo ka ga dambatuwa, domin yaki ta shiga yi ba ji ba gani tana sambatun kalaman da basu gane makamarsu ba, fada take yi ba ji ba gani tana doke doke ido rufe kan ba zasu tafi da su ba Hane hakan da suka yi sai suka fi bada hankali kan mijin suka gigibe shi suka dora saman gadon nan Kwarai sun yi tunanin samun zaurin fitsari a jikinsa, sai dai du uban datin nan na jikinsa karnin dauda ne kawai ke tashi a jikinsa irin mai saka juwar nan, haka itama matar Sunna fara tura gadonsa a hankali ta ringa binsu dan kanta tana kallon yadda aka daure shi a jikin gadon watau hannayensa da kafafuwansa fan kar ya fado ya raunata kansa ko ya yi ta doke doken da zai raunata kansa Tsananin tashin hankali ya saka ta fara gannin dishi dishi Tsoronta Allah tsoronta kar tafiyar da suka jaba kafin su yi nesa da garin ne ta tashi a banza yau tsal aka gano inda suke, tausayin mijinta da halin da yake ciki ya fi karfin tunaninta A hankali take jan numfashi tana sake bin motar har suka kusa karasawa sai kuma luuuuu ta tafi da niyar jirtuwa a kasa sakamakon sumewar da ta yi Dama a daf da ita yake, tunda aka fito da mijin yakr hankalce da yada take layi, ga kuma kafa tana ja da kyar, kasantuwarsa tsoron ma'aikaci da ya jima yana damawa da mutane kala daban daban ya saka shi gane cewa abinda ya koro kura daga raminta ba karamin balaki bane, hakan ya sa yake ji a ransa ya zama wajibi ya mika su asibiti sannan ya san su waye su, ba kyankyamin datin jikinta da warin da take yi ya talabe faduwarta kasa ta fada a jikinsa ya cicibeta yana hanna likitar da ta zo dan amsarta, amsarta ya kaita cikin Ambulance din suka saka gadon nasa sannan suka rufe direban ya ja motar su kuma suka shiga kokarin fara fahimtar damuwar mutanen harma suka farfado da ita tun kafin su karasa Sunna karasawa suka shige da su ciki Da gagawa likitoci suka shiga basu dukkan kulawar da ta dace da su, da gwaje gwaje kala daban daban ciki harda na su HIV, domin yannayinsu ya kwantsame da yawa abin sai hamdallah ga rama ga ramewar fata ga rashin kyan kama Barci suka saka su mai nauyi kafin wasu likitocin su shiga kokarin tsaftace masu jikinsu inda suka raba maza na yi masa, mata na yi mata ka'in da na'in, aiki na zuciya daya domin mai gidan ya kawo su babu wanda zai yi wasa da aikinsa ya kwana ciki Dukan bayanan da likitar tai masa yake karra taunawa a zuciyarsa kafin ya sauke ajiyar zuciya ya amsata da yi mata godiya sosai , wanda hakan ya bata mamaki ainun duda ta san dama idan ka yi magana da shi na kurewar waje zaka fahimci mutun ne mai furuci a tausashe , aiki a nutse, sannan dan ya fika ba yana nufin shi ya haliceka ba, yana mu'amalantarka da darajaka, ko kiranka zai yi baya yi maka kiran wulakanki, ya sha bamban da wasunsu sosai, yana anfani da sanninsa na adinin musulunci hakan ya sa da zai tafi kasar nan har na tsayin shekara biyar suka taru suka nuna basa so, sai dai an fi karfinsu ne an nuna masu aiki ne , gaba daya kasa yake yiwa ba gari daya tak ba, a kan dole suka yi masa fatan alkhairi, rakiya kuwa da zai daga har sai da aka hanna wasu shiga wajen jirgin kamar ba za yana zuwa week-end yana komawa ba Ajiyar zuciya ya sauke ya juya ya nufi office din da yake malakinsa a baban gifan sojojin Sai da ya zauna ya dauki wayarsa yana dan jujuyawa da tunanin wanda zai saka aikin nan? A nutse ya yi kiran number mahaifiyarsa, a lokacin kuma sunna cikin makeken shagon takalma tana kwasa tamkar zata bude dan shagon stillllllll, ta amsa Dan hayaniyar ya saka shi tambayar ko ana ina haka? Murmushi ta yi ta ce" Gamu a babar kasuwa lefe muke hadawa" Dan jim ya yi jin wai lefe suke hadawa yana tunanin kar dai wani auren zasu sake yi masa ?, A hankali ya ce" Wani zai yi aure ne?" Kai ta girgiza ta ce" Matarka nake hadawa mana, ai ba'ai mata lefe ba, kuma baka yiwa dayar matarka kayan fadar kishiya ba, kai anya kudin asusun nan nawa zai isa kuwa? Ka dan kara turo wani abin ta ciki dan Albarka ka san siyayar mata akoy yawa inaga yau kadai ba zata ishemu ba" Mamaki ne ya kama shi, wai yanzun tana nufin kasuwa ce suka je da kansu hada kaya? Kayan da tana iya sakawa a hada mata in daaga wata kasa take so duda ya san a garinsu sunna da kaya na kece raini wanda ko yar waye zata iya anfani da shi, masu kyau masu tsada iya kudinka iya shagalinka, aman ai ba sai sun fita da kansu ba, dan tunani ya shiga yi na ita kuma wannan marar jin maganar me ta saka kafin ta fitan? Kansa ya girgiza ya ce" Mahmahna, dama so nake ki saka a sayo min kaya na maza haka datijo da kuma na mata datijuwa masu laushi zan turo a amsa, tunda kunna kasuwar ku siya" Mama ta amsa shi ta kashe wayarta ta ci gaba da kallon yan matan tana murmushi da farin cikin yadda bayan ta masu gargadin su saki jiki da iya bata son yadda suke wani yin shiru da zarar sun ganta ta tirsasa su zabar kayan da kansu hakan ya sa suka fara sakin jiki da ita, tana gannin irin yadda suka san kan kaya hakan ua sakata tunanin son sannin su wanene su, aman kuma ta barawa ranta har ko zuwa gobe haka dan ba zata bari a jima sosai bata tambayesu ba kar ya daga bai yi shawara ya tafi da su ba Karar shigowar message wayarta ya sakata budawa tana dubawa, domin a shagon nan da suke na Elhaji Mustapha mai naira ne, mutumen CHIEF OF ARMY ne, tunda suka zo komai yake tsaye da kansa da yarensa zagaye da su, du abinda tace sunna so da kansa yake bada damar a zo da abin idan ta ce da yawa sosai suke so sai ya shiga gaba a je da su , watau yana tsaye kan motsinsu da dukan bukatunsu a cikin kasuwar *Mamahnah idan zata sayi abayoyin nan plz ba damamu ba, ba kuma masu botira ba* Mesage din da ta karanta kennan daga number son dinta A hankali ta dago dubanta ta sauke kan IBTISAM dake gwada wani takalmi mai ruwan orange a kafarta tana kyakyatawa NAHIDT dariya wace ta saka wani tana kai kawo tana fadin yaya ta ganta a gaban Malan Samun kanta ta yi da sakin wadatacen murmushi tana ayana abubuwa a kasan zuciyarta, ciki harda tunanin kennan ba maza ke birge shi ba? Kennan zata ga irin ranar nan itama? To Allah ta tuba ai sai inda karfinta ya kare a kyautatawa yarinyar nan, hakan ya sa ta mike ta yi wahen Elhajin ta fada masa kayan barci na yan matan take so masu yawan gaske, ta sanar masa a hada masu kaya masu sunnan kaya, sanann ta bada sakon MUHAY din na kayan datijai da yace yana so a siyo masa ta tabata zai yi talafi ne , nan ta shiga zabar lesuka a layin VIP lesh Sun yi yama sosai a cikin kasuwa , sun kuma loda kayan a bayan mota Elhaji Mustapha ya ce za'a kai gidan, sun sayi jerin akwatuna masu masifar kyau wa'inda suka ruda yan matan sosai kafin suke shigewa motarsu a jasu da sojawan dake biye da su suka dauki hanyar wajen aikinsa domin ta tambaya an ce mata yana cen Nahidt ta cenza harshe zuwa yaren buzanci ta ce" Ibtin Abanta kayan nan har mu mutu ba zamu sanye su duka ba, ni kam abin nan ya tsayar da dukan wani tunanina, ashe alkhairi ke kiranmu da ya bayar da kayanmu" IBTISAM ta dubeta ta ce" wai meye zaki kama ce min IBTISAM bayan kin san bana son sunnan, kuma ki daina cenza harshe a gaban mutanen da basu iya yarenki ba, ba kyau kin sani sarai, kuma mamansa ce fa kar ta yi tunanin muna yi da ita ne NAHIDT " NAHIDT ta gyada kanta da hausa ta ce" Santin kayan ne sun kasa barina, Mama Allah ya kara budi duniya da kiyama" Mama ta yi murmushi still tana kallon yan matan da fasara komai idan suka yi a zuciyarta, Buzanci yarenta ne na mahaifiya, ta iya yaren tamkar yadda ta iya yaren Hausa domin a lokacin yar uwar mahaifiyarta ke daukanta ta tafi da ita domin itace bata da kiywa koda sunna jarirai, ga yar uwarta da kuka kamar me, wannan ya sa ake daukar mata dayar a taimaka mata dan ta samu sasaucin aikace aikacenta ga aikin gwamnati, hakan ya sa ita ta iya buzanci sosai.....aman kuma bata koyawa MUHAY ba, asalima yaren na yi mata missing a harshenta dan bata da wanda zasu zabta da shi da yaren a kusa kusan nan, Murmushi ta sake yi tana kallon baban yaron MUHAY, watau yaron amanarsa na hannun damarsa da ya zo yana gaishe su bayan an bude masu motar Da mutunci da mutuntawa ta amsa shi sannan ta bashi umarnin sauke kayan dake wajen sojawan motar baya Ana saukewa suka yi tafiyarsu basu shiga ba, domin dama ai kayan suka kawo, ba shiga suka zo yi ba............ 🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣1️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ba shi ya bar wajen aikin nan ba sai da dare, harta abinci a nan ya ci , sai da ya gamsu da kular da suke samu , da karin ruwan da aka jona masu saboda yinwa, da result din gwaje gwajensu, da treatment din da aka shiga yi masu na rashin lafiyar da aka gani tare da su, ya ajiye masu tsaro a kofarsu, sannan ya tafi da niyar sai da safe in sha Allah zai dawo Tun kayan da ya kwana da su ne a jikinsa , hakan ya sa babar bukatarsa ya yi wanka ya cenza, duda son da yake ya je ya ga da abinda ta je kasuwa , idan har wannan abayar tata ce sai ya bala mata kai, dan ya kula sam bata gane yarensa, aman kuma yana so ya cire datin jikinsa sosai Ya jima yana kula da tsaftar jikinsa har ya yi ya gama, ya saka jalabiya a saman gajeran wandonsa sannam ya fito dan ya budewa wanda ya buga masa tun shigowarsa Yana budewa ya juya ya koma saman kujera ya zauna yana kallonta Ta sha ado na gani na fada masha Allah Ba laifi yarinyar kyakyawace sannan ta iya kwaliya dan kuwa ta iya bata lokaci tana tsara kwaliyarta abinta Ajiye abinda ta shigo da shi ta yi saman table a gabansa, sanann ta duka har kasa gabanta na faduwa ta gaishe shi da tsoron abinda ke iya zuwa ya dawo Idannuwansa ya dauke a kanta ya amsa gaisuwarta a gajarce sannan ya sake maidawa saman kular abincin da ta shigo da ita Sake kallonta ya yi yana lumshe idannuwansa a hankali ya ce" Zuba" Wani irin farin ciki ne ya kamata jin ya ce ta zuba masa abincin, Mikewa ta yi ta shiga zubawar har hannunta na rawa, sai dai bayan t zuba rice din da ta yiwa wata dahuwa mai kyau sai hannunta ya gaza bude miyar Gaba daya yannayinta ya nuna rashin gaskiyar dake tatare da miyar, sannan karara alamu suka nuna kansu na yanzu ne wani abin ya cenza mata ra'ayin da ta shigo da shi Ajiyar zuciya ya sauke ya mike yana daukan ky dinsa ya ce" Dauke" Jikinta ne ya fara rawa tana kallonsa , muryarta na rawa ta ce" Ganaral " Juyowa ya yi ya sauke manyan idannuwansa a saman fuskarta hakan ya saka ta fashe da kuka tana ajiye plate din saman table din ta ce" Ganaral har gori ake yi min cewar da ni da banza du daya a gidan nan, Ganaral aure ka kara a gabana kana jan hannunta, ita kana sonta ko? Ganaral nima ai matarka ce me yasa ba zaka mayar da ni matarka mai sunnan matarka ba? Ganaral ko ban cencenci hakan ba?" Idannuwansa ya lumshe a hankali ya taka ya karasa gabanta ya tsaya Kanta da ta sada ya saka lalausan hannunsa ya dago habarta yana kallon fuskarta ya shiga fadin" kina da kyau Masha Allah, sannan kina da kannanun shekaru masha Allah, sai dai na riga na kamu da rashin yarda da ke, wanda hakan na nufin ina iya zama da ke aman koda yaushe da tsamtsamcinki a zuciyata, u see na san komai tunda aka fara, na so kwarai ki yi kokari ki ci jarabawar da ake kawo maki, na kara matse maki lamba dan ba zan yi wasan raba shinfidata da wanda da zarar na bata masa yake iya daukan mataki mai muni a kaina ba, duda ina son gwadawa duniya cewar Mata sunne ababen rayuwata ba maza ba, ina son gannin masu kirana da Papah dan na haifa, sai dai yannayin rayuwata ya zo da hatsarin da sai na auna, ba dan na isa na kare abinda Allah ya kadarto min ba, aman kuma kakin dake jikina ce ke sakani bincike ba ji ba gani........." Ya saurara gannin yadda ta kwalalo idannuwanta waje gaba daya, sannan ta dafe kirjinta gabanta na faduwa jikinta na rawa A sanyaye ya ce" Na so ki fi karfinsu, da suka kirayeki ki ce da su ke yar malam ce, gidanku alkur'ani kuka rike, ki yi anfani da sanninki cewar dukkan tsanani yana tare da sauki, ki maka ni da adu'o'i , da ta yiwu yanzu nan dinki ya tasa......." Ya fada yana shafa cikinta a hankali ya sake kallon fuskarta ya ce" Sai dai kashhhhhhhhhhhh............." Daga haka ya saketa ya juya da niyar shigewa dakinsa na barci, sai kuma ya juyo a dan kausashe ya ce" Kuma itama ba sonta nake yi ba!" Daga haka ya shige ya zauna bakin bed yana maida numfashi sannan ya dauko wayar da yake sauraro da ita ya zauna zaman jira A haukace ta kashe kayan da wani irin sauri cikinta na juyawa ta yi bangarenta Tana shiga bayi ta zarce da wayar da suke magana ta haye saman salga jikinta na masifar rawa Ko idasa sauye abinda ya murda mata cikin bata yi ba kira ya shigo wayar tata A jirkice ta wawura dan a kasa ta ajiye ko zata iya zubar da abinda ke cikinta ta daga ta saka a kunnenta "Bani albishir din ya ci" aka fada a zakwonce Kuka ta fashe da shi bakinta na rawa ta ce" Walahi ya sani, walahi ya san abinda muke aikatawa, kuma ya san ko ku su wanene " Gaban mai kiran ne ya kwonci kwonci ya bada rarararassss ras ras ras rassssssssssssss, shiru ne ya dauki wajen na dan lokaci kafin kitttttt a kashe kiran MUHAY dake zaune a saman gadonsa ya yi dan murmushi ya ajiye wayar a aljihunsa ya mike a nutse ya fito ua fice bayan ya duba agogo da tunanin Allah ya sa Mamah bata yi barci ba yanzun Dadadan kanshin turaran da ya kasa gane na ruwa ne ko na wuta ya daki hancinsa a lokacin da ya bude falon A hankali idannuwansa suka sauka a kan kayayaki manyan bokitai manya manya sosai , ga wasu manyan ledoji shake da kaya a cikinsu, ga manyan galoli masu dauke da turarukan ruwa, harda su turmin karfe da tabaryarsa da katon ludayi a ajiye a saman cikinta, ita kuma ta yi barci a ringyeshe saman doguwar kujera kafarta daya a kasa dayar a mike sambal saman kujerar Yanzunma dogon wando ne a jikinta har kasa , kuma damame ne , sannan rigar dake jikinta gwara ta jiyan ta fi arzikin rufewa dan dai a sake take rigar sannan barcin da ya kwasheta ne ya saka rigar dagewa har cikinta ya bayana a fili Aiki ne suka raba, duba da suka ce da Mama sun iya hada turaran wuta ta saka suka yi list aka kawo shine fa ta zabi aikin harhada turaran da itacen turaren, su kuma suka shige kicin Nahidt zata kiyawa Mama yadda ake soya garin turaren da kuma icen da suke sim soyawa kafin su hada shi, shine ta fara barci ya kwasheta domin gajiyartama ta gaji yau din nan kokarine take yi karfi da yaji dan Nahidt ta fada mata cewar karfa ta ja abinda maman sojan cen ta tsaneta ko ba komai a rabu ana begen junna ya fi a rabu da ana tsine hali, shi yasa ta dage take kakau da komai, balema Maman kanta gaba daya ta tare a tare da su da dukkan motsinsu da nan nan da su, har mamakinta suke yi yadda komai suka yi sai ya sakata sakin murmushi Kansa ya cire daga wajen kicin da yake jiyo dariyar Nahidt da ta mamansaa da mamakin lamari na mata ya dan dafe jikin kujerar yana auna awanin da suka yi tare, aman shine har suka sake da junna haka suka zama kamar wasu da suka jima da sannin junnansu? To shi ta yayama zai iya sakewa haka da mutun daga haduwa? A hankali ya mika hannunsa dan ya dauke ludayin dake saman cikinta dan harda turare a jikinsa ta dora a saman jikinta ta yi barci A zabure ta farka tana rike Ludayin tana fadin" Idan aka hade ruwan da itacen aka barsu suka kwana sun fi tsumuwa sosai ta yadda idan akai sauran hade haden kayan kamshin zai kasance kamshinsa mai kama daki.......... Lah da kaine???????" Ta karashe da dan nuna alamun mamakin da shine take gayar maganar nan, ita ta zata ai su Nahidht ne Hannayenta ta daga a hankali ta shiga yin mika wace barcin da ta fara ne ya hadasa mata ita ba wani abin ba A hankali ya bi hamatarta da kallo wace ya yi mamakin ganninta sumul kakal ba dis din gashi sannan ba alamun dati a tatare da ita, sumul din wajen abin sha'awa kamar ba hamata ba da kuma kirjinta da ta bankaro dan yin hamarta mai ma'ana ( Maganin bakin kasan hamata, wani lokacin zamu ga mutun ko fari ne hamatarsa tana da dan duhu, idan kuwa yana kwaikwaita kwaikin hamatar tana da baki marar kyau, idan kuma shi din baki ne wahen hamatar yakan fita daban sosai, idan aka taki rashin sa'a mai gidansa ba abinda ke haukata shi irin ya ringa gannin uwar gida na mika ai ba dadi ka ringa daga hannaye hamata na neman saka amai koda bata hamami, maganin wannan da shi da bakin raba rabar kafafuwa, watau cinyoyi wajen dake haduwa shine BICARBONATE, zan hada posting din da hoton nawa Bicarbonate din, zakina yanka lemun tsami ki dan zuba garin bicarbonate kadan sai ki shiga darza a hankali a hankali, ba tashi daya ko yi uku zai cire maki abin nan, idan kikai naci zaki ga kyakyawan result , bashi da effet secondaire in sha Allah) A hankali ya kawar da idannuwansa a kan hakan yana girgiza kansa ya mike ya koma saman kujerar dake facin din wajen da take zaune ya zauna har sai da ta gama ta diro kafafuwanta kasa tana dan murmushi ta yi zama irin na turi barotao, watau ta wara kafafuwanta ta girka duwawunta ta gantsare kugunta hakan ya bada wata kala ta neman fitina ta dan sake yin murmushi ta shiga ci gaba da aikin tana fadin" bari dai na gama aikin nan kar kilu ta janyo mini bam gani yar marainiya da wahala ake samun masu jin kan marayu a kasar nan" Kansa ya maido kanta bayan ta karashe maganarta ya zubawa zamanta da aikin dakan da ta fara yi masa ido yana kallonta Kai ya dan girgiza kasa kasa ya ce" Dakata " Tana dakan ta dago tana kallonsa hadi da dan dage gira daya ta dan kuga tama fadin" Ka ce?" Ikon Allah, shi kawai ya tsaya kallo idannuwansa cikin nata, a hankali kuma sai ta fara rage karan dakan harma ta tsayar tana gyada kanta ta ce" Da a layin gidanmu ka taso saudiya ban san yaya zaka kare da ciwon kan hayaniya ba, mu fa a cen idan ba'a tashi da hayaniya ba kowa fara shan jinnin jikinsa yake yi, gaskiya hayaniya ai rayuwa ce, yalabai aman baka taba harba bindiga ba kau?" Shi kam ta daina bashi mamaki yanzun, ya riga ya san mai iskokai dole za'a samu irin halayan nan a tatare da shi Hakan ya sa bai ba abin damuwa mai yawa ba ya ce" da me kika je kasuwa?" Dan yin tsai ta yi tana kallonsa , sai kuma ta kalli jikinta ta ce" Au, da hijab din mama ne" Bakinsa ya tabe ya mike ya juya ya yi tafiyarsa a falon ya koma bangarensa Summa dare suka cika kafin su nemi wajen kwonciya A lokacin da Mama take ta sinsinar hannayenta tana mai jin farin cikin yau itace zata koyi yadda ake yin turaran wuta ta ce" Kennan mahaifiyarku ke yin na siyarwa?" IBTISAM ta kalleta, sai ta yi murmushi tana dan girgiza kanta ta ce" Na turara dakinmu ne take yi, Abanmu ya hannata siyar da turaran wuta...... " Nahidt ta yi yar dariya itama tana cewa" Mama ai ko cimar larabawa da take yi na amare idan zasu yi taro ana biyanta baya so, ya fi so ya fita ya nema" Mama dake hankalce da yannayinsu na sun shiga a yannayi na bege da kuma missing din iyayensu ta furta" Allah ya sa sun huta " Shuwwa ta kalleta da yannayi na abinda take ji daga zuciyarta ta ce" Bamu ga gawarsu ba fa, sannan bamu ga kabarinsu ba, kabarin da ta nuna mana ba nasu bane, ba nasu bane" Nahidt ta mintsineta tana girgiza mata kai dan ta ankarar da ita a gaban wa take son fara gardamar tata ta mahaifansu basu rasu ba, ta maida harshenta yaren buzanci ta ce" ki farka a gaban sarakuwarki kike!, Ki daina wannan abin naki, IBTISAM da basu rasu ba kina tunanin akoy abinda zai hanna su neman mu ne?, Da sunna yare kina tunanin kulafurcin soyayar da Abanmu ke mana zai iya zama dukan lokacin nan bai neme mu bane? Sai kin mutu kin je kiyama zaki yarda sun jima da barin duniya ne?, Ya RAB kar ki yi ta fara tunanin mahaukaciya ce ke mana!" Shuwwa ta lumshe idannuwanta hawayenta suka zuba da yaren larabci ta ce" kina tunanin zan ji kunyar a ce da ni mahaukaciya a kan abinda nake ji a zuciyata ne?, Me yasa zan yarda sun rasu bayan ban ga gawarsu ba?, Har aka kamo mu daga saudiya muna zuwa neman gannin ainahin kabarinsu, ke din da kin yarda sun mutu komai kukan da zan maki zaki yarda ki bini ne? Anmy da abihna basu mutu ba! Idan sun mutu ki maida ni ki nunan kabarin da hankalina zai dauka cewar na iyayena ne, a jikina ban ji ba cewa sunne a kwonce a cikin kasar nan!" Nahidt zata bata amsa itama rai a bace a sanyaye Mama dake binsu da kallo tana ta hanna kanta zubar hawaye da yaren buzanci cakule da larabci ta ce" Me ya faru da ku?, Me ya faru da ku y'ayana?, Ku fada min dan Allah me kuka gani a rayuwa?" A tare a firgice suka kallota, A zaunen da take yaren da ta yi da bakinta ba na dan koyo bane, yare ne dake zaune dam a harshenta , tun daga larabcin har buzancin A hankali Shuwwa ta sada kanta hawayenta suka bale gaba daya a fuskarta Mikewa ta yi tsam ta nufi dakinsu da gudu ta fada saman gado ta fashe da kuka Nahidt gaba daya ta rikice, ta mike ta koma ta zauna tana kallon Mama zata yi magana Mama ta girgiza mata kai ta ce" Je ki kula da ita, ku yi adu'a kafin ku kwonta, zamu yi maganar da safe in sha Allah" Wannan maganar ta hanna masu rintsawa gaba dayansu, hakan ya sa tunda Mama ta gama sallar asuba ta zo wajensu ta saka su a gaba kan maganar nan, domin idan su sun samu sun rintsama da kyau, ita ya kwana cikin tunani da mutuwar zuciya A sanyaye Nahidt dake zaune rike da carbinta tana kallon Shuwwa da Mama ta riko hannunta tana hannata yin kuka ta shiga labartawa Mama rayuwarsu, abinda suka gani na rayuwa, irin tarbiya da soyayar da suka samu a wajen iyayensu, har zuwa ranar rabuwarsu ta karshe da su, da irin rayuwar da suka tsinci kansu a ciki daga baya, irin neman na kansu da ya zame masu dole ko dan su ci abinci......ta ajiye mata zancen a zuwansu kasar nan ba tare da ta fada mata bayan zancen ba A hankali ya saki kofar dake bude ya juya ya fice a falon, domin dama ya yo safiya ne sakamakon kiran da akai masa cewar mutumen nan da ya kawo ga dukan alamu yana fama da tabin hankali ne, shi dai ihun da yake yi su tafi, su tafi da matarsa, yanzun sunma ki karra masa wata allurar barcin dan kar ta sake taba kwakwaluwarsa, sunna jiransa ya zo a mikashi likitar mahaukata, shine ya shigo ya gaishe da Mama kafin ya fita ya fada mata marar lafiya gare shi, sai ya tarda bata dakinta, kuma bata kicin, gashi basa zuwa bangaren Chief of army a irin wannan lokacin, sai hankalinsa ya ffara tashi da sauri har zai wuce ya ga dakin yarinyar nan a bude shine ya zo dan dubawa ya tsinci magangannun nan A hankali yake tuki yana tunani a cikin zuciyarsa ya shiga ayanna'💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ya shiga ayanna abubuwa a ransa kamar haka' wani lokacin yannayin mutun na fasara irin rayuwar da yake ganni a duniya, Aman baban abun mamakin anya kuwa idan suka samu matsi sosai ba zasu saida hakurinsu da raina ba?, Idan suka gaza yin haka menene hujarsu ta kiyawa?, Idan kuma aka matsa masu har matsin ya kai da suka aikata anya ba'a shiga hakinsu ba? Yan Adam suke fa,...... MUHAY ka shiga a yannayi na sarkakiyar tunani....................' A banagaren Mama kuwa sosai ta basu dama sukai kukansu son ransu kafin ta sake yi masu wata tambayar da ta saka su wannan karron kallon kallo tare da kasa furta mata koda A ne Murmushi ta yi tana sake fuskantarsu a sanyaye ta ce" Ta yiwu ku ji tsoron idasa min labarinku, sai dai ban san dalilin da zai saka ku kasa idasa min shi ba, ta yiwu kunna tsoron kar na ji yaya kuka rayu bayan an cutar da ku an zo an fasa maku labarin cewa iyayenku sun rasu, iyayen nan naku da suka yi maku gata na rayuwa tsaftataciya, da dan mahaifinku za'a bi daga karatu sai barci, mahaifiyarku ke kokari da zarar ya gusa sai ta fitar da ku koyi aiki, ta dage ta koya maku dukan wata wahala da zaku iya jurewa, hakan ba yanna nufin bata tara maku ba, haka mahaifinku nemansa a kanku, an zo an kwashe komai da nufin za'a ajiye maku, sannan an nuna maku a yanzu fa ya zama wajibi ku fito ku garwaya da kowa, al'uma masu mabambantan halaya ku shiga gari gari ya ganku ku ga gari, ku saka kaffafuwanku wajen da baku taba zuwa ba, dan zalinci a rai biyun nan kacal wanda a yanzu da kuka warware kuka zama yan mata ana iya daukanki a ciyar da ki dan abincin lomomi kalilan ba da yawa ba, sai aka zabi cutarwar ta hanyar nuna maku dole ku biya hayar da kuke, ku kuma biya abincin da zaku ci, rayuwa kuma ai dole sai da cin tuwo koda babu muhali, Babu wani a kusa da zai kwaba ko ya yi fada dan a gyara, babu wata soyaya tsaftataciya da zata saka zuciya aminta harma ta samu laushin halaya, a sake ake a bakin titi babu wanda zai iya duba da soyaya irin ta musulunci ya taimaka?, To kuwa da kuke tare gar zuwa yanzu mo me kuka ganni na rayuwa ni sai dai na taya ku kukan hakan da kuma gyaran hakan, da kuke zaune a tare ni ba mahaukaciya bace ba kuma mai take ganninta bace, na tabata kun sha gwagwarmayar rayuwa a tsakanin mutanenmu masu son kansu da mugun nufinsu, masu rayuwa da son ransu da kidan ganga irin na shedan a zukatansu, daidaiku suke ganni su bari, an zo an rabu da mahaifinkama an karya masa kara a ido bale babu idannuwansa, babu na mama bale na yaya? Ina so ne tunda na fara na dire abin a ma'aunin da ya dace, menene karashen labarin da *ALK'ALAMIN KADARRARKU* ya zanna maku, IBTISAM me ya faru da ku bayan wannan?" Shuwwa da a da take da karfin gwuiwar fadawa koma waye abinda ya faru da su da irin aure auren da suka yi a rayuwa sai a yanzu , a yanzu yanzu tsoron hakan ya darsu a cikin zuciyarta, ba komai ya hadasa maya haka ba kuwa sai gannin yau gata da ranta a gaban wata halita a duniya da ta saurareta, ta ji komai dala dala nata, harma ta yarfa da furucinta cewa bata yarda iyayenta sun rasu ba, sai take tsoron kar ta ji karashen labarin rayuwarsu da suka yi kafin haduwarsu da ita ya saka ta tsane su harma ta kore su, hakan ya sa take ta kallon bakin Nahidt da ta sake rike mata hannu ta ringa bayanawa matar nan irin gwagwarmayar da ta gani ta rayuwa, wace take dafe da ita , su fada ruwa su fada wuta su fito su kankami junna, su yi kuka su yi dariya , irin yadda maza sukai wasan kura da rayuwarsu rayuwa irin ta rabe rabe ko su ce dauki ajiye, aure aure da koke koke da wawurar auren da zarar ya gabato, fadanta da sojan da bata san wanenen shi ba haka shima, sakin da ta samu a ofishinsa har zuwa juyawar igiyar aurenta daga wuyan yayanta ya koma kansa, bayanuwar mutanen da aka ce wai dangi suke a gare su wa'inda kwata kwata suka kasa dauka da mahinmanci kai suka kasa saka soyayarsu a zukatansu harma suke neman yin nesa da su ido rufe domin su din baki ne a rayuwarsu kuma boyayun sirika ne a nasu sirikan har zuwa irin rayuwar da suke yi da SOJA GIDAN Baban gidan CHIEF OF ARMY, da zuwa shigowarsu jirgi da shi da saukarsu a garin nan Idannuwanta cike da hawaye fuskarta shabe da shi tana kallon fuskar datijuwar dake hawaye tana kallonsu ta ce" Wannan shine labarinku, wannan shine takun salon rubutun *ALK'ALAMIN KADARMU* , mu namu ALK'ALAMIN kadarrar baya wasa Mamah, baya sasauci Mamah, ko kuma shi haka ne sasaucinsa a ganninsa a garemu? Gashi kuma mun sake bayanar da mikin dake rayuwarmu a nan Mamah, wa ya sani ko zaki kyamacemu? Allah dai shi muka rika, mu Marayu ne" Da muryar kuka IBTISAM ta ce" Mu ba marayu bane Mamah, ta yaya za'a kyamacemu dan iyayenmu sun matsa?, Na kasa yarda da haka mama, ta yiwu ni kuma mahaukaciya ce Ba'a sani ba, dan Allah a fahimtar da ni cewa idan an mutu mutuwa batai bakin fentin da take kawo kanta da kanta ba mama, mutuwa fa ko a cikin rami ya rufta da kai da kanta take shelar kanta Mama, ita makociyarmu ita kadai ta jiyo labarin har ta fadawa kowa kuma kowa ya leka bai ga komai ba, karshema kudancewa ta yi ta tashi daga wajen da muke ta koma wata anguwar da take da mukami a cen.........shin menene a nanade a cikin kudin tarihinmu ne ?" A hankali ta matso ta yadda zata iya kasancewa tsakaninsu haka A hankali ta kamo hannayensu dake cikin na junna tana kallonsu sunna kallonta Dan murmushi ta yi tana girgiza kanta ta ce" Alhmdulilah ala kulli hallin" "Zaku iya maimaita kalmar godiya ga Allah subahanahi wata Allah kuwa?" Ta sake fada tana kallonsu A hankali suke gyafa kawunnansu A sanyaye ta sake furta" Alhmdulilah" Summa da daidaya sai suke fada sunna kuma yin shiru da bakunnansu A sanyaye ta ce" IBTISAM kin ga nima ban yarda cewar sun rasu ba" Da sauri NAHIDT ta kalleta a raunace ta ce" Mama haba Mama" Mama ta yi gagawar cewa" Haba Nahidt, to ai ba sabo bane, ba laifi bane, ba haramun bane, abinda nake ji ne na fada , kuma ina mai tabatar maki tun daga cen kasan zuciyata nake jin cewa basu rasu ba" Tsatsareta suka sake yi da ido har Shuwwa ta ji idannuwanta na zafi a hankali ta ce" Mama kema baki yarda ba ko?" Mama ta gyada kanta tana sakin hannunta ta dafe gaban goshinta tana fadin" Kin ga, su sun rayu da ku ba tare da sun fada maku garinsu ba, Menene dalili? Kasata mai dadin riko a zuciyya?, Ko daga rami ka fito watau aka ce cen ne asalinka zaka ga ko ka tare a karshen kasashen duniya lokaci zuwa lokaci kana sako maganar garin haihuwarka kana begenta harma ka ringa fadin abubuwan da kuke da shi masu daraja a garinku, aman ace iyayenku basu da shaukin zanta haka a tare da ku kadai da Allah ya basu? Wannan shine tabatuwar labarin mahaifiyarku , na yarda cewa Hamza yyayanku ne kuma danginku ne suka wakilci daurin auren IBTISAM, sai dai labarin mahaifinku ne na kasa kamo zaren maganar, shi kuma wanene shi?, Shin shine mahaifin Hamza ko kuma shi din wani ne daban mai tatare da boyayan Al'amari?, Abinda na sani shine zuciyata ta kasa aminta cewar sun rasu, ban sansu ba, ban taba ganninsu ba, ban san me ke tafe da rayuwarsu ba, aman ina ji ban yarda da sun bar duniya ba........." Ajiyar zuciya take ta saukewa ta dora da fadin" Ni dai mutun ce kamar kowa, ban isa na iya cire maku damuwarku ba, aman kun san me? Zamu tashi tare mu je saudiya da ku, zamu je wajen da kuka zauna da iyayenku shekaru masu yawa baya, zamu sake bincikawa sannan mu sake bibiyar hakan, Daga nan zamu amshi dama wajen ikon kasar mu je mu duba kaburburan su, zamu roki Allah idan sunne ya saka mana salama da dangana a zukatanmu, zamu yi iya yinmu, idan har amsar ta zo daya ce cewar babu su, zamu zo mu zauna mu fahimci junna, domin a rayuwarku komai ya yi min banda al'amuranku na furucin bakinku, da wasu abubuwan, a matsayina na wace zan rikeku tamkar uwa a wajenku zan fada maku gaskiya cewar dole zamu kasance masu laushi, matan da suka amsa sunnayensu mata, a farawa daga yau, daga yanzu yanzu yanzu zan fara da baku kadan daga cikin sirikana, ba gudu ba ja da baya kuma sai kun yi domin ni mamanku ce!" Gaba dayansu har wani tsigar jikinsu ke tashi, dama bayan Malan akoy wasu mutanen da suke rike da dabi'un mutane masu daraja na gidan duniya?, Basu kara yarda da lamarin na gaskiya bane sai da ta gama barawa masu aikinta salahun dukan abubuwan da take so su kular mata yau sannan ta aiki Lami zuwa bakin hanya ta siyo mata manyan Po na hawa biyu, sannan ta ja su makeken dakinta mai dauke da falo da dakunna biyu a cikinsa bayan falonta ta shige daka da su ta fara ciro kayayakin da gaba dayansu sai da mamaki ya fara kashe su kafin su maida hankalinsu kanta domin wani zama da Shuwwa ta yi a kasa ta baje kafafuwa ta sakata mikewa ta sakata ssake zamanta ta halin nuna mata cewar mace yarinya ko baba, ya dace ta kiyaye zama irin na wara kafafuwa, ta iya zama na hade kafafuwanta ko a ina zata zauna, wannan din zai hanna mata saurin kamuwa da iskar gaba Kayayakin da ta fara fitarwa sunne SASAKEN BAURE, Kananfari, Cristaux de menth, ta raba masu aiki kan daya ta dora dahuwar sasaken bauren nan, daya kuma ta zo ta daka kananfari, sannan ta ciro abin cire akaifa da kayan gyara ta baje masu a nan kafin ta koma falo dan amso Po din ( bayanin yadda ake anfani da su a page na gaba in sha Allah) ___________________________________ Daga wajen da suke tsaitsaye sunna kallon kokowar da ake dima tsakanin Lieutenant Ganaral da wannan bakon marar lafiyar abin na daga masu hankali, sunna so su shiga aman umarnin da ya bada cewar a barsu ya saka kowa ke tsaye jinninsa a akaifa yanna kallon abinda yake faruwa Matarsa dake tsaye hannayenta rungume a kirjinta muryarta a sanyaye ta ce" Ta yaya za'a ce mijina mahaukaci ne, haukan yaushe ya same shi ne?, A da mijina ba mahaukaci bane, shi dai burinsa mu bar kasar nan, dan Allah ku cewa wancen bawan Allahn a salamemu mu bar kasar nan, mun tuba bama son zaman garin dan Allah" Likitar da ta gama sauraronta ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Idan kuka fitan ina zaku je?, Me yasa yake maimaita kalmar a barshi ya tafi? Ya tafi ina? Ina danginku ne?, Ko baku da kowa ne?" Zata kuma yin magana gaba dayansu suka juya a firgice jin datijon nan ya fashe da kuka, domin abu yake dauka yana makawa Ganaral dan ya barshi ya fita aman mirsisi mutumen sai ya ki koda kwakwaran motsi ne, kuka yake yi kansa da kafarsa a haukace ya ce" Wayo Allahna baka gannin abinda nake gani ne?, Bina ake yi da wuka ana huro min wuta, kasheni ake son yi, kuma shekara yau daya bayan daya shekara goma sha biyu rabona da y'ayana, sun dauko mu mun zo da mu nan dan su halaka mu? Na ce na bara masu koma me suke so , ni burina na rayu da iyalina cikin kwonciyar hankali da nutsuwar zuciya, ko na tambayi da yawa ne?, Ku barni na je ga IB.................. " 😩😭 I'm sorry I'm seek walahi 👏👏👏👏💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 43 *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 "Ku barni na je wajen *IBTISAM* , ku barni na je na gani koda kabarinsu ne a nuna min nai masu adu'a, ku barni na tafi dan Allah, idan kuma sun gane inda nake ne su kasheni mana su gaji duniyar?, Dan Allah ku sasauta min haka mana??????" Ya idasa yanna dago kansa yana kallon MUHAY fa ya zuba masa ido yake ta kallonsa da son gane surutun magana marar ma'ana ne irin na wanda bashi da hankali yake yi, ko kuma wannan bawab Allahn na cikin wani yannayi ne na son a gane yarensa? A hankali ya nemi da ya kama hannun mutumen, sai dai ya ga ya dan ja baya kadan da yannayi na ya tsorata Dan gyaran murya ya yi yana kallonsa ya ce" Idan da hali, ka dan fada min wanenen kai mana?" Mutumen ya ringa kallonsa da son fasare kalamansa da kuma son gane a kan wani dalili yake son hakan? Dan gyaran muryar ya sake yi zai yi magana sai ya ga mutumen ya rike hannunsa ya rage muryarsa sosai ya ce" Kai din Soja ne ko? Ba su kake yiwa aiki ba?, Kai din mai adalci ne?" MUHAY ya bi hannun nasa da kallo, sai ya sake kallonsa ya gyada kansa a hankali yana kallonsa ya ce" To ka taimakeni ka daukeni ni da matata ka fitar da mu daga kasar nan, a kafarmuma zamu je kasar da nake da Nutsuwa, zan yi aiki har a kaini kasar, domin a cen kadai nake da Nutsuwa, kuma a cen na baro y'ayana, ka ga masu nemana masu fada a ji ne, idan suka sameni zasu kasheni ne ni da iyalina, kar ka basu dama dan Allah, .......". Ya yi magana cikin nutsuwa sai kuma ya shiha kallon sama ya fara dan Neman fita da gudu sannan ya fara ihun irin na dazu yana ambaton ana fa son kama shi, ana binsa fa, ana tsorata shi........ Sai da ya ja numfashi kafin ya sake tare mutumen da karfi ya ringa tafia irin ta baya baya har ya karasa kusa da gadon nan ya ce" Ka kwonta a nan na je na dauko matarka sai na fida ku inda kake cewa din" Kai ya ringa girgizawa yana fadin" Ka je da ni, gaba Daya wajen nan ya zama ramuka da duhu, ka tafi da ni ka ji?" Ido ya sake kura masa, a hankali ya ringa kallonsa kafin ya samu kansa da fadin" Kana adu'a kuwa?" Likitocin dake kallonsu dukansu mamaki ne ya kama su, ta yaya Ganaral zai dubi mutun a irin wannan yannayin ya masa tambaya irin wannan? Wani irin adu'a kuma? Anya mutumen nan dake haukace ya sanma meye hakan? Gashinnan karara hauka ne yake yi ba ji ba gani? Su kam ya yi ya barshi ya fito ya basu dama su mika shi wajen likitocin mahaukata a je cen a gagarkama masa allurori na mahaukata a saka shi a dogon barci a huta, wannan ai ya tafi sai hakuri kawai, aman abin mamaki sai wani sauraronsa Ganaral yake yi yana wani kokarin yi masa magana Da kyar ya iya barinsa a tsaye bayan ya rufe idannuwansa kam ya ce da shi yana zuwa yanzu yanzunnan su fita a dakin Yana fitowa ya kura masu ido gaba dayansu, balema matarda da take dan dingisawa da kafarta da aka daura mata bandeji baba sosai Dan gyaran murya ya yi yana kallon likitar ya ce" Docter ki yi kokarin sake masa wata allurar barcin ba mai nauyi ba ina dawowa Daga haka ya juya ya nufi office dinsa sannan ya bada damar a kawo matar Tunda ta zauna a saman kujera jikinta ke dan rawa, kanta a kasa, gaba daya hankalinta a tashe Sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya juyar da kansa da yaren buzanci ya ce" Su wanene ku?" Da sauri ta dago kanta tana kallonsa jin ya yi yarenta sannan yana tambayyarta su wanene su Harshenta na rawa ta fan girgiza kanta tana fadin" Mu ba kowa bane, mijina mahaukaci ne, ni kuma almajira ce, mun gode da taimako ku salamemu na maida shi wani wajen mu labe, in sha Allahu ba zaku kuma ganninmu a garin nan ba" Kansa ya gyada bayan ya dasa aya ya ce" a wani dalili ne za'a hanna ku zaman kasa bayan yan kasa ne ku? Ko ku ba yan kasar nan bane?" Hannayenta ta dan dora saman cinyarta, a yannayi na gajiya ta kale shi tana danne lebenta dake rawa ta ce" Yalabai........" Da sauri ya kurawa fuskarta ido da sunnan da ta ambata yana kallonta Da muryar kukan da ta fashe da shi ta dora da fadin" Yalabai ni ban gane komai ba, na kuma kasa gane komai, Yalabai daga fita dan zuwa sallah ta bamu sako wani gida kusa da mu, shikekan sai a nan muka tsinci kanmu, ana gana mana azabar da ban san laifin da muka aikata ba sannan tunda muka sako kafa ya haukace, Yalabai ni Uwa ce, ban san a ina suke ba, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une ina rayuwa a haka ban san a mace suke ko a raye suke ba, a wani hali suke ne?, Yalabai ina son komawa ba hali ba hanya, mijina ba lafia ga hauka a daure yake idan ba haka ba ya ce zai fita da gudu, wayo Allahna na tabata abinda na aikata ke bibiyata, bani da kowa sai Allah , dan Allah kar ka mikamu hannunsu su sake wulakantar da mu su halakamu"......ta idasa tana saukowa daga saman kujerar da ya mata nuni ta tsugunna tana bayaninta tana mai magiya ta fashe da kuka tana hade hannayenta duka biyu tana sake sada kanta Kasancewar abaya ce da ya kawo mata cikin kayan da Mama ta siya ya saka dan kwalin kanta dan zamewa ya sauka a saman kafadarta Abinda ya gani a gaban goshinta ya saka shi lumshe idannuwansa hadi da amabatan sunnayen Allah a cen kasan zuciyarsa Gaba daya dukan wani tunaninsa ke son hadewa waje daya, harma da wani kokari da yake iya yi na rayuwa A hankali yake kaucewa tunanin, da korar da tunanin da tunanin wannan ai wani kwatse ne irin na tunane tunane marar dadi, wannan ai wani magana ne marar anfani da daraja, shirme ne, ba gaskiya bane, sai dai a lokacin da ta mayar da mayafinta ta sake kallonsa muryarta a raunace ta ce" Yalabai dan Allah ka rufa mana asiri........" Sai ya samu kansa da saurin mikewa tsaye yana sauke numfashi a jajere kafin ya iya controling din kansa ya dauki waya ya yi kira ya bada umarnin a yi kokari a saka masa marar lafiyan nan a cikin mota, sannan ya sake fuskantarta a nutse ya ce" Bismillah" Wajen da ya nuna mata ta bi da kallo, kafin ta sake kureshi da kallo Shi dai a jikinsa shiga ce yau ta sasaukan yadi ruwan madara, sai dai rigar ce ya saka hadi da wandon gine dogo har kasa mai ruwan baki Hannunsa daure da wata agogon ba ta jiya ba, sannan fuskarsa a gyare take hakama shigarsa shiga ce mai tsafta da class duda ba wandon rigar ya saka ba Takalmin kafarsa kafa bude ne yau, ba kafa ciki bane, sannan kanshin turaren da yake fitarwa abin har abin mamaki domin turarensa mai naci ne na kanshi, watau idan ya saka shi ko ya bar waje za'a san ya ziyarce wajen sanadiyar kanshinsa da yake bari A hankali ta sauke wata ajiyar zuciyar tana kallonsa ta ce" Su suka aikoka ka sake maida mu? Ka ga sai da muka yi shekara shida a hannunsu bamu ga hasken rana ba, zafi ko sanyi haka zai zo ya riskemu ya barmu, tun bamu saba da abinci sau daya tak a wuni ba har muka saba muka koyi ragewa mu ci da dare, tun ina kukan halin da yake ciki har na saba na koyi rarashinsa, da ba dan yaron da ya fitar da mu ranar bikin sallah ba, da har yanzu muna cen boye, mayar da mu zaka yi cen su kashe mu? Idan mayar da mu zaka yi dan Allah kafin su kashe mu ka fada mana me mukai masu? Me yasa suke son gannin bayanmu? Me mijina ya masu ne? Meye dangantakarsa da masarautar garin *BIRNAWA?* ..............," Wannan karronma bata samu amsa kamar yadda ta yi tunanin zata iya samu Saima sake kureta ya yi da Ido kamar kurma bayan ta san ba kurma bane Hakan ya sa ta idasa salamawa cewar wanan rayuwa ta ukuba da suka yi za'a mayar da su, wace ta tabata a yanzu kam idan ta suka koma ba dai su kuma tsira da rayukansu ba Baban tashin hankalinta tunanin y'ayanta da take kwana take tashi da shi a zuciyarta...............aman a haka tana ji tana gani ta bi bayan wannan katon sojan , domin a yadda ta kulla baba yake a wajen, idan me yace sun yi to fa sun yin ne, idan aka barsu kuma daga su sai shi ta tabata basu da ci a wasan domin dai a kashe zai iya kashe su a tare ya murje banza ba tare da wani ya sani bama, gwara su je, ta rungumi mijinta yadda Allah ya yi da su........ A lokacin da ya dauki tukin a hankali ta dora kanta a saman kirjin mijinta da ya rame ya kode ba komai sai kasusuwa ta fashe da kuka mai ratsa zuciya tana fadin" .............. *IBTISAM da NAHIDT* Allah ya sa kun yi hakuri da rashinmu kun ci gaba da rayuwa a cikin amincin Allah, Allah ya sa a duk inda kuke ci gaban rayuwa kuke fuskanta ba ci bayanta ba, Allah ya tsare mana ku, ya sa mu kuma bakin wahalarmu kennan......" Idannuwansa ya sake lumshewa yana mai jin gaba daya harshensa ya masa nauyi da irin abinda ya ci karro da shi a yau Tambayoyi ne fall a ransa, aman ko daya ya rasa samun damar furtawa Ba wai tambayar su waye a yanzu a gabansa ba, din tunda ya ga abinda ke goshin Mahaifiyarta ya ringa tantama da idasa dora zarginsa a bisa mizani, har ya ga haza ya kuma ji abinda ya kawar da zarginsa , a yanzu abinda ya fi tsaye masa shine masarautar garin da ya baro mai sunna BIRNAWA wanene azalumin fa suka takawa ya kasa hakura ya hukunta su da hukunci mai tsanani haka?, Sai kuma bawan Allahn nan da yake kallo da Abinda yake tare da shi, shi dai soja ne, wanda ya jima a gidan sojoji, ya kasance mutumen da ya san abubuwa da dama domin dole soja sai da tsari, wannan dalilin ya saka shi ya kure mutumen har ya gane me ke dawainiya da shi.............................ya kuma fuskanci ita kantaa iyalin nasa bata san takamaimai laifin da suka aikata ba, aman idan har hakaa ne, zai so gashi ga mahalukin da ya aikata haka........ko ba komai ai cutarsu aka yi, bale da yar alaka ta dan takaitacen lokaci a tsakani............................. ________________________________ Gyara suka gani mai sunnan gyara , domin basu san cewa wannan waje nada bukatar gyara irin wannan ba sai a yau, kuma abin mamaki gyaran nan da akai masu su da kansu wabi iri suke jin kansu, duda gyaran ya bambanta kansa domin ita NAHIDHT gyara ne ta amsa na wace ta san d'a namiji, ita kuma Shuwwa ta amshi gyara ne irin na cikakiyar budurwa mai dauke da iskar duniya A lokacin da suka gama daka kananfarin nan, sai mama taa juye tafasashen ruwan sasaken bauran nan ta zuba a Po din nan biyu sannan ta kawo Detol ta zuba marfinsa daidaya ta umarce su kan kowace ta shige bayin dake dakinta ta zauna a sama, kadancewar bayi biyu ne Sun dauka abin mai sauki ne, harma sunna tunanin wai wannan ne gyaran? To menene anfanin hakan? Basu san cewa baban gyara ne mai zaman kansa ba sai da suka kai duwawunsu sukka ne agajin sunna iya tashi ne? A lokacin da zafin ke mintsininsu yana shigarsu ba ji ba ganni, sai dai abinda Mama ta ce cewar kar wace ta tashi su zauna ya ratsa su sosai, domin wannan din maganin zahi ne fa sanyin dake kama jikin mutun, du mutumen dake dauke da zahi to fa dai ya ji irin wannan, aman da zarar ka yi kwana uku kana yi safe da yama siracin nan na hawa yana ratsa jikinka, to fa Zaka jika sakayau ba wannan zafin ko kadan, Kasnacewarsu masu dauke da zafin ya saka suka ji ciwon abin sosai a jikinsu, aman kuma sunna jurewa har suka ji nutsuwa na shigarsu Bayan sun gama ta saka suka zubar suka darwaye tass ta saka Shuwwa barin nata a bayin ta kilace shi aman ita NAHIDt sai ta hada mata wannan hadin kamar haka *Tafasashen ruwan sasaken baure, dakakiken kananfari, cristaux de menth* a cikin ruwan dan madaidaici sannan ta sakata komawa ta hau ta ce da ita komai zafi kar ta ji ta tashi har sai ruwan ya silace Kafin ta koma wajen Shuwwa dake cicira ido tana jin jikinta sai danshi yake badawa ita ba fitsari ba, ita ba ruwa ta zuba ba, bata san tsatsafowar ni'ima ke fara bayana a jikinta ba, ta sakata kama robar da ta gama yi mata hade haden tsumi na tsumama budurwa ta sakata shiga sannan ta fice ta bara masu dakin ta koma wajen hadin madarar da ta yi danya sabuwar tatsa ta harhada mata magungunna na mata masu tsari masu inganci masu zama daram a jikin mace budurwa ko bazawara ta zauna tana dan dumamata dan tana da sanyi ne sakamakon ajiyeta da ta yi a bude Sai da ta dumamu sosai sannan ta dauke hadi da kofi ta koma dakin, a lokacin Shuwwa ta fito a ruwan ta maida rigarta ta sallah tana shafa mararta da mamakin sansanyan fitsarin da ta yi a lokacin da ta samu za daram a cikin ruwan nan ta dan sada kanta dan jin kunyar maman walahi take yi sosai a cikin zuciyarta duda ta nuna mata bata son haka karma su fara haka, cewar ita a yanzu y'aya ta yi ba sirikai ba, gyara kuwa ba ruwanta ita kowama tana iya gyarawa Mama ta ajiye tana fadin" Zauna ki cika ki fara sha bara na kai ruwan bayi" Da sauri Shuwwa ta ce" Aa mama bara na zubar da ruwan na barshi ne dan ban san ba ko an gama da shi ko aa" Mama ta yi murmushi tana kallonta ta ce" An gama da shi, sai kuma na yamma in sha Allah, zauna dai ina son gannin me ya makalar da Nahidt ne a ciki ina zuwa......" Ta karasge tana mai dauke robar domin ruwan bashi da yawa sosai a ciki Ajiyar zuciya ta yi ta koma tana zama hadi da kurawa madarar ido, sai kuma ta juya tana kallon hadin tsumin da maman ta hada ta dafa masu ta ce daga yau shine ruwansu, abin bashi da dadi gaskiya sai fatan samun biyan bukatarsa, ta yi hade hade ne kamar haka.....................💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣4️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ajiyar zuciya ta sauke, ta koma tana zama hadi da kurawa madarar nan ido, sai kuma ta juya tana kallon hadin da Maman ta hada ta dafa da kanta ta juye ta fada masu cewa daga yau wannan zai dauke kaso mai yawa a cikin ruwan da zasunna sha, zai fi ruwan yawa a cikinsu, domin hadi ne mai mugun anfani, ba budurwa ba magidanciya, hadi ne da ya dace da dukan macen da ta san kanta, hade hade ne ta yi na kaya masu inganci kamar haka *Nonon Kurciya* *Turakal zomo* *Yadial fulani* *Kafi malan* ta dafe su sosai , ya zamana sunne ruwa ........... (Labari mai gida ne zai baki shi hajiata ba kowa ba), Dan murmushi ta yi ta cika kofin ta dan kwanta a saman gadon irin kwanciyar nan ta ruf da ciki ta dan dage kafafuwanta hakan ya sa kwaurinta bayana kuma kafafuwanta babu safa tana rike da kofin tana niyar fara sha mama ta fito Nahidt na biye da ita wace ta sha hawayenta a lokacin da ta hau po din nan ta ringa tunanin yau suma wata ce ta basu abin gyaran da zasu gyara kansu ba su da kansu ne sukaiwa kansu ba, subahannalah ai dole mutun ya yi kukan farin ciki, dole abin nan ya zo masu wani iri Mama ta dan tsaya ta karewa kwonciyar Shuwwar kallo kafin ta yi murmushi ta karasa wajen kayanta ta bude ta ciro safunna masu tsayin gaske sannan ta dawo wajen gadon Tana zuwa Shuwwa ta tashi da sauri tana kokarin zama Mama ta kyaleta sai da ta gama zaburar tata sannan ta ajiye saffunan tana kallonsu ta ce" Irin wannan kwanciyan bashi da kyau IBTISAM, kin ga kwanciyan nan ya nasa maman mace ya tabe ya zube, sannan irin daga kafafuwan nan da kika yi ke ba safa a kafa ba, ke ba irin wandon nan mai saka dumi a jikin mace ba, hanya ce mafi sauki da iska zata samu damar shiga cikinki, iska irin mai haifar da tusar gabar nan" 'Na shiga uku, wai dama haka take Maman ? Tusar gaba kuma? Gaba dama tana yin tusa ne ba sai baya ke yi ba?'......Shuwwa ke ayannawa a kasan zuciyarta cike da jin kunyar maganar Nahidt kuwa da ta san me hakan yake nufi sai abin bai bata irin kunyar nan ba, ta saka safar Itama kafarta daya ta sauke ta amshi safar ta saka, ta sauko dayar tana kokarin gyara rigarta da ta yi sama har wajen cinyoyinta aka dan kwonkwasa kofar dakin Ba'a basu damar kimtsawa ba aka sako kai Cikin dakin Da mamaki yake binsu da kallo a kuryar dakan mahaifiyarsa?, Saima da ya ga irin zaman da suka yi watau Shuwwar da mamansa ya sake binsu da kallo kafin ya maida dubansa kan mahaifiyarsa dake dan Murmushi tana kallonsa Murmushin ya yi shima wanda iyakarsa saman lebensa kasancewar zuciyarsa na a cinkushe da tunani a sanyaye ya ce" Kys din gida daya nake so" Mama ta dube shi da kyau da yannayin amon da muryarsa ta bada A hankali ta dan mike tana kallonsa ta ce" Baka da lafiya ne? Wa zai je gidan? Wane a cikin gidajen?" Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon mamansa, ita kam da zarar ta dan rikice sai ta aniya jero tambayoyi Dan ajiyar zuciya ua sake saukewa yana kallonta A sanyaye ta ce" Ko da IBTISAM zaku kaura cen din??" Gabansa ne ya yanke ya fadi jin sunnan da maman ta ambata, duda ba yai ya fara ji ba, a hankali ya sake maida dubansa kanta , daidai gaban goshinta kafin ya dan cije lebensa yana tunanin shin abinda ya yi niyar yi zai aikata ko kuma sai ya katse abinda yake daskare a zuciyarsa na wasi wasi ne?, Niyarsa yaa kaisu daya daga cikin gidajensa, ya kilacesu ya saka masu kulla da su, ya dauko malaman da zasu kula da lamarin datijon nan ko Allah zai sa a ga sauki a al'amuransa, idan ya dawo cikon hayacinsa su zauna ya masa tambayoyi a kan maganar nan, idan har ya fada masa sunnan wanda ya azabtar da shi a fada shi kuma ya je ya kaamo shi ya masa hukunci daidai da laifinsa Sai dai a yanzu sai yake ji yana son cire wasi wasin haka a ransa, hakan ya sa a dan hankalce ya ce" Ku fito ku dukanku" Da Maman, su Nahidht din dukansu suka kalle shi, sai dai bai basu damar tambayarsa ba ya ficewarsa a dakin Kallon junna suka yi,sai kuma Mama ta sauke ajiyar zuciya tana fadin" Ku mu je Allah ya sa alkhairi ne" Shuwwa da jikinta ya mutu jin bakon yannayi ta samu kanta da fadin" Ko wani laifi muka yi?" Nahidt ta dubeta ta dubi Mama itama abinda take ayannawa kennan Mama ta yi dan murmushi gannin yannayinsu ta dafa gefen kafadar Nahidt dake tsaye ta ce" Ku saka hijabanku mu tafi, in sha Allah Alkhairi ne" gaba ta fara yi domin itama tana so ta ga abinda yake faruwa, dan fuskarsa a hade take sosai, yannayin maganarsa kuma na fita da sanyi kamar ba danta ba, abinda yake damunsa mai karfi ne gaskiya, koma menene tana fatan Allah ya sa ba wanda zai hargitsa farin cikin marayun nan bane, domin wannan karron ba zata iya barinsa ya saki yarinyar nan ba ko kadan Gannin waje ya nufa ya sakata dan dakatawa har suka fito kowace tana tafia ne a hankali suka karaso kafin su jeru su fita a falon gaba daya A irin wannan lokacin kasancewar rana ta fara yin zafi duba da gari ne mai zafin rana ya saka daidaiku ke karkashin ranar nan, sai masu gadin gidan, yawancin mutanen gidan kowace na bangarenta tana hutawa, bama kamar matarsa da rabonta da lekowa tun jiya gaba daya ta tsangwami kanta da nutsuwarta, a tsoracema take da shi sosai, hakan ya sa ta labe a ciki Gannin ya mike da tafiyarsa ya saka Mama dan daga kafa tana fadin" MUHAY ina zaka je ne haka da mu?" Dan juyowa ya yi , hakan ya sa ta fuskanci ai waya ce a kunnensa amsa kira yake yi, Gabanta ne itama ya fara faduwa tana biye da shi ne kawai, har tunani ta fara yi ko wani abu ne ya samu mai gidan nasu? A hankali Nahidt ta riko hannun Shuwwa tana kallonta, muryarta a raunane ta ce" Shuwwa, kar mu je, dan Allah kar mu je ya sake ki, kin ga mun fara samun soyaya irin ta uwa, mun fara jin dadin uwar da bata haife mu ba aman kuma ta san cewa d'a na kowa ne, kar mu bishi ya sake ki ya katse mana wannan gatan, Shuwwa da ta zare min ido kan sai na koma saman PO din nan kuka na yi, ba na komai ba sai na tuna Mamanmu....." SHUWWA ta lumshe idannuwanta a sanyaye itama ta ce" Kin ga, abinda ya yi niya zuwanmu ko dakatawarmu ba su zasu hanna shi yi ba, kin san ai yana da gardama sosai, bana tunanin mun isa mu saka shi ko mu hanna shi wani abin, Allah ya zaba mana abinda ya fi zama alkhairi zo mu je kin ga sun bude bayan motar chan" Kafin suke karasawa suka ga Mama ta juyo a firgi ce tana kallonsu, kafin ta daga masu hannu tana fadin" Kar ku karaso ku tsaya daga cen......" Gaba dayansu suka ja suka tsaya gabansu na ta faduwa Mama da jikinta ya dauki rawa ta kalle shi tana fadin" Ka karra ganar da ni abinda nake ganni a kamanin matar nan da yayar matarka MUHAY" Gwauron numfashi ya sauke ya ce" Kadeta na yi, ................" A sanyaye du ya fada mata abubuwan da suka faru har zuwa yanzu, hakan ya sa a wani firgicen ta sake kallon Matar dake hangensu aman bata jin tataunawar da suke yi, gaba daya kuma ta sake tsurewa da tunanin har an shigo da su wajen da za'a sake salwantar da rayuwarsu kennan Ta so ta nuna masa idan y'ayan suka ga mutumen nan kuma ya kasance mahaifinsu ne a haka a lalacen nan hankalinsu ne zai tashi sosai Sai dai kuma ta tabata uwar ba zata yarda a rabata da mijinta ba da wani kwakwaran dalili ba, sannan a yanzu ba zata so ci gaba da ganninsu sunai mata kallo irin na marayun nan da zarar ta kyautata masu ba, haka kawai take jin kaunarsu a cen kasan zuciyarta da son kyautata masu, dan haka ta sake fuskantarsa ta ce" Da ka fadawa Abanku mai yace?" Hannayensa ya dan watsa ya ce" Yana cikin taro ne, na dan so kwatanta masa na ga zan yi ta magana ne ba zai fuskanci inda bayanina ya dosa ba" Kai take gyadawa ta nufi motar ta sake bude bayan Matar ta dan takure jikinta tana kallonta hakan ya sa Mama fashewa da kukan tausayi tana kallonta A sanyaye da yaren buzanci ta ce" Su waye suka wulakantaku haka har suka saka muku tsoron mutun dan uwanku mai numfashi? Kin ga yaya sunnanki dan Allah? Kama hannayena ki zo ki ga wani abu, taho ki gani kin ji?" Duda yaren haihuwarta Mama ke yi, sannan kalaman na mama kalamai ne masu saka Nutsuwa da yarda a zuciyar mutun, aman gaba daya sai Manma ta kasance kamar kurma a gabanta sannan ta kasa barin jikin mijinta du sai takura masa take yi bata sani ba Sosai tausayinta ya karra kama Mama, ta juya wajen MUHAY zata fada masa cewar ta ki yarda ta fito sai ta ga ya juya wajen da suke da hannayensa ya yafito su Sai da suka kalli junna kafin suka nufo shi kowace jikinta a mace sosai da kuma tsoron abinda yake faruwa Sunna zuwa wajensa ya saka hannunsa ya kamo na Shuwwa hakan ya sa ta dago tana kallon fuskarsaa hadi da jin faduwar gabanta na tsananta A hankali ya ce" Yaya sunnan mahaifiyarki?" Shuwwa ta karewa lebunnansa kallo da ya dire maganar , hakan ya sa idannuwanta suka farra rawa Nahidt dake kallonsu ce ta kai hannayenta wajen kirjinta tana rungumewa a hankali ta ce" Tsoro nake ji, jikina bari yake yi, Shuwwa tsoro nake ji, wayo Allahna me yake shirin faruwa? Yalabai me kake so da sunnan mahaifiyarmu? Sunnanta TINANA, haka sunnanta yake Shuwwa me yake faruwa ne ?" Tunda ta fara magana matar ta juyo da karfi tana kallonsu ta madubin motar, kasancewar mai duhun gilas ne sai dai ka ga wanda yake waje ba dai shi ya ganka ba Kalaman dake fitowa daga bakinta suka saka matar sake kura mata ido har sai da idannuwanta suka fara zafi A yanzun da kanta ta miko kafafuwanta ta nufo fitowa jikinta na rawa har ta bayana gaba dayanta a waje kafin ta zubawa yan matan ido gaba dayansu Wajen da ya zubawa ido suka juyo dan gannin me yake kallo ne kuma? Kallon yan matan take yi itama da wani kallo mai nuni da kamar tama a tsorace da ganninsu a haka ne ko kumaa bata yarda cewa wadinnan din y'ayanta ne da ta haifa a duniya ba duba da ta baro su a cen karshen duniya yaya aka yi suka samu zuwa nan? Kai kwata kwatama ta yaya suka samu kasancewa a nan kai tsaye haka? Haka summa suke masu binta da kallon da ya dakatar da bugawar zuciyoyinsu, ballema Nahidt da wayonta a lokacin ya fi karfin wasa ko yaya mahaifiyarta ta zama ba zata bace mata ba, zuwa Shuwwa din da karfin jinnin haihuwa da kamanin suke ta dawo mata suka sakata daskarewa tana kallon matar da a jikin mahaifiyarsu kamar an raba hudu ne an bata daya, haka farin fatarta ya yi duhu , sannan fatar tata du taa bushe ba kamar matar da sukaa sanni yar gatan mahaifinsu mai kyau da tsari, mace mai lafiya da fara'a ba A hankali SHUWWA ta ringa lalube a cikin duhu, domin so take sai ta riko hannu a cikin hannunta, aman ta kasa riko hakan har dai Maman MuHay ta fahimci haka ta karasa da sauri kusa da ita ta riko mata hannun tana kallonta hakan ya sa ta juyo, sai dai gannin ba Nahidt din bace sai ta saki hannun da sauri ta kuma damko na Nahidt din tana kallonta a dan tsorace ta ce" Kin ga , kina kuwa ganninta? Nahi itace?" Nahidt ta juyo a hankali tana kallon fuskar SHUWWAR Da karfi ta janyo Shuwwar suka rukunkume junna ta fashe da kuka mai karfi tana ihun fadin" wayo Allahna wacece wannan mai kama da mamanmu? Wayo Allah mun shiga uku , Mamanmu ba haka kamaninta suke ba, wannan ramamiya ce kuma ....kai wayo Allahna Shuwwa ba ita bace, ba ita bace SHUWWA ba ita bace....." SHUWWAR dinma da jikinta ke rawa ta sake neman bambarewa daga jikin NAHIDT, sai dai tai mata wani irin riko tana kuma fadin" Ba ita bace, su a saudiya aka ce sun rasu, a saudiya muka baro su, a saudiya aka kamo mu aka baro su, au din ba zasu taba yin nesa da mu su barmu daga mu sai mu a cikin duniyar nan ba, Babanmu ke cewa zai iya yaki da duniya kaf saboda mu, su ba zasu barmu a wulakance ba...... Innalilahi wa inna ilaihi raj'une ki yarda sun rasu, ke ko yarda sun rasu mun fara gannin fatalwarsu ne ko? Du laifinki ne, kece kike taos su daga kabarinsu!" Matar nan dake kallonsu kamar an dasata idannuwanta ne suka farra gannin dishi dishi A hankali ta dan sake kallonsu tana ta hanna kwakwaluwarta yi mata cakule dan bata so ta hargitsa mata tunaninta A hankali ta dan daga kafarta muryarta a cen kurya da yaren larabci ta ce" NAHIDT, IBTISEEMMMM...... "💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣5️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali ta ce" NAHIDT.......IBTISEEMMMMMMM......." Sansanyar, zazakar murya mai irin nata salon da har yanzu babu bawan da ya lakanci sunnayensu kamar wa'inda suka zabar masu su ne suka sake dokar dodon kunnayensu, hakan ya sa a haulace suka saki junna sunna masu zuba mata ido a lokacin da take karasowa tamkar jikinta zai rabe biyu domin har kadawa take yo tsabar rawar da jikin nata ke yi har ta karaso wajensu ta kai kasa kamar yadda suke kasa ta zubawa fuskokinsu ido tana kallo A hankali ta daga hannunta ta kai daidai fuskar Shuwwa dake kuka tamkar zata side ta shafa gefen fuskar tata a hankali , sai kuma ta saki wani irin lalausan murmushin da ya bayanar da farin ciko, nutsuwar da ta jima bata yishi ba a saman lebunnanta duda a busshe yake kamar yadda hannunta yake bushe kafin hannun nataa ya sakai ya tafi ya fadi kasa , alamu suka nuna kansu na ta suma ne Ihu suka saka kusan a tare, wanda ya saka Mama zabura daga hawayen da take ta nufo su da sauri tana ambaton sunnan Allah gannin yadda NAHIDHT ke girgizata tana sake girgizata tana ihun fadin" ANNNA,, kar ki mana haka, baki mutu ba tun baya kar ki mutu yanzu, Anna ki tashi ki ji irin rashin jin da muka tafka ki zane mu, Anna kin san da ni yawon banza na ringa yi Ibteen Papy kuma ta ringa aure auren maza? Anna Annannnnnnnnnmmmmmmmmmmm" Idannuwansa ya rintse a kansu a lokacin da IBTISAM ta mike tana nufo shi da wani irin wawan karfi ta juyo wajen da ya juya ta rukunkume shi a jikinta gaba daya ta fashe da wani karayan kukaa tama sake shigewa jikinsa, hakan ya sa sukai tangal tangal sannan ya sake tsayawa da kafafuwansa yana sake rintse idannuwansa Muryarta na rawa ta ce" Kana kallo bata motsi Yalabai, dan Allah ka rufa mana asiri ta tashi, koda bata da hankali koda me ta zama muna sonta a haka......ka ga a rashinta babu irin abinda bamu gani ba,, ashe dai da gaske da nake cewa bata mutu ba haka ne? A ina ka sameta? Ina papyna ?" Hannunsa ya sa a hankali ya baambareta daga jikinsa yana kallonta yadda du ta rikice take son komawa jikin nasa Kansa ya maida wajen Mama a dan hankalce ya ce" Ku shigo wata motar mu kaisu asibitin kudi,, na so na kilace shi a bashi kulawa irin abubuwan karya sihiri, aman mu je asibitin kawai" Mama ta amsa shi da kai, shi kuma ya karasa ya saka hannunsa ya dage Nahidt daga zubun matan da ya yi ta mayar da ita gefe sannan ya sake dan rage tsayinsa ya makawa Nahidt din wani kakausan kallo gannin zata sake zubun mata ya saka hannayensa ya dauketa ya nufi motar da ita, inda su kuma suka kasance kamar idan kana son kaza ta biyoka idan ka dauki y'ayantan nan Sosai ya kwontar da kujerar gaban ya dorata ya saka belt ya daureta kafin ya juyo wajen da suke jira ya basu waje su shiga Fuskarsa ya hade sosai yana kallonsu kafin ya masu nuni da Mama da ta fito da ky da kanta , masu tsaronta na biye da ita ta dakatar da su ta karaso tana dubaa number dake jikin abin ky din har ta gane ko ta wace mota ce ta dauko dan haka ta zagaya da kanta ta yi Bismillah ta bude ta shiga da tunanin yaushe rabonta da yin tuki A nutse ta fitar da motar daga layin ajiyeta ta dawo kan hanya, hakan ya sa ya masu nuni da cen zasu shiga SHUWWA da muryarta ta disashe tana kallon fuskarsa kanta a dage a sanyaye ta ce" Aman me zai hanna ni na shigo nan din yalabai?" Sai da ya dan rintse idannuwansa kafin ya bude a kan lebenta shima ya furta" Haka na yi ra'ayi !" Da sauri NAHIDT ta ja hannunta suka koma motar da Mama take suka shiga kowace na dan dagowa tana hangen tasa, har ya gama waya da baban datijon Malamin da yake masa taimako kafin ya koma gaba ya shiga ya tayar yana sauke ajiyar zuciya ya dauki hanya Sunna isa babar asibitin aka amshe su Likitocin da ya samu mutane ne da suka sanshi suka kuma bashi daraja ba ta karfi da tsoronsa ba, sai ta cencentarsa a matsayinsa na nagartacen mutun mai boyenyen kyakyawan halaya, sun saba amsar marar lafiya daga hannunsa, sun kuma saba bashi kulawa Sau dukansu sun zauna ne sun yi jigum jigum, uwa uba irin kukan da suka rikice da shi su biyun du sun rikita masa uwa baiwar Allah sai janyo su take yi a jikinta tana faman rarashi da faman bada baki a lokacin da suka ga ashe harda mahaifinsu a cikin motar nan, kuma mahaifinsu dogon mutun mai cikar halita da kwarjini ne ya dawo haka sai gaba daya suka sake rikicewa da wani koke koken wanda yake hahauda ciwon kansa Gwuiwoyinta a kasa suke, kanta a saman cinyoyin Mama, hannayenta a zagaye da kaffafuwan Maman tana kukanta ba ji ba gani, hakan ya sa jikinta ke rawa, kuma hijabin ya sake dame mata jikin sosai, dama irin mai bin jikin nan ne Doctern ne ya zo ya dan tsaya a gefensa yana mai yi masa bayani a kan dukkan abubuwan da suka dora su a kai, ya sake yi masa bayani a kan ciwukansu zasu samu sauki idan har sun samu kulawar da ta dace, ya dora da fadin cewa baban abinda ya fi yi masu ila itace yinwa, ya karashe da dora tambayar mamaki yana kallon MUHYIDEEN dake sauraronsa yana kuma amsar dukan takardun da yake miko masa kamar haka" Sir ama da mamaki, bayin Allahn nan a wani daji kuka samo su haka? Kuma na ga yar budurwar nan na kuka kamar ta hada jinni da su, sorry yar kyakyawa zasu samu sauki ai cuta ba mutuwa bace, dama cutar ke samuwa da gagawa lafiya kuma yar a hankali ce in sha Allah.................." Yar budurwar da ya fada ya nuna ya karashe maganarsa a kanta ya juya ya kai dubansa kanta, hakama Mama dake ta rarashin su ta dago tana kallon Likitan da MUHAY dake tsaye yana sauraron bayaninsa A hankali ta rage muryarta sosai tana ta ce" Ku yi hakuri da kukan nan haka, kun ji fa likita ya ce zasu samu lafiya kau? Ku mu yi masu adu'a shine zai sa su samu lafiya ba kuka ba............." Takardar ta karshe ya amsa a hannun likitan ya juya ya fita bai ce komai ba Likitan ya yi dan murmushi shima ya sake komawa dakin hutun da aka ajiye mutanen kowane da dakinsa, dakunna ne masu tsadar gaske , asibiti ce tamkar a turai, komai abin kallo ne abin ba'a cewa komai, ya sake duduba komai ya gamsu da komai da irin karrin ruwan da aka jona masu mai dauke da vitamine din da zai saka su cin abinci da sauransu sannam ya juyo ya dawo ya wuce office dinsa dan ci gaba da duba mararsa lafiya An dan dauki lokaci ya dawo da waya a hannunsa ya mikawa Nahidht ita sannan ya kalli Mama ya ce" Ta koma Gida" Mama ta kalle shi tana ayanna' Zama ka kawo kanka ne' ta dan gimshe tana fadin" Ban fahimta ba" MUhay ya ce" Ta koma gida ta yi kukan a cen" Mama ta dan tabe baki tana fadin" Ba zai yiwu ba ai Ka ga ba zata iya nutsuwa a gida ba bayan iyayenta a nan a kwonce" Dan juyawa ya yi yana kallon yadda yayar tata ke kuka tana ta gyada kai ga dukan alamu rarashinta ne Aban na Shuwwa ke yi domin ya ce yana ta kiranta baya samu hankalinsa a tashe, shine ya bashi ita, kuma ta bude baki sai zayane masa komai take yi hankali kwonce kuma gashi sai ajiyar zuciya take yi ga dukkan alamu rarashinta yake yi, ya cire kansa ya dawo wajen Mama ya budi bakinsa da kyar ya ce" Za, zamu, zamu koma ta cenza kayanta mu dawo Mahmanah........." Irin yadda ya karashe Mamanah din ya saka Mama dan murmusawa a hankali ta dan ringa shafa kan Shuwwa ta ce" Daughter, tashi ku je gida ki yi wanka ki dauko mana abinci da abin bukata, idan kuka dawo sai Nahidtma ta je ta kimtsa ta dawo kin ji?" Kanta ta dago hakan ya sa ya zubawa fuskarta da ta yi jajajir ido da lebenta da har suka dan tasa dan tsabar kukan da ta ci da ranta Yar ajiyar zuciya ya sauke ya juya ya koma bakin hanya yana kallon wucewar mutane har suka gama magana da Mama da kuma Nahidt da ta bata Abanta sukai magana wanda a sanyaye ya ce" Kina ji yar gidan Aba, ba kuka ya dace ku yi ba mana, farin ciki ya dace ku yi, sannan ku godewa Allah, in sha Allah jirgin gobe da ni zai taso zamu zo mu yi ta fadawa Allah, in sha Allah ko menene zai zo da sauki kin ji?" Kanta take gyadawa tana dan hawayen ta ce " Abahnahhhhh, ba ka ga yadda Abunah ya dawo ba" Irin muryar nan mai hade da kuka da shagwaba ce ta yi anfani da ita hakan ya sa ya dan sake juyowa yana kallon wayar dake hannunta da kuma kunnenta Juyar da kansa ya yi har suka gama ta taho tana tafe tana rangaji ga ciwon kai, ga tashin hankali gaba daya sai take wani rangaji tamkar zata kifa haka take ji da kyar ta iya fitowa har ta samu ta bi bayansa dan Mama ta ce shi zai mayar da ita gidan ta cenza kayanta, gaba daya tamkar ba Shuwwa yar rigima da fitina da kaudin tsiya ba, wannan lamari ya sa gaba daya jikinta ya mutu bata da wani karfin aiwatar da komai sai ido Tunda ya fara tukin bai tsaya ya kalleta ba har suka karaso gida ta bude ta fice ta nufi bangaren Mama Motar ya rufe Shima ya fito ya nufi bangaren na Mama Yana shiga masu aikin suka ringa gaishe shi Sai da ya gama kare masu kallo kafin ya salamesu ya nufi dakinta Bai tsaya neman izini ba ya tura kofar ya shiga, a lokacin tana daure da tawul a kirjinta Sosai gabanta ya fadi, harma ta so zabura ta rufe suturar jikinta , sai dai irin yadda sukai ido cikin ido ga rashin karfin jiki ga dacin zuciya sai ta kasa kwakwaran motsi bale har ta aiwatar da abinda ta yi niyya A nutse yake takowa yana sake saka idannuwansa cikin nata har ya matse mata wahe sosai yana kallon fuskar tata ya ce" Shi din danginku ne?" Kasancewar bata gane ko wa yake nufi ba sai ta samu kanta da kurawa bakinsa ido tana ta son gane wane? Huci ya furzar yana kallonta a dan kausashe ya ce" Shi din ta ina ya zama Abanki?!" Da dan sauri ta kalli fuskarsa, sai kuma ta sada kanta , ta sake dagowa zata yi magana ya daka mata tsawar da ta saka kanta mugun sarawa harma ta saki Tawul din da take rike da shi da hannayenta dan kar ya fadi, sai dai sarawar da kanta ya yi ita kanta bata san a lokacin da ta sake shi ba ta kai hannunta dan ta rufe idannuwanta da shi, hakanma ta ga kamar rufeta zai yi da duka, hakan ya sa ta karaso da sauri a haka din da take ta sake rukunkume shi da karfi ta saka kuka tana goga fuskarta a jikin rigarsa tana mai karra shigewa jikinsa Watau abu ne da zai sameka da baya yi maka shawara, hakan ya sa gaba daya du irin karfi da irin yadda bawan Allahn nan ya iya rike jikinsa dan kare kansa fadawa ko menene sai gashi ya yi tangal tangal ya hade bayansa da jikin garu da karfin da ya saka shi sauke ajiyar zuciya yana sake zarro idannuwansa da zuba mata ido yana kallonta Kukan da take yi shine abinda ya fi hargitsa dukkan wani kuzarinsa, da dukkan wani tunani nasa A jikinta ko pant babu bale a kai ga maganar bra, ta gama tube dukan wani abinda zai iya tarewa ne zata shiga wanka ya shigo, kuma a halin da take ciki burinta a rarasheta ba a karra firgitata ba, sai gashi ya mata ihun nan da ta ji zata haukace gaba Daya A hankali ya kai hannunsa bayanta dan ya cireta a jikinsa jama'a rasululahi sallalahu alaihi wa salam yarinyar nan da bata da hankali?, Ya salam, ya salam yaya zata halaka shi bayan babu laifin da ya yi mata? Meye haka? Menene wannan take yi bayan shi tambaya kawai ya mata dan ya ga ai dai idan iyayen nata ne gasu sun bayana menene kuma ya hadata yiwa wancen katon magana da shagwaba me dinta ne? Shine zata auka masa?????? Jama'a ku raba😂😂😂💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 4️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 *Aunty ni so nake na yi kiba, nima na ringa juyi ina yada hannu😂, Uhum kanwata kennan ba zaki kasheni da dariya ba, a gaskiya ni dan radin kaina ba zan yi sha'awar na yi kiba ba, kin ga motsawa nake yi sosai dan na zube, domin ita kiba bata da wani dadi, idanma ta yi yawa shikenan ke da kanki kin kashe kanki ne, idan dan mai gidan ne zaki zame masa kaya ne, komai sai ya yi......., Idan dan kawayenki ne zaki dawo abar tausayi domin ko kaya ba zaki saka ki ji dadi yadda kike so ba, sai idan kibar nan ta zame maki dole watau kin yi kin yi aman ina kin yita, to irin wannan zan iya cewa dole ce, ki yi kokari kar ki zaune ki koyi motsawa da dukan karfinki ta yadda kibarki ba zata hanna ki komai ba,aman kin ga? Yin kibar nan ko ga lafiyarki bata da wani kyai, domin shekaru na dan karuwa kin bani kennan, Allah ya daidaita mana yannayin jikinmu....., Aman kuma idan muguwar ramar nan ce ki dan gwada wannan, in sha Allah zaki ga cenji a kwana bakwai ........ Madara ta ruwa ki zuba kopi daya, ki fasa kwai ki yi anfani da yelow din dake cikinsa ki saka cikin madarar ki dan juya sai sun hade jikinsu sai ki zuba cokali daya na zuma ki motsa, ki sha kofi daya kafin ki kwonta barci, daga kin farka ki sha kofi daya, sati daya ki gani idan baki yi jiki ba to gaskiya ki yi hakuri😂* Hannunsa ya kai kusa da kafadarta da niyar cirota daga jikinsa, a hankali ya dora hannun nasa ya dan nemi janyeta daga jikin nasa, sai dai kamar cingan maimakun ta bambaru daga jikin nasa sai ta kara shigewa tana girgiza kanta da muryar kuka sannan shakakiyar murya ta ce" Abanah ne, ka ga tunda muka zo anguwarsu yake tsaye a kan rayuwarmu, yana mana nasiha sannan shine madaurin aurena, wani abin ne ya same shi shima??????" Fahimtar da ya yi cewar ta fa shiga hali na kidima ne ya saka shi dan sauke ajiyar zuciya a hankali ya ce" Ur nude" Da rarume rarumen ta dan dakata, a hankali ta sake maimaita abinda ya fada a cen kasan zuciyarta Da sauri ta rintse idannuwanta, gabanta ya fadi, tsoro da kunya da mamaki suka cikata, mene? Yana nufin ba komai a jikinta? Sai a yanzu ta tuna tawul din da ta rike a hannayenta bata rigai ta daura shi a kirjin nata ba, kennan faduwa ya yi? Aman yaya aka yi bata ji sanyi na dukan jikinta ba? Shin ya salam, ya salam, sai kuma ta yi gagawar dago kanta daga jikinsa sukai ido hudu da idannuwansa da ta kasa tantance jan bacin ran da ta saba ganninsa da su ne ko na menene? Da karfi ta dan saka ihu kadan ta cika gaban rigarsa da gudu ta yi bayi a haka din domin bata tunanin zata iya kuma daukan tawul din da ya fadi, kafin ta dauka gani take yi dukkan wani asirin jikinta ya idasa bayana kennan, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, yau itace tube zigidir a gaban namiji harma a jikinsa? Ai wayewarta bata kai cen ba, babu namijin da ya taba gannin jikinta haka a bude a bayane, babu shi Da ido ya raka ukunta dake sama sunna kasa har ta bacewa ganninsa kafin ya maido dubansa a hankali a kan bed din Mama A hankali ya iya daga kafarsa ya cirata ya koma bakin bed din ya zauna yana hadiye wani abu a wuyansa ya kawo hannunsa ya dafe gaban goshinsa a hankali ya furta" Mahaukaciya ce, ya salam bata da hankali yarinyar nan ko daya" Gaba daya gannin al'amarinsa na sake hauhawa ya saka shi mikewa da dan hanzari ya fito yana rufo mata dakin sanan ya shiga bin falon da kallo dan sake tabatar da abinda ya gani a shigowarsa shin ana nan ko an fita? Dan idan ana nan ba zai barta da su ba, babu abinda ba zai iya faruwa ba duba da su sun dage a kan son gannin bayansa, ita kuma a irin wannan lokacin ya kula ta samu tabuwar hankali Sai da ya gama duba ko'ina kafin ya rufe ya fice da ky din falon ya nufo bangarensa dan shima yana so ya cenza kayansa Ta jima a dakin nata sai da ta gama shiryawa cikin bak'ar abaya da nikaf dinta a hannunta, da kyar ta iya fitowa daga fakin dan wata irin kunya da tunanin yaya zasu iya hada ido da shi ya hannata fitowa kanta tsaye har sai da ta ga lokaci na karra tafiya gashi ko karri basu yi ba sannan ta iya fitowa daga dakin nata Tunda ta fito kanta sade ta nufi wajen table din da aka jera abinci A hankali taa ringa bubudewa tana dubawa, har sai da ta gama gannin wanda zata tafi da shi sannan ta shiga warewa gefe tana dan satar kallonsa Gannin tamkar bai san da ita a wajen ba ya sakata sauke ajiyar zuciya ta dan saki karinta harma ya ware plat ta zuba masa abincin ta dauki ruwa ta dora ta karasa ta ajiye masa ta mike ta yi cikin kicin din dan dauko abinda zata zuba abincin Da ido ya rakata har ta bacewa ganninsa kafin ya maido idannuwan nasa kan abincin A hankali ya samu kansa da jin mararin cin abincin domin ba yinwar bace baya ji dama, hakan ya sa ya dauka ya shiga dan ci yana kuma hankalce da shige da fitarta da irin kayan da ta jibgo tamkar wace zata kaura asibitin ko a tunaninta zasu barta ta kwana a cen ne? Bakinsa ya tabe bai ce komai ba, ya dai kula tun dazu bata kuma kallon fuskarsa ba, bayan ita din ba kunya ce da ita ba, bale jikin nata yau aka fara ganninsa ne ba komai a jiki da zata ringa masa wani iya yi? Dadin abin shima kamar yadda ya rike kansa shekara da shekaru a gaskiya ba zai yarda yar hannu ta bude shi a ledarshi ba, gaskiya sai sabuwa.....a kai kasuwa baya so! Bayan ta gama daga inda take tsaye a kusan table tana hangensa dan bai gama cin abincin ba ta afka a duniyar tunani, shin a ina ya gansu?, Yaya aka yi ya gane sunne? Ya sanmu ne? Dama yana iya gannin mutun ya taimaka masa?, Dama soja na taimako ko menene ? , Tana ta tunani da sakar zuci har ya gama ya mike ya fita, kafin ta gane ta tabe bakinta ta fita ta kirawo masu aikin Maman sauka dauko mata kayan sannan suka fito ta rufe bangaren tanaa sakawa a yar jakarta sukai ido hudu da matar da aka yi dambe da ita jiya a matsayin matarsa A hankali ta cire dubanta a kanta tana maidawa bakin hanyar da zata bi ta yi gaba, abinda ya tsaye mata a rai irin abinda ta ji a kan matar wanda ta rasa gane me ta yi mata ita kuma da ta ji haushinta haka?, Sai dai ta ajiye hakan a irin kallon wawancin da matar ke yi mata, dama ita ta tsani irin kallon nan sosai, dan bata ga anfanibsa ba gaskiya, kallo kamar na mahaukata a tsareka da ido har a saka ka fadi? Da wannan suka koma asibitin, yana ajiyeta ya yi tafiyarsa wajen aikinsa, ita kuma tana dawowa Nahidhma ta tafi ta kimtsa din ta dawo , hakama Mama, wace suka dawo da mijinta domin sai da ta koma ta tarda ya dawo kuma yana ta kiranta wayarta a gida hakama MUHAY ya shige cikin aiki tasa bata tare da shi , a dole ya yi jiransu domin mutan gidan sun nuna su basu san inda suka je ba Ai kuwa tana yi masa bayani al'ajabin abin ya kama shi, bai yi kasa da gwuiwa ba ya biyota suka koma tare, suka samu yan matan a nan suka wuni abinsu ga abincinsu a gefe da abin sallarsu Shi ya fahimtar da su ko zaman nan da suka yi ya tabata dan MUHAY ne ya kawo su, domin asibitin nan basa bari ka yi sama da minti talatin a ciki, da zarar ka zo ka ga marar lafiyanka to fa sunna kwatanta maka cewar ka tafi, domin su aikin da suke basa son wannan shige da ficen, Idan wani abin ya taso dole zasu nemeka, aman a yanzu ka basu dama su kula da marar lafiyanka yadda ya dace, Sunna nan MUHAY ya dawo tare da yarensa uku Sun shigi sun gaisar da su Mama suka ajiye kayan dake hannayensu suka juya, a nan suka sake gaisawa da Father da MUHAY Sai da ya je ya gama bayani da likita sosai ya sake jadada masa ba zasu kwana ba , sannan ya dawo ya kwatantawa Mama ya yi masu salma ya yi tafiyarsa gida Da rarashi, da ban baki su Dad suka fahimtar da su kafin suke iya binsu zuwa gidan Ko da suka koma gidan kadaice kawunnansu suka yi sukai kuka tsakaninsu bayan sun rungume junnansu Nahidt a tsorace ta ce" Shuwwa, iidan Mama ta san na yi karuwanci ina tsoron idan wahalar da ta mayar da ita haka bata kasheta ba wannan maganar ta kasheta" SHUWWA ta girgiza kanta a sanyaye ta ce" Ba zata kasheta ba, da izinin Allah ba zata kasheta ba, sai dai tabas ranta zai bace, kuma kin san cewa daga ita har Abui sun nuna mana soyaya aman ba wai sunna kyalemu bane idan har muka yi abinda zasu horamu, shi yasa a kulun nake ce maki, ki fa ji tsoron Allah ki daina, to kin ce Allah zai yafe maki a yanzu kin daina kina nemansa gafara ba ji ba gani, itama zata yafe maki in sha Allah....." Da wadinnan hirarakin suka yi dare sosai kafin kuma su zarce da nafilolinsu sannan suka cude waje daya suka yi barci Tunda sasafe suka wuce asibiti, yau harda matan Dad su biyun dukansu domin a jiya da dare yake fada masu cewar su je su ga narar lafiya, iyayen Matar MUHAY ba lafiya Kowace da tambaya a ranta , sai dai kasancewar bai bada damar hakan ba sai kowace ta rike abinta suka kuma bi motocin suka je duba su, Uwar gidansa da wuri ta dawowarta, mai dakin tsakiyar ce ta zauna ta dan jima kafin itama ta tafi , babu wada ta ga mararsa lafiyan haka suka je suka dawo Sai kusan karfe goma aka basu damar gannin iyayensu na tsayin mintunna talatin, aka shaida masu cewar baci suke kar su yi hayaniyar da zasu iya tashinsu a barcin nan fa, kafin aka barsu suka shige Su dukansu sun kasance ne a tsaye a gaban gadajen iyayen nasu da kauna da soyaya, da hawaye irin na soyayar iyayen nasu da tausayin abinda ya mayar da su haka Daya bayan daya suka je suka gansu sannan suka dawo dakin da aka ware masu Daidai ana kiran sallar azahar a cikin asibitin, ya kasance cikin gari har sun yi salolinsu , a daidai lokacin ne kuma summa suka fito dan gabagar da alwallah a cen wajen pampunnan balbalin asibitin dan ra'ayi Motarsa ce ta dano kai, ba tare da yan tsaro ba, domin sai da ya sauka a wajen aiki ya je ya dauko Malan da ya sauka shima yanzu yanzun Tunda suka fito a motar suka gansu, haka suma, Malan na sanye ne da gari da yar ciki, ya kafa hularsa a kansa hannunsa rike da carbinsa fari kal , haka kuma kafarsa sanye da taklmi sau ciki bakin kirin MUHAY kuwa yau kaki ne gaba daya a jikinsa babu bambanci sama da kasa hakan ya sa yau ya karra cika sosai yake cika ido Dan tabota ta yi ta sake nuna mata shi, hakan ya sa gabanta sake balewa ya fadi, kuma abinda ya fi saka su kure su da ido shine kamar wa'inda aka dakatar da su bayan sun baro wajen motar kowane na kallon yar uwarsa Malan ne ya dan kula da yannayin MUHAY, sannan ya tuna cewa shi fa sirikin MUHAY ne kar bege ya saka su mace su lalace a gaban yan yara guni guni haka, hakan ya sa ya dan yi gyaran murya da dan baza babar rigarsa ya daga kafarsa ya shiga gaban MUHAY din irin da karfin halin nan, irin ai shine baban baba a wajen nan dai kau? Turus ya yi sakamakon gannin NAHIDT ta taho da dan saurinta, sannan ta dan wara hannayenta, uwa uba ta fashe da tabararen kukan da nan take shedan ne? Ko kuma banzan tunaninsa ne? Ya sheda masa cewar idan ta karaso wajen nan babu abinda zata aikata sai rukunkume shi a cikin bainar nasi, a irin wannan rana da ya dauki azumi , sannan ya zo a matsayin siriki watau mutumen da ya dace har ya bar wajen nan ana dubansa da daraja da mutunci, sai dai kasshhhh, wannan lamari da ya fuskanta ya saka shi jin kamar cikinsa zai juya masa Yanzun fisabililahi wannan aikin na adalci ne? Da girmansa da darajarsa? Ba shiri ya dan tatare babar rigar da sauri ya zagaya ya labe a bayan MUHAY dake kallon ikon Allah shima yana jira ya ga wai me zata yi ne haka? Yana labewar da yaren larabci ya ringa maimaita kalmar sunnanta yana girgiza kansa yana lekenta har ta karaso da mamaki shinfide a saman fuskarta ta ce" Yah habiby yaya haka?" Ido ya dan rintse dan hanna zuciyarsa fitowa, a hankali ya ce" Yah khalb me zaki yi ne?" Muhay bai taba jin abinda ya tuko masa dariya ba shiri ba irin na wannan ranar, a hankali ya dantse lebensa na kasa ya baza idannuwansa yana kallon soyayar larabawa a lokacin da Shuwwa ta kyalkyace da dariya har tana dukawa tare da dafe cikinta tana kallonsu, daidai Doctern nan ya fito nurse na rike da takardunsa ga dukkan alamu gida zai je ya hango Shuwwa a duken nan tana kyakyata dariyar nan , hakan ya saka shi sakin murmushi yana sake kallonta kafin ya samu akalar tafiyarsa da juyawa yana nufarta , hakan kuma ya sauka a kan idannuwan MUHAY wanda shima ita din yake kallo harda bin mayafinta da ya fadi dan dariyar ketar da take yiwa Abanta da ya labe, hakan ya bayanar da gashin kanta da yau ta dan caje shi ta saka masa dan ribom, sannan ya sake maida dubansa kan likitan nan dake karasowa daidai NAHIDT ta budi baki tana leken MALAN da ya labe kansa da kafarsa baya so su yi hadewar nan da ta zo masa a kwakwaluwarsa da azuminsa a bakinsa ta ce"ALKALAMIN KADARRATA PAGE Na Sajida 4️⃣7️⃣ *ZO KI JI, KE DAI DAMUWARKI RASHIN SHA'AWA ? KE TUNDA AKAI MAKI AURE KIKE FAMA DA SHI? KIN RASA GANE KANKI?, KE KAWIAI KALLON MUTANE KIKE DU KIN RAME KIN TSOTSE SABODA BAKYA SON ABINDA AKE MAKI MAI SUNNAN JIN DADI?, KE KUMA YAR UWA TUNDA KIKA HAIHU KIKA HADU DA WANNAN DAMUWAR, WATAU TUNDA AKAI MAKI AIKI KIKA RASA WANNAN JIN DADI DA KIKA SABA DA SHI KAFIN AI MAKI AIKIN??????, MAZA JE KI KASUWA HARHADO KAYAYAKI KAMAR HAKA : SOBO JA, GIMJIMBER, QUATRE CÔTÉ, POIVRE SELIM, da Copin ruwa biyu ( ku yi hakuri duk mai so zan turo mata da hotunnan abin domin ni ban sansu da hausa ba gaskiya, ko ku dora a google za'a baku su)....... Zaki hade su ki dafe su gaba dayansu ne, sai ki ringa sha karfe daya kafin lamura su kankama, ko tun da magariba................... Itatuea ne basu da wata matsala, idan kika ga lamuranki sun daidaita kina ita dakatarwa..........* Ta ce" Ya habiby, me zan yi kuwa? Zan fada maka ne irin halin da Abanmu yake ciki da mamanmu fah" Kansa ya dan girgiza ya ki ya fito din, MUHAY dake ta binsa da kallo har ya karaso gannin Nahidt ta dan kare masa sai ya daga kafafuwansa da kyau ya matsa masu ya shiha takawa ya karasa wajen da take kyakyata dariya daidai lokacin da docter ke fadin" Dariya ta fi kayatar da fuskarki yar budurwa" Da sauri ta dago dubanta kan docter, shi kuma komai ya sauka a cikin kunnayensa Bai ce komai ba ya dan rage tsayinsa ya mika mata hannunsa na dama hakan ya sa ta juyo da wani saurin tana kallon fuskarsa Gannin fuskar tasa a hade ba alamun ya taba yin dariya ta saka hannunta a cikin nasa, ya cicibeta ya mikar da ita sannan ya jata suka nufi ciki ko kallon likitan dake kwatankwacin abokinsa bai yi ba dan takaicin yarinyar Yana shigowa da ita ya saki hannunta yana kallonta ya nunata da yatsarsa daya ya ce" Ki kula, kina wasa da igiyar dake wuyanki bayan har yanzu bata tsinke ba, ki kiyaye ki iya bambance igiyar aurena da ta sauran banzayen da kika aura, abayoyinki da hijabanki gaba daya munafukan abin lulubi ne, ban san a kan wani dalili kike son rayuwa irin ta bude jiki!" Ya karashe a kausashe yana dan juyawa ya dafe gaban goshinsa hadi da rintse idannuwansa ya ce" Kin ga, me zai hanna ki rufawa kanki asiri ki kama mutuncin kanki ne? Har hanyarmu ta rabu da ke?" A hankali idannuwanta dake kallon kasa ta ringa dagosu har ta sauke a saman fafadan bayansa da ya bata baya Kalmar har hanyarmu ta rabu ta ringa maimaitawa a kasan zuciyarta har ta samu ta gane ma'anarta A hankali ta sake wara manyan idannuwanta a saman bayan nasa daidai lokacin da ya juyo ya sauke dubansa a saman fuskarta A nutse yana kallon fuskar tata da furucin dake karyata abinda yake son fada, domin ya dace furucin au fito a kausashe da ihu, sai dai gaba daya ya same su da sanyi a gareta yana kallon fuskarta ya ce" Ki yi kokari, ki koyi kilace kanki, ita mace daraja gareta, banzatar da kanta idan ta yi ba shine zai sa a ga kimarta ko a ga kyanta ba, ki kiyaye hulda da kowani namiji har ki samu yancin kanki....." Ya karashe maganar, aman kuma fuskarta yake kallo sosai ya matse mata waje sosai A hankali ta ringa hadiye dukan abinda take ji mai kama da tsoron jin furucinsa Menene a ciki? Kar ta manta itama baban burinta bai fi ya sawake mata ba, da farko shi din ba zabinta bane, na biyu shine mutumen da ya wulakantata ya raba mata aurenta, na uku soja yake, wanda bata so ko a hanya su hadu da junna, so meye a ciki? A hankali ta dan sakar masa sasaukan murmushi tana dan kawo hannunta dan ta tare kirjinsa domin ji take kamar kirjin nasa zai hade goshinta ne irin ya maki goshinta ne A dan sanyaye ta furta" Ba damuwa........" Daga haka ta juya ta nufi ciki wajen Mama dake zaune tana waya da yar uwarta tana sheda mata an rike iyayen matar MUHAY a asibiti tun jiya ta mata whatsup ta ga ta bude aman bata ce komai ba?,shine take ce mata ta kwontar da hankalinta yanzu haka ta kusa shigowa asibitin ta taho ai A hankali ta zauna a gefen Maman tana lumshe idannuwanta Baki ta tabe a kasan zuciyarta tana ayana' Irin gashi dan gwal din nan, to a kaina za'a fara ko a kaina za'a rufe? Dama me zan yi da namiji irinka?, Allah na tuba na dangana da masu nunan so ma bale mai nunan kiyaya? Kai zanma rokeka ka sakeni da wuri dan na samu wanda zai iya soyaya ba halaya na kiyaya ba!' Shi kuma a lokacin da ta yi gaba da ido ya rakata har ta bacewa ganninsa kafin ya samu kansa da jan wani dogon tsaki ya juya ya fita ya nufi hanyar da zai iya gannin likitan cen, ya kuka dakiki ne ashe? Ya nuna masa a jiya ashe bai gane ba? To ya bari idan ya saketa sai ya nemeta, aman a yanzu ta fi karfinsa walahi!, Baban abinda ya fi bashi haushi da yarinyar girman kai da nuna ita wata ce, to in takamarta kyau sai ta baza ido ta ga irin matan da ya ringa aura yana saki, dukawa suke yi har kasa sunna kukan ya dawo da su ya kiya, zata yi bayani ne! Sai da Aban Shuwwa ya samu wajen da ya tabata akoy al'uma dake yawan kai kawo kafin ya iya samun nutsuwar fuskantarta yana murmushi ya ce" Bismillah me yake damun amaryar Muhammad ne?" Dan murmushi Nahidt ta yi tana dan kawar da kanta dan har ga Allah ta ji kunyar abinda ya fada , sai dai ita bata so ya gane ta ji kunya dan haka sai ta juyo tana fuskantarsa ta ce" Aban Shuwwa a tunaninka a nan din ba zan iya rukunkumekan bane hala?" Ido ya zarro yana dafe bakinsa ya yi gagawar fadin" Astagfrullah, subahannalah, yah Nahidt ya dace ki karra rike istigfari a dukkan motsinki, sannan ki guji aikata aikin da bashi da kyau komai kankantarsa, fisabililahi wannan aiki ai bashi da kyau, gashi ni azumima nake......" Murmushi ta sake sakar masa ta gyada kai , kafin ta yi yannayi na hankakinta ba a kwonce ba ta ce" Muhammad, ka san wani abu? Abanmu anya ba ya haukace ba?, Ka ga jiya kafin likitoci su saka shi a cikin barci daga inda muke muke jiyo muryarsa yana ihun shi a fitar da shi daga kasar nan, subahannalah gaba daya tamkar ba mahaifinmu ba mutun mai nutsuwa da izza a jikinsa, mutun mai tarin kamala a tare da shi, a yanzu haka tun barcin nan basa bari ya yi doguwar farkawa domin da ya farka hakan yake ambata......" Ta karashe tana mai sadda kanta Shima dan tsura mata ido ya yi kafin ya girgiza kansa ya ce" MUHYIDEEN ya ce yana tsantsamin sihiri, idan kuwa aikin sihiri ne in sha Allah zamu samu kansa kin ji? Ki kwontar da hankakinki zamu je na gani idan har sihiri ne ina mai tabatar maki in dai ba a zannen kadararsa ba Allah ya rubuta a cikin yannayin nan zai rayuwa har mutuwa, to fa nan da yan kwanaki zamu ga haske a lamarin, ki daina kukan haka kin ji?" Kanta ta ringaa gyadawa tana sauke ajiyar zuciya Shima ya sauke ajiyar zuciyar ya ce" Kin ga, da Malama da furerama suka ce a gaisheki" Dan tsatsareshi da ido ta yi ta ce" Malan ina amsawa harda na fureran" Dan kallonta ya yi kadan , sai kuma ya dauke idannuwansa a kanta ya nemi da ta sadashi da mutanen dake ciki, dan ya kula so ake a kure shi sosai, shi kuma in sha Allahu ba za'a kureshi ba yau din nan, kuma azuminsa da yardar Allah sai ya kai abinsa a cike cif ___________________________________ A lokacin da MUHAY ya fito da nashi kalar neman fitinar idannuwansa suka sauka a kan matar dake nufowa inda yake Har ga Allah sai da gabansa ya fadi sakamakon ganninta a wajen nan, sannan zuciyarsa ta yi bakin kirin da ganninta A hankali ya juya da niyar barin wajen dan ya cenza hanya, sai dai bai kai ga aiwatar da hakan ba ta yi murmushi tana kawar da makeken gilas din dake saman fuskarta wanda ya cinye rabin girman fuskar mai kalar duhu tana kallonsa da kyau ta ce" Ina zaka je?" Dakatawa ya yi ya sauke numfashi dan ya daidaita kunar da zuciyarsa ke yi ya juya a saukake ya kalleta sau daya duba irin na ido cikin ido kafin ya ce" Hajia momy ce ke tafe?" A hankali ta ringa ji ranta na baci da kiranta da sunnan momyn nan da yake yi, sai dai ba komai ta tabata jinkirinta zai zo karshe wata rana, dan haka itama sai dan murmusa masa tana sake binsa da kallon da ya fi tsana a duniya kafin ta ce" Nice kw tafe sweet men" Baki ya tabe ya juya ya koma ba tare da ya ce da ita ta biyo shi ba, sai itace ta daga kafarta da dan sauri tana biye da shi tare da kallon askin kansa wanda sama sama ne aka aske masa , bakin gashinsa ya samu gyara na musaman sai walwali yake, har zuwa kunnensa da wuyansa Dakin da Mama take ya tura a hankali ya shiga da salama a bakinsa A yanzu SHUWWA na kwonce a saman bed din dake dakin, Mama kuwa tana zaunenta ne da carbinta a hannunta tana ja Murmushi ya sakarwa Maman kafin ya wuce direct wajen da Shuwwa ke kwonce ya zauna a gefenta hakan ya sa ta dan janye kaffafuwanta sannan ta so juwaba barin da garun yake, sai dai dannewar da ya yiwa rigarta ya sa ta kasa aiwatar da hakan sai a haka ta tsaya Shigowar ouseinarta ta sakata sakin murmushin da ya fito tun daga kasan zuciyarta mai cike da so da kauna harma ta mike daga zaunen da take fuskarta na idasa wadatuwa da farin ciki ta ce" Marhababuki yar uwatah......" Ouseinarma wani sansanyan farin cikin ganninta ne ya mamaye zuciyarta, tsakani da Allah tama son yar uwarta so daya tak da babu hadi, baban matsalar da yake sakawa take karra yin nesa da ita shine soyayar da take yiwa yaronta mabambanciyar soyayar da ta dace ace tanai masa Ita da kanta ta sani, ta san cewa abinda take ciki ba alkhairi bane, ta kuma san cewa lalle yaronai mutunci ne da ya kyaleta har yanzu bai tonata ba, aman kuma baban abin Tsoron bata jin Tsoron ya tona tan, ta gaji, ta gaji iya gajiya Doguwar riga irin yar dubai din nan mai watsetaen stone tun daga sama har kasa wadda a kalla zata ci dubu casa'in ce a jikinta, sai dai dametan da ta yi ne ya saka yar uwarta bin rigar da kallo harma ta kasa hakura ta ce" Kanwa, wannan damamiyar shigar fa?" Shigar tata ta bi da kallo , sannan ta juya wajen wanda ta yiwa din, abin takaici ko kallo bata ishe shi ba, uwa uba abinda ta gani a bayan wajen da ya zauna ya saka gabanta faduwa da sake zubawa wada ke koncen ido har sai da Mamma ta sake fadin" Haba Ouseina wannan ai ya dame da yawa, da ki hakura da ita ko kuma ki bada a bude maki, idan kuwa in tela ya taba lalacewa zata yi ki ringa saka mata baban hijab a sama, wanann ko a zaman gida bata dace da ke ba Kanwata" "Zaki fara ko?, Ko zama fa ban yi ba ni yau kin fara kuma, wai wacece ke kwonce haka a bayan Baban yarona?" Ta fada tana mai son nufar Wajen da Shuwwa ke son mikewa dan ta gaisheta aman kuma ya wani danne mata rigarta ta kasa aiwatar da motsin kirki, shi kuma yana sane da dane rigar tata da ya yi, haka kawai yake ji a kasan ransa baya so ta yi mata irin abinda ta saba yiwa sauran matan da ya aura kafin ita Muryarta cen ciki ta ce" Yalabai ka danen riga ka dagani na tashi......." Kasancewar Mama ta juya tana fadin" Ina zuwa bara na ga ina Nahidt ta makale ne haka su zo su ci abinci, hakan na nufin ta fita a dakin da gano Nahidt ya saka shi juyowa da kyau ta yadda ya sauke idannuwansa a saman santaleliyar cinyar SHUWWA da take son ya dan daga ta janye rigarta Ba zato ba tsamani ta ji hannunsa a saman cinyarta daga dan sama kadan ya dora Dorawar da ya yi da niyar ya dan taba wajen ne dan ya isar da sakonsa wa yar uwar mamansa, sai dai a hankali ya samu kansa da dan matsa wajen kadan kafin ya dago idannuwansa ya sauke a saman fuskarta da ta yi tsuru tsuru ta zarro ido cike da mamakin sabon salo wai kiran sallah da usur A tsorace ta so waigawa dan ta kalli Matar da idan ta fahimta da kyau ana nufin abokiyar tagwaitakar mamansa ce ko menene?, Sai dai baban tashin hankalin da bata taba zato ba, wanda shi kansa bai tana zato ba, wanda ya kusan buga zuciyar ouseinar mahaifiyarsa a lokacin da bataa shiryawa gannin diramar yaron nata har nan ba, domin du ta dauka da gangan yake yi kamar yadda ya saba ja mata kashedi kala daban daban a kan haka, sai dai lokaci daya idannuwanta suka sauka a tashin hankalim a lokacin da ya manta a ina suke? Ya manta me suke yi? , Harma da wa yake? Ya sasauta ya ringyesa ta yadda ya rankwafo mata, gashi ya sake danne mata tifafi ba zata iya ja ba koda ta yi yinkurin hakan, gaba daya yaa halaka mataa tunani a lokacin da ya yi mata rumfa sosai idannuwan nan nata da take zarrowa ya tsayar da su kau kamar ta summa domin ido cikin ido ya saka a nata kafin yake sauke lalausan lebensa a saman nata leben mai dumin tashin hankali , ya ciro da harshensa kadan ya dan lashi leben nata harma ya karra neman sake lasar leben nata sai dai bata bashi dama ba domin jikinta ne ya dauki rawa ta yi gagawar kawar da fuskarta bata san ta yiwa kanta rami bane, domin leben nasa da ya tashi bai sauka a ko'ina ba sai a domin wuyanta hadi da sajensa, shi kuma lokaci daya kanshin turaren kashin kanta da na wuyan nata suka saka shi lumshe idannuwansa yana jin wani takuraren tashin hankali na ziyartarsa harma ya saka hannunsa a hankali ya talafi.................. Mun higa uku😌😌😌😌ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 4️⃣8️⃣ Maganin tumbi....................... Ki samo KANANFARI, LEMUN TSAMI, SHINKAFA, Ki irga kananfari kwaya goma sha biyar, sai debi shinkafa cikin hannunki, sai ki yayaka lemun tsami biyu manya har bayansa a cikin tukunya ki saka kofi biyu na rufa ki dafa su Sai sun dafe sosai sai ki kawo ki markade ki shanye Kina yi da sasafe, sanann idan zaki kwonta har ya maki daidai yadda kike so😍😍😍😍 A hankali ya saka hannunsa da gashin dake lulube da shi du suka mike sakamakon aikata abinda bai tana aikatawa ba da ya yi , ya tura ta kasan bayanta ya talabeta a jikinsa ta yadda jikinta dake rawa gab gab gab ya hade da kirjinsa a hankali, sannan kanshin da suke bazawa na jikinsu gaba daya ya garwaye waje daya , ya sake lumshe idannuwansa a wuyansa ya shiga dan goga mata sajen dake fuskarsa ba da nufin ya hadasa mata jin kowani irin felling ba, asalima yana yin haka ne dan ya samu ya dan sake nutsar da hankali abokiyar tagwaitakar mamansa da ta yi mutuwar tsaye, kanta ya sara, hankalinta ya tashi, ta zuba masa ido tana son lalle lalle sai ta fadawa kanta cewar ya yi haka ne dan ya bata mata ba dan da wani abu a tsakaninsa da yarinyar da har yanzu bata kalli idannuwanta ziryan ba Idannuwanta ta rintse, nan take wasu irin hawaye masu dumi suka shiga gangarowa Ba wani abu ya hadasa mata haka ba sai irin bugun da zuciyarta ke yi na bakon lamarin da bata taba fuskanta a rayuwarta ba ko da wasa, namiji bai taba samun kusanci irin yadda bawan Allahn nan ya samu a tare da ita ba kama daga jiya zuwa yau A hankali ta saki bakinta da niyar fashewa da kuka, sai dai maganar da Mama ta yi ya sakata ta jikin kirjinsa da dumin kirjin nasa ke ratsata ta dan waiwayo dan kallon abinda ya saka Maman fadin haka Da mamaki take kallon irin tsayuwar da irin kallon da matar nan ke yiwa bayan MUHAY wanda ya hadasa mata matsanancin mamaki har Mama ta saje furucin cewa" Useina? Useina? " Sai kuma firgigit ta zabura wanda hakan ya nuna cewar batama san da ana kiran sunnanta bane kwata kwata Mama ta maida dubanta kan MUHAY da ya rintse idannuwansa abu biyu na ziyartarsa wa'inda suke da girma sosai da sosai a zuciyarsa Da kula ta ce" Muhyideen lafiya?"" Domin bayansa ne ake gani ya rufeta sai jikinta dake dan bude kadan haka Mama gannin bai amsa ba sai ta karasa tana dan jan rigar Shuwwa din tana fadin" Abanta ke son shigowa Nahidt ta karasa ta amso mana abinci a wajen nurse da na saka a dumama mana shi, dago mana me yake faruwa ne?" Dab tsaki Useina ta yi ta juya da sauri da nufin tafiya, hakan ya saka Mama juyawar itama tana kallonta da mamaki ta kuma fadin" Kai wai meye haka ina magana daga kai din har useinar kun ki bani amsa? Meye haka me yake damun yarinyar? Bayan fitana wani abu ya faru ne?" Cak Useinar ta ja ta tsaya kafin ta juyo da yannayi na bacin rai har tana dardarwar baki ta ce" Me zai faru a ciki,? Me kike so ya faru ne Hasana? Kina kallo? A gaban idannuwanki?!!!" Da karfi ya dago yana mayar da Shuwwar kwonce wace ta yi firgigit ta mike daga kwonciyar da ya maida ita wannan karronma tana janye rigarta taa gyara da kyau, sai dai daga ita har Maman a saman hannunsa da ya dora ya damki hannun Useina ya jata ya fita da ita idannuwansu suka sauka kafin su kalli junna sunna masu zarro ido , A firgice Mama ke kallon Shuwwa ta ce" Y'ata me yake faruwa ne ? Wani abu ya faru tsakaninki da maman naki ne?" A hankali Shuwwa ta girgiza kai tana fadin" Mama ko gaisawa bamu yi ba da ita" Kan mama ya daure sosai, Nahidht na shigowaa da Malan ta ce tana zuwa ta fice da sauri, sai dai du irin neman da ta yi bata gansu ba haka ta dawo tana ta leke leke daidai Malan na basu adu'o'in dake karya sihiri, ayoyi ne kwaya shida na cikin Alkur'ani kamar haka *SURORIN QUR'ANI, GUDA SHIDA DAKE KARYA SIHIR KO ASIRI.* *1.Suratul Tauba:ayata 14.* *2. Suratul Yunus ayata 57.* *3.Suratul Nahli:ayata 69.* *4.Suratul Isra,i:ayata 82.* *5.Suratul Shu,ara:ayata 78~82.* *6.Suratul Fuslilat:ayata 44* A sanyaye ta zauna samana kujera taba fuskantarsu, gaba daya jikinta tamkar bata da lakkah, Duda sun gaisa dama, haka Malan ya sake gaisheta a mutunce yana mai sada kansa a gabanta, Mama ta amsa shi tana sauke gwauron numfashi ta sake dagowa ta kali wajen yan matan, sai ta ga ai ita suke kallo da yannayi na damuwa shinfide a saman fuskokinsu Malan ya sake sauke ajiyar zuciya a sanyaye ya ce" Alhmdulilah, Mama Aban ne Allah ya sa na gani, domin ita Maman an shiga ainahin gyarata, in sha Allah zamu sake dukufa da kanmu mu ringa yin adu'o'in nan, sannan zan koma gida dole dab na tatara almajirai a yi ta saukar alkur'ani da dukan abubuwan da Allah ya sa aka sani na karya sihiri, domin dukkan abinda aka fada na faruwa da bawan Allahn nan, koda da firgici to fa akoy abinda ke kada shi gaba......" Mama ta gyada tana kallonsa ta ce" Allah ya saka da alkhairi Malan, Allah ya biya, mun gode sosai Malan, Allah ya da mu ga hasken lamarin" Malan ya amsa a nutse kafin ya mike yana yi mata salama dan bashi da sakewar da zai karra jimawa a dakin, duba da yannayinta wanda ga dukkan alamu wannan abu da ya faru yanzu ne da yaronta da matar nan mai kama da ita sosai, ya kula hankalinta du ba a kwonce ba, tana yawan daga kanta ta kalli hanyar fita sai kuma ta dawo da dubanta kansu Malan na tafiya Nahidht ta raka shi, Shuwwa ta samu damar sake fuskantar Mama A hankali ta rarafo ta dan dakata tana kallon yannayin maman tana kuma tunanin shin shakuwarsu ta kai idan ta ga tana cikin bacin rai ta yi tambayar abinda yake damunta ko kuma ta koma ta zauna kar ta janyowa kanta fitina? Sai dai gaba daya sai ta kasa, Shuwwa ce fa, ba zata iya ba gaskiya , hakan ya sa a nutse ta fuskanci Mama ta ce" Mama?" Mama ta kalleta da sauri tana sauke ajiyar zuciyar dake nuni cewar tana yawan tunani ne Itama ajiyar zuciyar ta sauke a sanyaye ta ce" Mama me yake faruwa?" Mama ta yi rau rau da idannuwanta tana shanye abinda ya taru a cikinsu, ta watsa hannayenta ta ce" Nima ban sani ba Shuwwa, ban san abinda yake faruwa ba, na tarar da ita tamkar ta suma ko ta ga bakuwar Halita tana fuskantarku, na ga kuma shi ya rufe ki a kwoncen da kike, gashi da hawaye a saman fuskarki dake nuni da kuka kike, Sannan ya damki hannun Useinata da irin wannan rikon ya fita da ita da karfin da ban san me hakan yake nufi ba......gaba daya kun sakani a duhu gaba dayanku......"...... Ta karashe tana kallon SHUWWA din da ta sada idannuwanta kasa tana tunanin amsar da ta dace ta ba Mama Mama ta riko hannayenta tana kallonta ta ce" Menene tsakaninsu ne?, Ya dace ace du duniya babu masu ganewa junna irinsu, a lokacin da na haife shi na tafi saudiya da mahaifinsa hutu mun jima a wajenta yake, yar uwar haihuwata ce, tare muka zo duniya da ita, kulun kukana a kansa shine ya yi zumunci da ita, aman kulun bashi da amsar bani, ban taba jin na tsani shiru shirunsa a rayuwata ba irin na a kan yar uwata, gaba daya na fara tsorata da lamarin, wai me yake faruwa ne?....." A hankali Shuwwa ke girgizawa Mama kai tana kallonta ta ringa harhada abinda zata fada mata duda ta san da wahala ta yarda da furucinta, ita kanta wannan abin ya bata mamaki har yanzu kallon jan da ya mata take yi a idannuwanta, da kuma irin kallon da matar ke masu, abin na son ya dan tsaya mata a rai, aman kuma bata ga dalili ba shi yasa ta fuskanci Mama ta ce" Mama ni cikina ne ya murda min har na fara kuka, shine ya rikeni dan na daina kukan, shine maman itama take min sannu" Mama ta kure fuskarta da ido, kwarai ta san maganar ba haka bace, aman sai ta samu kanta da son yarda da maganar fiye da sake saken banzan da take yi a zuciyarta, dan haka sai ta ringa sauke ajiyar zuciya itama ta sauko kasan saman tabarmar suka zauna suka zubawa hanyar shigowa ido kowace abinda ke zuciyarta ya fi karfin ya barta ta yi hira a bayane koda kuwa da gangan ne ______________________________________ 😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 4️⃣9️⃣ Jan hannunta yake , tana biye da shi tamkar zata kifa domin saurin ba daya ba, haka kuma karfin ba daya, a haka a wulakance har ya samu ya samu dogon corridor din da yakan zama idan ya kawo marar kafiya ya buya a nan ya turata har sai da ta daku da jikin garu kafin ya tsatsareta da idannuwansa da sukai jajajir yana kallonta Da bacin rai yaa shiga magana yana dago hannunsa da ya wara ya jimke yana fadin" Ki kula idan zaki fuskanci mai daraja ki yi mata magana, ki kiyaye harshen ki wajen yi mata furuci domin kalma daya na iya laladan sauran farin cikin da kike tunanin kina da shi a rayuwa!, Useina ki kiyaye tsawarawa mahaifiyata, domin idannuwanta dake akoy a doron kasa ya saka ban daga ki na murzaki a kas na!, Useina kin zubar da dukan wata kima da nake iya daga maki kafa dominta, ina kauce maki irin ranar nan da zan maki irin wannan kashedin!, Ki kiyaye! Useina ki kiyaye ! Kar ki kuma kiran number wayata, kar ki kuma hadani da mahaifiyata cewar bana zumunci da ke, idan kika kuma zan hadaki da yan barikin daa zasu fitar maki da bariki a ranki, Useina idan kika kuma gigin neman haramci da ni zan goge fuskarki a samab kwalta kafin na dauke kanki da bindiga!, Ki karata da kwaratanki sun isheki , da izinin Allah ba zan yi lalacewar nan da kike burin ki ga na yi ba, ba dai da ke UWATA ba!" da karfi ya karashe maganar yana mai doka hannunsa a jikin garun wanda ita da ya doka a kusa da ita, ita ta tsorata da haka harma ta yi gagawar rintse idannuwanta jikinta na rawa a tsorace ta sake kallonsa da idannuwanta da suka cika da hawaye, bakinta na bari ta ce" Muhay, yaya zan yi? Kadarata ce soyayarka" Da wani bacin ran a amon muryarsa ya ce" Ki saurara haka, da nake daga maki kafa ban titsiyeki ba ba dan komai bane sai dan jin kunyar zumunta, kadara? Ke taki salon kadarar lalle ina jinjinna mata, kadarar taki ce son kowani gara? Ke Useina yara kannana kike mu'amala da su, mu'amala lalataciya, kin dauka ban sani bane? Ki ce MUHAY kai din son zuciyata ne na yarda wanda kike so ki baje a saman bed dinki zan yarda aman ba kice min ni kadararki bane, ni son zuciyarki ne Useina wanda aikata aikin banza ya saka kike jin sha'awata, ilar aikata aikin banzan da kike yi kennan Allah ya saka maki kwadayin abinda yake guba a gareki, Babar matsalar kuma bayan shirme kin fara hauka a kan lamarinki, USEINA ba zan taba kasancewa mai yi maki biyaya ba ko ki fahimta ta laluma ko duniya ta ganar da ke!" Daga haka ya matsa ya juya ya barta a wajen, wanda barin nata da ya yi ya sakata dukewa a wajen tana cire dan kwalinta hadi da sakin kuka tana mai rukunkume hannun nata a jikinta Da dan karfi ta ce" Sai dai ka kashe ni, kana tunanin tunda na tunkari kowa da maganarka zan ji tsoron birgarka ne?, Kennan har dauka kake soyayarka da bukatar da nake biyawa kaina da wasu mazan daya ne?, Zaka gani, yadda ka kawo har yanzu baka mu'amalanci mace ba, ba zaka taba mu'amulantar wata ba, ko yar gidan uban waye!" Sai da ta ci kukanta sannan ta mike da dan kwalin ta nufi ciki ta nemi wajen ruwa ta kunna ta wanke fuskarta sosai ta gyara daurin dan kwalinta sannan ta juya da niyar fara isar da sakonta a yau yau ba sai gobe ba! A lokacin da ta shigo Mama ta gama sallar la'asar kennan Shuwwa na tsakar yi ta karaso da sauri ta zauna a kusa da yar uwarta ta riko hanneyenta ta fashe da kuka Kukan da ya saka Mama zabura a tsorace tana kallonta A gigice Mama ta shiga fadin" USEINA menene? Tun dazu na fita na nemeku sama ko kasa ban ganku ba menene? Kukan me kike? Ina yake ne?" Useina ta sake waigawa wajen da SHUWWA ta kai sujadarta ta karshe ta ce" Yanzu Hasana dama SON zai yi auren matar da saboda ita zai nuna min komai na iya faruwa idan har ban fita a harkarta ba?, Dama zan ga irin ranar nan?" Mama ta kalleta a hankalce ta ce" Useina kin ga, ki nutsu dan Allah ki fada min me yake faruwa yau kuma?" Useina ta sake yin yadda ta saba dan ta hauda Maman da sirikanta, ba kunya ba jin tsoron Allah bale na Muhay da ya gama ja mata kashedi ta ce" Tunda na shigo dakin nan yarinyar nan ke kin wani irin kallo, tunda ta ji kin yi maganar rigar jikina ta dameni tana gannin kin fita ta ce da ni kamar yar bariki?, Ta dora da fadin bama kama bane yar bariki ce ni, raina ya bace na budi baki da niyar yi mata magana shikenan Son ya tare ya hanna, hakan ya bani mamaki na tsatsareshi da ido uwa uba a gabana ya rukunkumeta ya shiga kissing dinta, Hasana da kika shigo ya saketa ya jani ya gindaya min kashedin a kan matarsa yana iya yanke zumunci da ni kwata kwata, cewar a kanta babu abinda ba zai iya yiwa kowa ba ciki kuwa harda ke da kika haife shi, ya ce yana iya zabarta ya bar kowa, in ina gardama na tambaya ina tsohuwar matarsa?, Hasana kina kallo ya sake auro mana masifa?" Irin kallon da Mama ke yi mata dole ya saka mutun a cikin tunanin fasarar kallon Mama ta tsareta da duban nan ne tamkar tana son gane ita din wata irin halita ce? Tsoro, tashin hankali kala kala suka ziyarceta, Tabas abinda Shuwwa ta fada bata yarda da shi ba domin maganar da ta fada sam karyar bata tsaru ba, ta dai hakura ta bar maganar a haka ne dan ta cire wasi wasi da shakun dake cikin zuciyarta Sai dai a yanzu wanda kanwarta ta fada ya sakata a cikin tashin hankali Gaba daya maganar da ta fada tana iya zamtowa gaskiya duba da a saman Shuwwa din ta shigo ta same shi, sannan a gaban idannuwanta ya damki hannun yar uwarta ya fita da ita, bayanma wannan a kan wani dalili zata yi masu karya ne? Shin da gaske ne abinda ta fada cewar MUHAY ya fada a kan Yarinyar nan? Hankalinta idan ya yi dubu ya tashi har kunnayenta suka jiyo mata salamewar sallar Shuwwa ta juyo da sauri baki da hanci a bude tamkar zata hadiye su da su tana kallonsu da mahaukacin mamakin da ya ki buya Ta san bata da bakin da zata taro maganar nan, da farkoma ita ta saka kanta a cikin ramin nan, anya kuwa tana iya fitar da kanta? Mama dake kallonsu jin zuciyarta zata buga ya saka ta mike da sauri ta nufi hanyar fita ba tare da ta yiwa kowa magana ba, wanda hakan ya daka Shuwwa mikewa da sauri da niyar bin bayanta, sai dai riko mata mayafi da akai aka dawo da ita ya sakata juyowa da sauri tana kallon matar nan da fuskarta ta zame mata tamkar ta kumurci Yar dariya ta yi tana kallonta ta ce" Dama kin yi hakuri kin anfani kyanki ta hanyar da ta dace da ke, da kin guji zakin da ba mahadin Barewa ba to da ina iya yi maki hanyar da zaki mori kyan naki......kina neman yiwa al'amarin da baki da ci a cikinsa shishigi? Meye mahadin hanyar mai cin ciyawa da mai cin nama? Uban dawa yake sai zakanya zata iya da shi ba ke ba!" Tana gama fada ta zo da niyar wuceta ta tafi, sai dai abinda ya dakatar da ita jin muryar Shuwwa wace ta cika da mamaki da bugawar zuciya tana kallonta ta ce" Ji mana?" Dan dakatawa ta yi ta juyo tana kallonta da cikaken rashin tsoro irin na rikakiyar yar bariki tana kallon Shuwwa din da jin wata magana ta rainin wayau tana neman yi mata wai ji mana? Shuwwa ta dan sake dubanta tana kiyasta shekarunta a zuciyarta a nutse ta ce" Mama?, Sorry wacece zakanyar? Wacece barewar?" USEINA ta yi wani yannayi na ta dan shaka kadan kafin ta dan girgiza kanta a kausashe ta ce" Kece Barewar, da kike nama a gaban zakanya, watau ni!, Da zaki yi biyaya zaki iya tsira da mutuncinki?" Tabas bata yi hasashen jin cewa Useina ce zakanyar ba, ta zata ko y'arta take YIWA yaki, sai dai da ta fadi hakan kamar ta gaura mata mari ne, domin sai da ta ji kamar zata kifa kafin take iya rike kanta tana kallonta ta ce" Mama, wai ke Zakanya a matsayin uwar zaki kike nufi bakya so danki zaki ya rabi Barewa ko yaya fahimtar da ni?" Haushi ya saka Useina nunata da yatsa ta ce" Ke saurara min, ba shirme ya tsayar da ni a nan ba, idan baki fahimta ba zaki gane !" Da sauri Shuwwa ta bi bayanta gannin ta sake juyawa zata tafi da sauri ta saka hannunta ta janyota baya ta yada ta juyo a haukace da mamaki tana kallonta Tun daga kasa har sama Shuwwa ta daukota da kallo kafin ta sauke a saman fuskarta Yar yatsarta manuniya ta nuna mata zaryan tana kallonta a kausashe ta ce" Ki cewa haukan dake kullawa ko kuncewa a cikin kwakwaluwarki cewar na amshi tayin, ki fadawa rayuwarki cewa da aure ko babu tabas sai na zama Barewar Zakin nan, domin sai ya farauceni ba dare ba rana dan ya ci abinda yake lafiya a gareshi watau ni da nake namana wajenshi!, Ki karra sakawa cikin zuciyarki cewa zaki baya cin zaki bale tsohon nama ai ba na Uban dawa bane!, Ki fadawa kadararki, ko nace gangancinki cewa na siya da farashi mai tsada ba gudu ba ja da baya sai na deba kuma sai na amshi kaya a duk lokacin da hakan ta kama!, Kina iya sakawa a sakeni, aman walahi ki sani sai na haukata duniyar mafarkinki ta yadda zai dawo ya zamto mumunan farkawarki!, Domin ni zahiri ce , kuma na sha iskar duniya sosai ta yadda YAR BARIKI irinki ba zata gigitani ba!, Dama kin kadaice kanki kin sha shinkafar bera an turbune ki da wannan abin kunyar, a gaba ki gani a aikace cewar ya zabeni a kanki!"......... Da mugun mamaki Nahidht ke kallonsu , tunda ta tunkaro take jin maganar Shuwwa a kausashe ya saka ta shigo da sauri Abinda ta gani ya sakata zubawa Shuwwa ido tanai mata kallon ko ta haukace ne? Da sauri ta kalli matar da itama mamaki ya nemi halakata ta sake bin yarinyar da ta rainawa ajawali kallo kafin ta fita da sauri tana kai hannunta wajen zuciyarta dake dokawa da gudun balakin tsoron da ya fi na kashedin da MUHAY Ya yi mata karfi A zabure Nahidt ta juyota tana kallonta kafin ta saketa ta shiga fadin" Shikenan, shikenan, hankalinki ya kwonta, ke wannan fa itace abokiyar tagwaitakar mamansa, me ta maki da zafi da kika nuna mata kalar naki haukan ? Kin san da an sake ki an gama? Mun shiga uku yanzu Shuwwa sai da kika tsinke auren? Tabas Idan mama ta farka sai ta ci uwar ubanmu" Shuwwa ta kai zaune dabar tana jin wani irin ciwo a zuciyarta wanda bata san dalili ba rai bace ta ce" Walahi, walahi ko ya sake ni sai na bishi irin yadda karya zata bi shi, sai na zamto tamkar bindi a jikinsa, sai ya fuskanceni na gigita rayuwarsa, yadda wannan tsohuwar guzumar take sonsa ba zata taba samunsa ba, ke Nahidt Son Muhay take yi , so irin na soyaya!" Nahidht ta yi wani irin zabura tana sakin hijab dinta kasa Jikinta na dan rawa ta dauko Hijab din tana kallon Shuwwa ta girgiza kanta ta ce" Ke kin ji me kika ce?" Shuwwa ta yi wani murmushi mai ciwo tana gyada kanta Nahidht ta yi gagawar zuwa wajen salaya ta gyara shi da kyau tana fadin" walahi talahi duniya ta zo karshe, bara na yi sallah kar a tasheta da sallah a kaina, Innalilahi Allah ka sa na auri malan kafin a busa kaho, mun shiga uku Shuwwa na shiga uku wannan matar da tsinaniya ce? Ke gaske na kasa gaisheta ashe uwata ce a bariki Innalilahi wa inna ilaihi raj'une.....Shuwwa mun shiga uku...." Haka ta yi ta sambatu, ita kuma Shuwwa din gaba daya jikinta tamkar wace aka zarewa lakkah Ya kasance ne ta kurawa waje daya ido ta kasa fahimtar komai Bata taba jin tsana da kyamatar a rabi abinda take jin a yanzu kamar nata ne irin kar matar nan ta rabe shi domin ai d'an y'ar uwarta ne irin na yau ba Da wani takaici ta tashi ta fice ta nufi dakin da mahaifiyarta take ta zauna ta zuba mata ido tana kallonta A yanzu tsafta ingataciya na tare da iyayensu, sai ramar da dan ciwon da ake magani ba dare ba rana A haka ta tare har yar uwarta ta tardota suka zauna tare ba tare da sun yi tunanin makomarsu a kusa ba, ganni suke koda iyayensu na hali na rashin lafiya a yanzu da suke raye babu mai cin masu, ganni suke dukan wanda zai ki su shikenan ya ki su ai ga mamansu a kwonce ota zata so su! ( Uwa kennan, iyaye kennan, Allah ka gafartawa iyayenmu, ka sa su gama da duniya lafiya,, wa'inda suka rasu Allah ka jikansu, ka basu aljannah ya Allah) __________________________________________ Bayan sallar magariba "Ka ga, ai yaren sai ai masu uzuri ko? , Yaren sun cencenci uzuri sosai........, Abinda yake damunahhhhh, abinda na kasa hadiyewa shine zancen gaba dayansa, Meme shin dukkan abinda matanka ke yi mata kafin ka rabu da su gaskiya ne ko kuma ba gaskiya bane?, MUHAY da gaske kaine zaka ce wai saboda matarka nima sai ka bata min?, Ka ga ni fa na haifeka.....gaba daya sai nake kin yarda da maganar ban san ba tsananin sonka ke ya sa haka ko menene?, To aman idan ban yarda da maganar ba da me zan yarda? Kai ka ki zama ka yi maganar da ni..... Sam baka yarda da ni ba, kana boye min damuwarka sosai Muhay....., Shin me yake faruwa tsakaninka da mamanka???? Innalilahi wa inna ilaihi raj'une MUHYIDEEN zuciyata ciwo take yi, shin ka kai shekarun da dole zan yi hakuri da halayanka na rayu da kai a haka ne ko menene ?, Shin ya kai wajen da zan maka biyaya ne ba ka yi min ba?......" A sanyaye CHIEF OF ARMY dake kallonta cike da tausayawa , sannan ya kalli MUHYIDEEN dake duke kansa a kasa a gabanta yana sauraronta tana kuka , gaba daya ta rikice ta shiga a duhu, so take sai an fahimtar da ita ko menene, bayan bata san rashin sanninta ya fi sanninta kwonciyar hankali ba A sanyaye ya ce" Wife....." Kanta take girgizawa ta ki koda kallonsa A sanyayen ta ce" Dan Allah Abansa kar ka ce komai ka ji?, Na san so kake ka ce min na bar maganar ko? Kar na takura masa ko? Shi ga wanda ya isa ko?, Shikenan ya tashi ya tafi.....ba zan ji haushin matarsa ba domin yarinyar nan tunda na ganta na ji ina kaunarta a raina, na ji ta kwonta min a matsayin matar d'ana, harma na ji tarihinta na karra jin tausayinta da muradin talaf mata, gashinnan har yanzu bata dawo ba, ta yiwu ta tsorata da yannayina ne, bata san a cikin halin kaka naka yi nake ba, abubuwa sun shige min duhu kuma an ki a fitar da ni..........., Ai ni zan yi farin ciki ka so iyalinka fiye da kowa, sannan ka sawakewa yar mutane da baka kulawa ka barta ta tafiyarta ta samu daidai ita, aman ba zan takura maka ba idan ka ga dama ne Muhay......" Ta karashe tana cicibawa da niyar bara masu wajen, stlll kuma tana kukan Hankalinsa ya karra tashi, sosai hankalinsa ya tashi A rikice ya rike kafafuwanta yana sada kansa a jikin gwuiwoyinta muryarsa na fita da kyar dan furucin da zai yi bai san me zai haifar ba , ya dago idannuwansa da sukai jajajir daidai hawayenta sun sauka suka sauka a saman fuskarsa , da gagawa ya ringa girgiza Kansa ya ce" 😭😭😭😭😭😭😭 Oh rainarhhhhhhhh😌😌😌😌🥺🥺🥺🥺🥺🥺🥺😍😍😍😍😍😍😍ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 5️⃣0️⃣ Da gagawa ya ringa girgiza kansa ya ce" Mahmahnah......." Mama ta sake jin wani takaici na sake tukota dan hakaa ta janye kafarta fahimtar da ta yi baa fada mata ba zai yi ta zagaye shi da sauri ta nemi barin dakin Chief of army ne ya yi gagawar dakatar da ita ta hanyar ambatar sunnanta kai tsaye sanann ya mike shima jikinsa a mace yana kallon bayanta Muryarsa a sanyaye ya ce" Na so ki kasance mai hakuri da kawar da kai har Allah ya nuna maki alkhairin abin, domin tsananta bincike bashi da wani alkhairi , bashi da kyau, sai dai kashhh, kin kasance mai yawan son bin didigin abubuwa, gashi yau har kuka kike masa dan yana kare ki da bacin rai?, Hasana yaya zaki yi da gabar dake tsakanin Yaronki da yar uwarki?, Ya nisanta kansa da ita , kin matsa kin kisanto shi da ita, subahannalah, Hasana" A dan tsorace ta juyo tana kallon Chief of army, sannan ta kalli Muhay da ya kifa kansa a jikin kujerar da ta tashi gaba daya jikinsa na jijiga kamarma wanda yake yin kuka ko menene? Tashin hankali mai girma ta ji na karra ziyartarta, sai dai a yanzu babu gudu ba ja da baya ta riga ta kawo wannan gabar bata da halin yin koma baya Tana kallonsu Mijinta ya dan sake matsota kadan, a sanyaye ya ce" Zan iya kiran hakan da muguwar Kadara, wace ke sake samun waje a wajen wanda ya yi wasa da fadawa Allah, tabas zuciya ce bata da kashi, aman kuma Allah ya bamu hanyar da zamu iya samun kadararmu da sauki idan har muka kai masa kukanmu, kin ga da ace tun da farko da ta faraa jin irin haka ta yi kokari ta nemi shawara sannan ta sake kusanta kanta da ubangijinta , to da tabas ta samu sasaucin koma menene, sai dai kash, kadara, sakaci, muguwar taraya, son zuciya ne suka hadasa haka, kuma sakaci da adu'a ya sa abun ya sake yin tasiri a kanta....." Sake kure fuskarsa take da kallo tana ji tamkar ta saka haannunta tta bude masa bakinsa ya yi magana ta yadda zata ji takamaiman abinda yake faruwa, domin a yanzu kwata kwata ya durmiyata a cikin wani duhun fiye da farko Aa sanyaye ya ce" Tana son sa ne......" Bakinsa da ya yi furucin ta tsatsare da ido kafin a sanyyaye ta dan juyar da hannunta ta ce" Abansa har yanxu baka fadi laifin ba, ka ce tana sonsa ne ka yi shiru, to wanene bai san cewa Useinata na son Son ba? Matar da a kansa sai ta batawa kowa rai? Ai tana son yarontah......" Dan sauke ajiyar zuciya ya sake yi zai kuma yin magana Muhay yaa mike tsaye a hankali ya karaso ya kama hannayenta ya nufi wajen zaman da ta tashi ya zaunar da ita kafin ya zauna ya rike hannayenta yana fuskantarta sosai ya sake kallon CHIEF OF ARMY da ya dawo ya zauna a gefenta yana jin tsoron abinda za'a fada mataa domin bata iya tashin hankali ba sam A sanyaye ya ce" Mahmanah, tun kafin ki haife ni kin san bawa kowa da irin kadarar da Allah ya hukunta zai faru da shi, sannan ina so ki sani cewar abinda yake faruwa launi ne na zane zanen kalar ALK'ALAMIN kadararmu, a cikin lamarin zan so ki dubi wajen dadin fiye da bakin shine cewa har zuwa yanzu makamancin hakan bai faru ba, kennan Allah ya kadarta sannan ya kare mu da kariyarsa........, Baban abinda zamu iya yi shine ci gaba da adu'a, yi mata uzuri, sannan mu ringa nuna mata dan ta bar halayan nan da take yi kwata kwata ta koma ga ubangijinta domin mutuwa ana barin ciki, jariri ya mutuma bale ita, baa lokaci, idan har lokacin yaa yi shikenan baa tsumi ba dabara sai an tafi, shin idan bawa ya je ga ubangijinsa da wannan kayan a saman kansa ina zai saka ransa a kiyama?, Tabas ya shiga uku ya kuma shiga uku, domin ya tozarta komai bayan shi din mai shahada ne a bakinsa........" " Haba MUHYIDEEN MUHAY, ba zaka fada min ko menene ba sai zuciyata ta buga?, Ka fada min na gaji dan Allah" Idannuwansa ya lumshe a sanyaye ya ce" shekaru shida da suka wuce ne, a ranar da kika tafi haji tare da Dad, ya kasance bani da wajen cin abinci dole sai a wajenta, da na je cin abinci gidanta ne ta.........." Idannuwansa ya dago a birkice ya zuba mata su yana kallon fuskarta ya ce" a ranar ne ta , ta ce tana sin aurena......." Ta karashe yana mai dantse harshensa yana kuma sadda kansa sakamakon kunya da ta lulube shi bayan furucin nan da ya yiwa mahaifiyarsa wanda Allah yana ganni ya fi jin kunyarsa fiye da komai Da farko dan shantakai take kallonsa, kafin ta juya wajen mijinta a zabure tana kallonsa Yannayin da ya nuna ya saka ta gane lalle fa abinda yaron ya fada ne ta ji a kunnenta sannan iya gaskiyar kennan Da karfi ta so mikewa, sai dai ya riga ya gaje wajen harma ya danne kafafuwanta yana sake sada kansa sosai Da karfi ta saka hannunta dan ta hankade shi, aman ta kasa domin ya ririketa sosai kansa a kasa A haukace ta sake ture shi tana mai daga hannunta ta ratsa masa wani ratsetsen marin da ya bada sautin tasssssss a saman fuskarsa sannan ta sake neman dago fuskar tasa, hakan ya sa ya dago fuskar tasa yana sake rintse idannuwansa ya bata dama ta hanyar bata fili ya sakar mata kyakyawa, lalausar, ni'imtaciyar fuskarsa sannan ya ki bata damar tashin dai A wani haukacen ta sake wanko fuskarsa da mari ta kuma guda, ta daga zata kifa masa na hudu mijinta ya tare yana kallonta muryarsa a rikice ya ce" Me kike yi haka Hasana?" Da muryar kuka da ihu ihu ta ce" Kai, ka ji me yace? Giya ya fara sha ne? Kana jinsa kuwa? Mamansa fa? Ko ban fahimta daidai bane? Mamansa fa?" Da sauri ya dubeta a kausashe ya ce" Eh ita din sai me Kuma?, Aka ce Ita din fa sai aka yi yaya? Ko karya akai mata ne? Kina fa gani irin yadda muke kauce maki haka dan mun san ke din nan zuciyarki ba zata dauka ba, a yanzu da kika takura har kika ji sai ki ringa yi masa tankadeta mareta kina cewa ya sha giya? Wace giya kuma da ta fi bayananiya ne?, Hasana ki fuskanci yaronki mana, ke kin san me kika haifa, idan kin san makaryaci kika haifa kuma fine ki karyata maganarsa sannan ki turashi wajenta sai ki rufe taron da fatiha ki kuma tanadi haduwarki da Allah!" Yana gama fada rai bace ya mike fuuuuu ya fice a falon Sai dai yana fitowa idannuwansa suka sauka a kan yarinyar dake dauke da igiyar auren MUHAY a kanta tana yi masu labe Bata zata wani zai fito a yanzu ba , fitowarsa kuma ya sakata saurin juyawa dan ta basar din nan, sai dai ta makaro domin dama ya shaka ne ya fito kuma sai ta fado a daidai gabar da yake neman abin nema dan ya duba duba na tsanaki A haukace ya damki hannunta ya nufi falonsa da ita, wanda hakan a kan idannuwan matayensa biyu, wa'inda suma sun kasa tsaye ko zaune kowa ya fuskanci baban d'an da mijinsu ke kauna na cikin bacin rai hakan ya sa suma suke shawagi dan gane abinda yake faruwa MUHAY a sanyaye yake kallonta bayan ta gama maganarta da ihun fadan da ta zuba, fuskarta ta yi jajajir , hancinta ya karra yin tsayi Idannuwanta kuma sun yi wani iri Ta zama abin tausayi ta sake fuskantarsa na dan sakwani, sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza kanta ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ya Allah ka sa mu cika da kyau da imani, da ban gaskiya da kalmaru shahada a bakinmu, Allah ka sa karshenmu ya yi kyau ya ubangiji, ko me muke aikatawa ba na alkhairi ba Allah ka sa kafin mu mutu mu tuba, ya Allah ka sa mu din masu dacen kyakyawan karshe ne......." A hankali ya gyara zamansa yana sake riketa a jikinsa domin ta sauko daga saman kujerar gana dayanta ta zube a kasa hakan ya sa ya riketa a jikinsa sosai yana saurarenta A sanyaye , muryarta cen ciki ta ce" Tabas tsananta bincike bashi da kyau, ba zan kuma ba Son" Kansa yake gyadawa a hankali yana karra shafa gadon bayanta A hankali ta sake fadin" yaya aka yi kana sane ka kyale idan ta ce matar da kake aure ta mata laifi na hau na wulakantar da y'ayan mutane har a je da saki?, Ashe halin kadarar da yar uwata ke ciki kennan?" A hankali ya ringa shafa gashin kanta daa sanadiyyar take hijabin ya sa ya bayana a birkice take sosai Wayarsa dake jikinsa ce ke ta vibration tun dazu, da kyar ya iya cirota yana dubawa Gannin Colonel ne ya saka shi dagawa a hankali ya karra a kunnensa yana sauraro Da kyar ya iya furta magana kamar haka" idan ta ki biyoku ka dauki Sergent Umaimat ta daukota ko a kai ne, kar ta kwana a asibitin nan" Daga haka ya datse kiran yana sake buda idannuwansa a saman mamansa a sanyaye ya ce" Mahmanah" Mama ta sake rintse idannuwanta ta ce" yaya zan iya rintsawa?" MUHAY ya ce" zaki iya Mamanah, nima yau zan iya yin barcin sosai fa, domin kin ga ai kin sani, zakuma ki min adu'a kamar yadda kika saba, wada na san daga kin yi Allah zai amsa" Mamah ta sake sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Zamu yi mata uzuri ko Son? Sanann zamu yi mata adu'a, zan sake kusanta kaina da ita dan n 💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣1️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Zai kuma yin magana suka ji budewar kofar falon da karfi, Shuwwa ce ta auko kamar an hankadota sannan ta ja wani uban birki tana waigawa ta nuna hannunta ta ce" Ke , ke bari shi wanda ya turo ki ki rikonin nan a kansa zan huce, in ba sai ya fadan in ni y'arsa ce ba shegiya nake yau ga wulakanci ki dagoni gaba dayana ki dura a mota? Kan ubancen kayasa!" Nahidht dake rike da takalman Shuwwa din da wayarta ce ta shigi itama ta dan dakata ta juya tana dan daga hannunta da yar dariya tana fadin" An fa gode yalabiya, walahi ban taba gannin mace kamar kato irinki ba, kin dai ga kin cicibota cimak kin saka a mota, Allah ya biya, idan Kuma ta ki zama zan saka a taboki ki ci min uwata ko zata shiryu kin ji? In ba Haukan Shuwwa bama ita ai da galihunta ko yanzu aka busa kaho soja zai riko hannunta, Allah ka sa su ji kaina su aura min Malan ko zan je da galihuna...." Turus sukai sunna kallon su Mama da MUHAY da ya dafe gaban goshinsa bayan ya karewa Shuwwa kallo wace tamkar zata yi dambe dan kwalinta dama tuni ya bar kanta Bakinsa ya dan tabe a lokacin da ya tsinkayi muryoyinsu sunna gaishe da Mama , irin basu san tana wajen nan ba Nahidht ta yi yar dariya tana fadin" Walahi mama mun zata a cen zamu zauna ne, sai ga soja yace mu zo gida, to dai itace ta yi gardama , har ya koma yan mintunna sai gashi da wata ta dauko Shuwwa cimak kamar baby, Allah mai iko, a yau na ga abubuwa walahi Mama" Mama ta yi Murmushi tana mika hannunta ta kamo hannayensu, da kyar ta iya budar bakinta tana fadin " ku yi hakuri y'ayana wani abu ne ya fitar da ni na gagaw akun ji?" A sanyaye Shuwwa take kallonta, a hankali ta dan karra matsawa kusanta tana sake kallon fuskarta Mama ta yi masu dan Murmushi ta ce" ku je ku yi wanka maza ku kwonta ku huta zamu yi magana gobe in sha Allah " Amsata sukai suka mike suka nufi cikin dakin Sunna shiga wata gardamar suka dora da cacar bakin har dai Shuwwa ta fara shiga wanka ta barta da waya a kunne sunna zantawa da babanta bayan ta gama fadin ta mata shiru zata zanta da tsohonta, ita dai ta shigewarta ciki da mutuwar jiki A nutse ya sake dan bata lokaci a wajen mahaifiyarsa, ba wani dogon magana suke yi ba, aman dukkan maganar da suke yi na tafe da kula da kauna irin ta d'a da mahaifi, tana dan nuna alamu na ta yi dana sannin matsawa har ta ji maganar, shi kuma yana yin iya yinsa dan ya kwatanta mata cewar in sha Allah komai zai wuce, har dare ya tsala ya kamata ya rakata har cikin dakinta A lokacin da zai fita daga dakin nata ne ta dan yi murmushi tana fadin" MUhay, yaren nan basa birgeka?" Dan dakatawa ya yi yana dan juyowa dan ya fahimci wasu yara fa? Mama ta sake yin dan Murmushi tana cewa" Ina sonsu a raina sosai, ina sha'awar yarintarsu, sannan ina son ci gaba da kula da su sosai, ka ga su fa dole sai anai masu uzuri sunma yi kokari fa?" Sai a lokacin ya gane wa'inda take nufi, dan Murmushi ya yi mata a hankali ya furta" Allah ya tashemu lafiya Mamahnah" Mama ta amsa shi itama tana kallonsa har ya fita kafin ta mike jiki a mace ta shiga bayi ta yi wanka hadi da dauro alwallah ta dawo falonta ta cenza tufafinta hadi da daukan dardumarta ta fuskanci gabas ta shiga kai kukanta wajen ubangijinta tun yanzu, domin ita gyara da sauki take nema a wajensa, ta san cewa shine kadai ya isa ya sanyaya mata halin da ta tsinci kanta a ciki, ta kuma san cewa idan kana da damuwa ko baka da damuwa ka kasance mai kai kukanka a wajensa sannan mai gode masa a kowani irin lokaci, shine baya gajiya da baka, baya gajiya da rokonka a gareshi, shine mai mayar da baki fari, ta kuma yarda cewa shi zai mata. ______________________________________ Kofar ya kama ya bude ya shiga ba tare da ya yi salama ba, to koda dai ya yin gaskiya kunnayensu basu jiye masu ba sam sam A hankali Nahidt ta ajiye man dake hannunta a ranta tana ayana' Toh fa, me muka masa kuma ya shigo ya bamu daidai da kugunmu? Ni fa har ga Allah Tsoron mutumen nan nake shi yasa bana haye masa, Allah dai ya raba mu lafiya' Mikewa ta yi tana ajiye man a nan ta dauki hijab dinta ta kalli wajen da Shuwwa ke zaune saman madubi tana fesa turare a jikinta su bayan kunnenta ne, au hamatarta ne, da dai sauronsu ta ce" Bara na ga ko zan samu netwrk din nan a waje " Sai da ta zo fita sai kuma ta ja ta tsaya tana dan kallonsa ta ce" Yalabai, dan Allah na ce dama na fitar da miji a taimaka a daura mana auren nan kafin su Mama su ankare da abinda na aikata , ban san yaya zamu kare ba, kar su tsine min albarka kuma a zo a shiga uku" Idannuwansa ya dago a karro na biyu ya sake kallonta kafin ya girgiza kansa bai bata amsa ba yana kallo ta juya ta fita a dakin, ya riga ne ya gama yin waje ya ajiye yarinyar nan cewa akoy wani abu dake damun kwakwaluwarta, koma menene dai akoyshi abin nan Dan ribom dinta ta saka ta daure gashin kanta sannan ta mike ta juyo face to face da shi Idannuwanta ta tsatsara a saman fuskarsa kafin ta dan sauke ajiyar zuciya ta ringa takowa zuwa wajen da yake tsaye A hankali ya ringa kallonta yana fasara me hakan yake nufi? Har ta zo gab da shi sosai tana niyar take taku dayan da ya rage ta auka jikinsa ya samu kansa da dan matsawa yana sake kallonta da mamaki kafin ya ce" Me kike yi haka ne?" Dan duduba gefe da gefenta ta yi sannan ta sake kallonsa, da zazakar muryarta ta ce" Ban gane tambayar ba" Idannuwansa ya yiwa micik micik ya ce" Kin ga , karfa ki dauki abinda ya faru a asibiti a matsayin da niya na aikata, na aikata ne dan wani dalili daban ba abinda kike tunani ba" Idannuwanta ta dan zaro ta ce" Me na ce to ni?" Da kallon kar ki rainan wayo ya kalleta ya ce" Dama bana so ki ce din, ki kula ni kar ki fada min!" Bakinta ta dan tabe tana juyawa a hankali ta shiga dan takawa ta ce" Dadin abin jikinka ai ba laushi ne da shi bale a so fadawa!" Ido ya dan tsura mata kafin ya saka hannunsa ya damko nata ya juyota gaba dayanta yana kallonta ya ce" Me kike nufi?" Kasa kasa ta kalla wajen kirjinsa sannan ta dago tana kallon fuskarsa , sai kuma ta shagwabe fuskarta sosai ta ce" Ka ga fa damkar min hannu ta yi da karfi ta ciciboni a gaban mutane har sai da rigar dake jikina ta yi sama har ana gannin cinyoyina , yarenka na kallo ta watsa ni a mota ta rufo, fisabililahi kafin mu rabu ai an wulakanta mutuncinka ko?" Gaba daya sia ya ji har tsigar jikinsa na neman tashi na bacin rai, da sauri ya kalli wajen kaffafuwan nata sannan ya kalleta da kyau Wani kunna ya fara ji ransa na yi masa, harma ya shiga tambayar kansa da Colonel bashi da hankali? Shi ya sa akaiwa matarsa tsirara? Lalle zai koya masa hankali kuwa daga shi har ita! Rai bace ya ce" kina ji, Mama na cikin bacin rai, ki yi kokari ki dubata kafin ki kwonta, shine kawai ya kawo ni!" Daga haka ya saki hannun nata da ya damko ya juya har yana hada kaffafuwansa wajen sauri ya ciro wayarsa ya danna kiran Colonel Colonel na dauka da fada fada sama sama ya shiga fadin" Ashe baka da hankali? Da wa da wa kuka je daukan iyalina har za'a dorota a kafada?" Da mamaki Colonel ya ce" Sir?" MUHAY ya yi gagawar katse shi da wani fadan yana fadin" Ka saurara malan, kafar katana a waje a gaban karti? Ku hadu gaba dayanku har ita mai karfin a fada kin dalili!" Daga haka kittt ya kashe yana huci ya juya wajen da ya ga an tsura masa ido Dan murmushin da ya saka gabanta ya kwonci kwonci ya fadi ya sakar mata , wanda ya sa bayan tsoron gannin an shiga da natar MUHAY din dakin cen, ya karra dora mata Tsoron kar dai gaskiya ne da matar tasa tace ya san ko su wa ke bibiyarsa? Da sauri ta juya tana barin wajen gabanta na ci gaba da faduwa da tarin tsoro a ranta....................... Sai da Nahidt ta gama kallonsu kafin ta yi murmushin itama ta koma ciki da wayarta a kunnenta sukai salama ta tura kofar dakin Shuwwa tana mai yin salama a bakinta Gannin shuwwa tsaye ta rungume hannayenta a kirjinta ya sakata yin dan kasakai tana kallonta, sai kuma ta tabe baki ta zagaya zata haye bed ta ji Shuwwa na fadin" Oh, ban taba jin murya mai dadi irin ta sojan nan ba, kaf duniya babu mai dadin muryarsa wollah" Nahidht ta mike zaune da sauri tana kallonta da mamaki ta ce" IBTISAM wa kike nufi? Ina fata Abanki?" SHUWWA ta juyo tana kallonta itama ta dafe habarta ta ce" Abana kuma? Me hadina ni kuma da fadin muryar Abana?" Nahidht ta idasa zama da kyau ta ce" Ke aman bakya jin tsoron Allah, yanzu wannan muryar marar sirri ce zaki ce ta fi ta Akaramalahu alarama ustazu bawan Allah, murya sam ba sirri ba laushi ba lausasawa?" Shuwwar ta idasa saman gadon tana fuskantarta ta ce" Me zai hanna kowa kar ya fadi aubun kowa kawai a zauna lafiya? Kin ga dai kar ki sa na ce muryar ubana wata sanyi karai ba wani kazar kazar bayan ana son namiji da zarar ya yi magana a waje, kai ko motsi ya yi a gane ba kawai a ringa rarashin mace ba!" Ido NAHI ta zarro da mamaki ta tafa hannunta ta ce" zan ga annabi in nai hali na gari, yau kuma ke? Yanzu yaushe kika fara sonsa? Wai son gaske ko karya? Ke bari ki ji karya ne a zagi Malan a gabana walahi" shuwwa ta tabe baki tana kashe wayarta ta jefa mata tana fadin" dadin abin a nan babu abinda ba'a yiwa uban nawa ba, yanzu a wani ce ana sonmu, kuma da kike cewa ni in so soja kema kin san kin dai fadi ne, maganar gaskiya a yita yana da dadin murya, yana da kanshin turarae dadada fajat aman ba maganar so bata taso ba!" Daga haka ta juya ta barawa Nahidt dakin wace mamaki ya sakata hangame baki tana tunanin kaf duniya ba wace ta rainata irin kanwar tata. Tunda ta zo dakin Maman take zaune tana kallonta, sujada ce ta yi kanta a kasa har sai da ta fara jin Tsoron rashin dagowarta, harma ta ambaci sunnan kiranta da sunna Mama? A sanyaye tana kallonta Sai cen Maman ta dago da fuskarta dake cike da hawaye ta yi zaman tahiya sannan ta salame ta juya wajen da Shuwwa ke zaune tana kallonta A hankali ta dan yafitota, Hakan ya sa ta rarafa ta karasa kusa da ita sosai tana kallonta Mama ta ce" Baki yi barci ba?, Ina fatan lafiya?" Shuwwa ta sauke ajiyar Zuciya a hankali ta ce" Mama fada mukai da Nahidt din", ta fadi haka ne dan bata san me zata ce ba, gashi so take ta jima tare da maman, haka kawai take ji a ranta koda bai ce ta lekota ba tana iya kulawa da matar da ta ji tarihinsu ta kuma tausaya masu Mama ta yi dan kurmushi da shakakiyar muryarta ta ce" Kin sha maganinki kuwa yau?" Shuwwa ta dan girgiza kanta , domin yau bata sha tsumin nan ba ko diz Mama ta dan shafa gefen fuskarta ta ce" Maza tashi ki ciro a frij ki sha sai ki kwonta saman gadona" Shuwwa ta gyada kanta, ta mike ta aiwatar yadda Maman ta ce, duda tana tunanin anya zata iya kwonciya saman gadon kai tsaye haka?, Sai kawia ta jure ta zauna a baki baki tana fadin" mama yaushe zaki kwonta?" Mama ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" zan kwonta y'ata in sha Allah" Daga haka Shuwwa ta yi shiru bata kuma cewa komai ba, aman kuma tana kallon Maman ne dake ta adu'a da carbinta har dare ya tsala sosai, sannan Maman kan juyo lokaci zuwa lokaci ta kalleta, gannin a zaune take ya saka ta mike ta sake daidaita alarm dan ta tashi daukan azumi ta je wajen gadon tana fadin" Oya haye cen kurya kar aje ki fado tsakiyar dare, ko bakya gigin barci?" Shuwwa ta yi yar dariya ta haye cen saman ta ja bargo ta rufa tana jin maman ta gama kimtsawa ta hau gadon itama ta kwonta hadi da rike carbinta tana ci gaba da ja....... Ai kam jin mutun a kusanta ya dan rage mata tunanin, uwa uba ga maganin matsala a hannunta watau carbi, tana tsaka da ja barci barawo yayi awon gaba da ita, zuciyarta sakayau ba nauyi ba komai............ta riga ta fadawa mai magani, ya kuma sanyayar mata da zuciyarta........☺️ _____________________________________ Fitsarin da ta tsilala ya jike mata sket dinta jirgif take dan matsa kafarta a ciki, jikinta na rawa tana satar kallonsa Tunda ya fito mata kwada kwada cewar shin ita ke neman rayuwar d'ansa ? Ya sakata jin kamar zata summa a zaunen da take , harma ta saki fitsari tana mai gannin mutuwarta a gaban idannuwanta Jikinta na rawa ta budi baki ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Jikinta na rawa ta budi baki ta ce" Sir, na rantse da girman Allah ba ni din ce kai tsaye ke neman ransa ba" Da karfi ya ce" Ke saurara min, ke mahaukaciyar ina ce da zaki bani amsa irin ta mashaya? Ki fito min a mutun ki min maganar da hankalina zai iya dauka ba shirme ba, idan bakinki ya kuma firtan shirme zan maki aiki irin na shirme, me ya maki? Me ya tare maki?" "Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, wallahi, wallahi walahi ban san kan zancen ba, kira nake samu da muryar namiji ana ce min idan ban yi biyaya na zuba masa guba ba ni za'a kashe, aka ce in dai shine ba zai taba sona ba ina kallo zai so watana, ba nice ta farko ba , ba zan taba zama ta karshe ba, saima ya lalatan rayuwa ya yi watsi da ni, tun washe garin na tare a gidan nan aka fara yi min haka Aba......." Ta fada tana sake fashew da kuka tana kallon bindigar da ya ajiye saman table kafin ya mata tambayar da yi nara nunin yana iya harbeta a kan maganar nan Kasancewar dama ya shaki bacin rai ne na matar da yake so, wace bai taba tunanin zai so wata bayan wace ya yiwa soyayar saurayi da budurwa ba, ya fito ya kuma ganninta tana masu labe sai ya hauhawa tamkar fulawa A kausashe ya ce" Laben da kike yi mana na menene?" Jikinta na wani rawar ta ce" tun jiya na bar maganar saka masa wani abin a abincinsa Aba, kwana biyu na ga yana fita da wannan bakuwar ne , shine yau ya dawo shi kadai da hajia, shine na je dan na ji ko ya saketa ne?" Hannunsa yake murzawa yana sake nazartarta da son gane gaskiyar lamarin A kausashe ya ce" Da wace waya suke kiranki? A ina wayar take?" Da sauri ta ce" wayar na dakina, da ita ce suke kirana tana saman gadona, tun jiya da na yarda ita na kasheta ban waiwayeta ba" Da sauri ya mike ya saka daya daga cikin yaransa na amana gadinta ya fito da dan sauri ya nufi dakin, a nan ne ya ga su MUHAY na meeting shi da mutanensa ya tsatsaresu Da dan mamaki MUhay ya raka shi da kallo gannin yadda yake sauri ya kuma nufi cen bangaren matan gidan A hankali ya dan girgiza kansa sai kuma ya samu kansa da salamarsu ya koma ya tsaya a hanyar da zai dawo ya wuce CHIEF OF ARMY na dawowa ya ganshi a nan a tsaye , hakan ya saka shi dubansa har jijiyoyin hannayensa na bali na abinda ke damunsa Rai bace ya ce"ba dai zaka fada min munafukin dake min zagon kasa a cikin gida ba ko? In sha Allah a yau sai na gane ko waye, kuma da hannuna zan harbe shi da bindigata domin barinsa a doron kasama hadari ne, yana iya daukan rai ba tare da jin kunya ko tsoron Allah ba! Yarinyar nan da ya hada baki da ita ya dauke wayarta da ta bari a dakinta, bai san cewa ya fada a rami ne da kansa ba, na saka cctv tun ranar da mukai maganar nan da kai, kuma a yanzu yanzu zan ga ko waye in sha Allah a yau ba zai kwana lafiya ba" Da ido yake kallonsa har ya dasa aya kafin ya ce" Aman Dad, yanzu ka gama cewa matarka bincike bashi da dadi, natacen bincike kan haifar da mumunan amsa mai firgitarwa, shin ba zaka yi hakuri har lokacin da na daukar ma mai aikatar ya cika ba?" A hankali Chief of army ya ce" Yaya zaka min kamawa da abinda yake damuna ne Son?" A hankali ya sauke ajiyar zuciya ya ce" Dad, a Yanzu zan iya cewa hankalina ya kwonta sosai, da Mama ta ji maganar nan hankakina ya kwonta father, dana shi ya fi damuna fiye da komai fa, tunda har ta ji, ta kuma dauki abun da sauki, sauran du mai sauki ne In sha Allah" A hankali ya ce" Kana nufin ta hakura da rigimar ne?" Dan murmushi ya yi dan sarai ya san rikicewar Aban nasa harda fushin mamansa ya karra rura shi, hakan ya sa ya ce" Harma ta kwonta barci Aba" Ajiyar zuciya ya sauke mai nauyi yana sada kansa hadi da girgiza kan nasa A sanyaye ya ce" Idan mai neman ranka ya fito daga cikin gidana, ban san in har zan iya yi masa hukunci bisa tsarin yadda hukuncinsa zai kama, ina tsoron ko wanene na fara halaka shi da hannuna Son" Hannayensa ya dan rungume yana kallonsa ya ce" Shima zamu yi masa uzuri ne Abanah, domin ta yiwu nine na ja har ya yi min irin tsanar nan, koma babu abinda na yi masa dole zamu yi masa uzuri in sha Allah" Chief of army dai sauraronsa yake yi har ya gama sannan ya girgiza kansa ya ce" Yaya matsayin auren yarinyar nan dake kanka? Wannan karron nine ba zan iya yarda ka zauna da macen dake iya yarda ta hada kai da wani dan a kasheka ba, bata da huja koda kuwa yankan namanta kake yi kulun!" MUHAY ya ce" Dad, na saketa a ranar da na sake bata dama dan na ga ko zata iya jurewa ta ki sake waiwayarsu? Sai dai da kanta ta waiwayesu harma ta amshi maganin ta zuba min a abinci, sani ne basu yi ba gaba dayansu, a tunaninsu motsina suka sani idan na fito waje, basu san cewa ni wanda suke tare da shi ne a tafin hannuna Dad............basu fa da hanyar kubuta bayin Allahn nan, baban abinda ya batan rai har na nufo gida dakin yarinyar cen suka saka camera, kennan har mutuncin iyalina zasu fara shiga? Wannan shine na kasa jurewa Father......... i can't!" CHIEF OF ARMY ya tsatsareshi da ido sosai yana kallonsa, kafin ya sauke dan murmushi yana dafa gefen kafadarsa ya ce" Alhmdulilah " Daga haka ya yi gaba ya barshi yana tunanin dariyar kuwa ko ta mecece dad dinsa ya yi? Tun daga wannan rana abubuwa suka cenza sosai a cikin gidan Chief of army A bayane tsoron masu harin rayuwarsa ke sake bayana daga bakin ranar da suka yarda cewar ya fa san da zamansu, uwa uba hakan ya hadasa rashin yarda mai tsanani a tsakaninsu da makusantansu da suka san da shirinsu a kansa, wannan dalili ya sa da zarar an san ya shigo cikin gidan kowa yake kama kansa, tamkar kowa ne ke labewa, uwa uba matarsa da kanta ta tatara yanata yanata ta bar gidan da kafafuwanta, wadda sai da ta jima gidan yayar mahaifinta kusan kwana biyu sannan iyayenta suka san abinda ake ciki harma suka nemi da sannin dalili? A nan ne Chief of army ya mike da kansa ya same su ya kuma yi masu bayanin da ya girgiza tunaninsu, sunne iyaye na farko da ya rabu da yarsu harma suka san dalilin rabuwar Tabas sun yi takaici da mamaki n yarinyar da suka haifa suka ba tarbiya, ta kuma fara fuskantar izni a wajensu domin su suka haifeta , ko me ta aikata dole sunne dolenta, Allahma ya sa alkalamin KADARArTA bai karasa goga nata bakin penti ba, da ta kashe mutun kamar wannan da ina zasu shiga suma da suke iyayenta a kasar nan bale ita? A haka dinma sun godewa Allah, adu'arsu bata fadi kasa ba, jarabawarta ta zo da sauki, Allah ya bata wani mijin malamuncinta......... A bangaren Mama da y'ayanta zama suke yi na zumunci, zama na sannin ciwon dan uwa, zama na kula da rayuwar dan uwa A kwana takwas din nan da suka shige bayan kwonciya asibitin iyayensu likita ya nemi da su rage zaman asibitin, danma sunne sun kasance a tare da wanda ya isa a wajen, ama duda ya haka ya nuna masu su bashi dama ya yi aikinsa yadda ya dace, wannan dalilin ya saka Oga kwata kwatan ya dauki decision din bama zasu kuma zuwa kai tsayen nan ba su yi ta zama kamar ba gobe, ya yanke hukuncin gabanan tafiya ta kwana bibiyu ce sannan idan an yita za'a shiga ne a ga jikinsu a koma gida Sosai hakan bai masu dadi ba, harma sun nuna da bukatuwar a dawo da iyayen nasu a kusa da su mana? Sai dai shirun da ya bi a kan maganarsu ya fahimtar da su cewar bai wani yarda ba, a dole suka kama kansu suka yi biyaya wa maganar Mama, tunda abin nan ya faru bata kuma daga waya ta yi kiran Useina ba, domin ko a da itace ke kiranta, idan ka ga Useina ta yi kiranta to fa zata kawo mata korafin cewa MUHAY baya zuwa ya gaisheta, baya kiranta ne da sauransu, wani sa'in har sai ta yi dan murmushi a ranta tana ayana ko me yasa ita nata y'ayan itama basa zumunci da ita?, Sai dai ta kore tunanin ta fatatakeshi kan zumuncinsa da mamansa, ashe abin mai boyayan al'amari ne, to fa daga yanzun sai ta ajiye kiran nata ta kuma zuba mata ido har zuwa lokacin da zata waiwayeta da wata maganar , a nan zata bata amsa daidai da maganar da ta zo da ita ta hanyar fara kawo gyara a cikin lamuranta Ta wajen Shuwwa kuwa ba wai shafawa rayuwarsa lafiya ta yi ba kamar yadda yake so, watau rayuwa irin ta kamar wace ba komai tsakaninsun nan?, Aa aa, gaba daya dukan wani abunda zai saka ya daga ido ya kalleta ko me yake idan dai yana kusa shi take yi, wani sa'in da gangan zata zauna da irin zama na daf da din nan wanda zai saka ya dan dago ya daina dukan abinda yake yi ya bi cinyoyinta da kallo da zaman da ta masa na matsewar waje, sai ya dan matsa kadan dan ya dan sama space a tsakaninsu, sai dai ba zai hanna idan ta yi niya tsaf ta dora hannunta a saman cinyarsa ta yi masa hirar da harga Allah shi bata wani dame shi ba ko kadan, sai dai ya kalleta har ta gama ta dan yi dariya tana mai saka yatsotsinta biyu a bakinta da babar da manuniyar ta dan gwala bakin tana masa alamun irin ya yi dariya mana? Shi kuma sai dai ya bi hannun nata da kallo ya kwabe fuska irin abun bai masa ba din nan sannan ya raka hannun nata da kallo irin kazamar nan, ita kuma ta tabe baki itama ta ci gaba da harkokinta da Su mama dake yi tamkar basu gane me aka yi ba Dinkunnansu kuwa an kawo, abin ba'a cewa komai, dinkunna sun dinku iya dinkuwa sun yi kyau sosai, sannan gyara babu ranar da ba'a yi, Mama gyaran yi take na su duka ba na iya Shuwwa din kadai ba, gyaran kuma harda fatarsu, domin farin fatarsu ba shi ya hanna mama sake daukan mataki a kan fatar ba, fatar kanta sai ta sake yin luwaiwai ga kanshi mai daraja da suke bazawa ba lokaci Nahidht kam tana cike da jin haushin irin yadda du hudubar da take yiwa Shuwwa a daki sai ta wani watsar, gani take yi har yanzu shuwwa bata da niyar zama da mutumen nan, sam gani take yi Shuwwa din bata gane cewar aurenta fa da wannan mutun sai dai hakuri, aure ne ya riga ya dauru, aman kuma ba komai ta mata uzuri Kwana biyu tsakani da kansa ya yi tafiya kan zai yi kwana uku sannan ya dawo, domin zai je ya daidaita harkar aikinsa na cem ne ya fada cewar kar su je ko'ina ciki koda asibiti ne har sai ya dawo daga tafiyarsa Kwana ukun tsakani ne da kansa ya yi kiran mahaifiyarsa yake fada mata cewar yanzu suka gama waya da chief of army, likita ne yake fada masa cewar yau kwana biyu kennan da ya daina masu anfani da maganin dogon barcin da yake yi masu, domin su dukansu cikin ikon Allah jikinsu ya yi yadda yake so, balema namijin a yanzu baya kubtayar nan, sai dai shirunsa ya fi maganarsa yawa, domin a jiya matar yasa ce ta bukaci a bata abin aski da kanta ta bashi madubi ya rike ta yi masa askin da ya bamu mamaki, domin kamar wata mai aski haka askin ya yi kyau du ta kwashe duguzar nan Aman baya cewa ummm, bale umum, ko rubutun da na fitar a frij na yau ya bashi ya amsa ya sha da kansa sannan ya shige bayi ya sake yin wanka , wai mutumen ba dai ba tsafta da ibada, ya nuna cewar sunna iya tafia gida domin Matar na ta tambayar ina y'ayanta ne? Ko mafarkinsu ne ta yi? Aman wani irin mafarki ne haka ? Ita sai tace sojan da ya dauketa wajen yarenta ya kaita, shin ina sojan yake da suaransu dai, to shine nake cewa Aba a bude gida guda a saka masu kula da su a kaisu kafin na dawo na ga idan na samu zama da mutumen ni ko zai bani amsoshin tambayoyin da ake masa baya cewa komai?......" Ya fan sasauta dan maida numfashi, Mama ta ce" Ina jinka" Muhay ya ci gaba da fadin" Shine Aba ya ce bai yarda da a kaisu wani wajen ba, wai idan mai binsu na tare da su fa? Komai na iya faruwa ciki harda siyan masu kula da su din, a nan gida akoy waje wadatace da zasu iya zama har komai ya daidaita .....to Mama da ni......." "Kai me MUHAY?" Mama ta fada itama a sanyaye💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣3️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali ya ce" Dama bana so Hakan ya hadasa wata fitina ne a gidan duba da na kawo Yarinyar nan da yayarta, sannan na karro iyayensu kar............" Mama ta dan yi tsai ta ce" Kar a ga ka kawo mutane ka zuba?" MUHAY ya dan gyada kansa hadi da fitar da fan sautin dake nuni eh yake nufi Mama ta yi dan murmushi ta ce" Wani ya taba nuna maka wani abin ne Son?" Dan tsai ya sake yi yana sauraronta, gaba daya yanzun Mama bata hawa kan fada a kan abinda ya shafe shi, sai dai ta saurara sannan ta bi abin a laluma, Hakan ya sa shima a yanzun yake doguwar magana kamar sunna a gabanta idan har zai yi mata magana ko wata iri ce Mama ta yi dan murmushi ta ce"To ai sai dai ka yi hakuri, domin ka ganmu nan mun gama kimtsa bangaren da Abanku ya ce a gyara harma ga matarka cen tana saka ruraran wuta, kai din sai yaushe zamu ganka a gari ne?" A hankali ya ce" Wani case ne na tarrar a nan sun, sun shiga kotuma, jibi ake yin zaman karshe, matsalar wani mai kudi ne ke son juya abin , in sha Allah da an gama zan dawo Mamah" Mama ta gyada kanta tana mai yi masa adu'a sannan sukai salama ta sake maida hankalinta kan wajen labulayen da aka cenza da komai tana mai sake kula da tsaftar wajen da komai, sannan tana cike da farin cikin gannin yan matan murna ta ki ta boye kanta a saman fuskokinsu, ci gaba ta yi da taya su aikin itama cike da kula tana mai raya lalle lalle zata shirya tarewar Shuwwa ne, domin itama tana so yaron nata ya tare da iyalinsa wannan karron a ga yaya tafiyar zata tafi ne? A nutse suka gama gyara ko'ina, sannan suka rufo suka koma bangaren Maman suka shiga girke girke, dama yau girkinta ne, hakan ya sa suka yi zama daya, da kansu sai masu aiki dake dan dauko abin daukowa su mayar da na maidawa suka yi tsararun girke girke, ciki harda favorite girkin da mahaifinsu ya fi so suka gabatarwa da Mama ta kuwa basu hadin kai suka girka masa , watau cus cus da boulette din naman kaza, sai jus na kwakwa mai sanyi , kai abincin saima da ya shiga cikin kwanoni na alfarma ya karra daukan kalla, ba'a cewa komai domin tabas ana iya ciza yatsa wajen dandanonsa Da yama , wajen karfe shida Dad ya sanarwa Mama cewar sun kusa karasowa ya same su a bangaren bakin gaba dayansu, ashe har sauran matansa ya fada masu cewar su hadu dan tarbar bakim da yake tafe da su Kasancewar babu wanda ya san wasu bakin ne? Domin basu san cewa wai mararsa lafiyan nan ne za'a tarba haka ba, ya saka su zuwa din Sai dai sun yi mamakin gannin Matar MUHAY cikin shiga ta bak'ar abaya har kasa, ta yane kanta da mayafin abayar, sannan da bak'ar safa a kafarta, hakama yar uwarta irin shigarta ce a jikinta sak, hakan sai ya fitar da kamaninsu tamkar wasu y'ayan larabawa, kalar fatarsu ta sake amsar shigarsu, nanadewar da suka yiwa dan kwalinsu kuwa ya amshi yannayin fuskarsu, kowace da kamar wanda take yi a cikin iyayensu, sai dai jini da baya karya ne ya sa tashi dayama kana iya tunanin lalle kamarsu daya, sai in ka zauna da su ne zaka gane jinni ne mai karfi a tsakaninsu Tabas sauran sun yi mamakin ganninsu haka dare dare a falon da ya dauki kaya ya yi wani irin kyau, ga kanshi ga sanyin AC na tashi ta ko'ina, ga lalausan capet ga tsaftar waje, sai dai babu wace ta fitar da mamakinta, aman kuma sun baza ido su ga abinda zai faru, domin shi ai kishi kumalon mata ne, kowace na da kalar nata kishin, bale uwar gidansa da ta gama daukarwa niyar in dai mijin nasu wasu bakin alfarma ne da shi bai tashi saukarsu ba sai yau ranar girkin uwar dan gwal walahi za'a yita kuwa a gidan nan, ita fa ta fa kai makura fa!, Walahil azim ta kai makura Sunna nan zaune , ba wata hira suke yi ba, TV ce aka kunna aka rage amonta sosai a tashar da basu da aiki sai karatun alkur'ani, shi yake tashi a tausashe hakan ya sa kowace ke abinda ta ga ya fi mata zaman shirun, wata na waya ne, wata na karra harare harare ne, wata na shaaninta hankali kwonce ne, yan matan biyu kuwa kowace a cikin zulumi da kallon hanya suke, zuciyarsu na cike da tunanin yaya jikin iyayen nasu ne? Wani soja ne guda ya bude kofar ya shigo bayan ya yi salama sannan ya sake bude kofar da kyau Gaba dayansu ne suka mimike sunna kallon hanyar shigowar Father ne ya fara bayana kadan , kafin ya sake rike mutumen dake bayansa da kyau dan ya taimaka masa ya shigo da kyau A lokacin da ya bayana babu wanda bai tsura masa ido a cikinsu ba Tabas rama ta samu wajen zama a jikin magaifinsu, sai dai abin mamaki annuri ya fara samun wajen zama a yanzu a tare da shi, haka kuma ramar ba kamar wace take hade da muguwar dati da duguzar gashin fuska da na kai din nan bace, a yanzun harda hiraminsa da ya dora a saman kansa, ga manyan idannuwansa farare kal yana kallon mutane da su , haka kuma kamaninsa tamkar ba ciwon ne kadai damuwar rashin maganarsa da saurin sakin fuskarsa ba, kamar a cikin lamarin nasa harda wani abu mai shige da iza, ko nace mulki dake fita a tare da shi A hankali ya sauke idannuwansa a saman fuskar iyalinsa a karro na biyu kennan bayan sun shigo ta samu shigowar itama ta zubawa yan matan ido bayan ta ja ta tsaya a wajen da take , itama a jikinta sutura ce ta doguwar riga, sai dai tata fara ce sannan budadiya ce sosai hakan ya sa ba'a iya gannin girman ramar tata itama, aman ta fuskarta ana iya gane itama ba jikin ne da ita ba, du ya zube A hankali ta juyo wajen da yake tsaye ta zuba idannuwanta cikin nasa, sai kuma ta sake waigawa ta sake kallon yan matan da tsoron laifukansu ya hanna su sake dankarowa a guje jikin iyayen nasu, tun bayan zuwan da suka yi na farko A hankali ta maida kanta kan matan dake tsaitsaye bayan sauran yan matan nan da ta gama yarda cewa nata ne, Harma ta idasa bambance kowace a cikinsu Muryarta cen ciki tana rawa ta ce" Asalamu alaikum wa rahamatullah wa barakatuhu" Hawayen dake cikin idannuwan yan matan ne ya bale da kansa A hankali Shuwwa ta dan daga kafarta bayan Mama ta amsa salamar a bayane da fara'a kwonce saman fuskarta ta nufota ta kamo hannunta harma tana mai yi mata marhabun ta waiga wajen mijin nata da ya ba wannan bawan Allah damar gama fahimtar wajen da yake, tare da wa yake, da mutanen dake gabansa a tsanake ba tare da ya azalzala shi zuwa wajen zama ba ta ce" CHIEF, a karaso shi ya zauna, kar tsayuwar tai masa yawa......" A nutse CHIEF OF ARMY ya ce" Bismillah , mu je wajen zama........." A hankali ya sake lumshe idannuwansa yana kallon yarinyar da a da sai tana saman kirjinsa take iya yin barci, wace ya tafi sallah masalaci ya barta zata ci abinci ita da yar uwarta, itace ta zama cikakiyar budurwa haka a gabansa a tsaye A raunane ta ce" Abuiiiiiiiiii " Sai da zuciyarsa ta buga da wani irin karfin gaske, irin mai motsa soyayar nan ta uba da y'ayansa A hankali ya sake kallon fuskarta da hawaye suka gaba wankewa, ba ko diz din abin shafe shafe na kwaliya na mata a fuskar tata, aman yadda take walwali zai nuna maka a cikin nutsuwar zuciya take A cen kasan zuciyarsa ya ringa taslima ga ubangijin talikai, zuciyarsa ta fara sanyaya da kuntacen kuncin da ta dauka na shekara da shekaru, ya fara yarda da maganar matarsa cewa ya yi kokari ya samu y'ayansa da ransa, ta tabata Allahn da ya dora masu wannan jarabawa shine zai zamto gatansu A hankali ya sake fuskantarta sosai, yana ta kallonta kafin ya sauke idannuwansa a saman fuskar yar uwarta Oh Nahidt dinsa Yar matashiyar yarsa mai cike da kamala da fada da ilimi da wayau, yarinyar da ta tashi da zafin nema danma baya bari, itace ta zama wannan budurwar? Ya Allah alhamdulilah y'ayansa ne a hade gasunnan a gabansa? Mama ce ta raka uwar gidan Dad da kallo a lokacin da ta yi gaba sanann ta sake fadin" Abansu ku karaso mana" Sannan ta fuskanci Mama dake kallon bayan y'ayan nata, wa'inda sai su kalli mahaifinsu, sai kuma su kalleta a sanyaye ta ce" Ki kirayesu mana Hajia....." Mama ta dan kure fuskar Maman Muhay da kallo kafin cen ciki ta furta" Sun gane ni?" Mama ta sakar mata Murmushi itama kasa kasa sosai ta ce" kina tunanin ke Allah bai haska goshinki bamban da na wasu iyayen a idannuwan y'ayanki ba?" Muryarta kasa kasa sosai ta dago hannunta tana kallon fuskar Mama da yadda ta zauna daf da ita haka ba kyama ba komai ta ce" Na kasa gane yaya aka yi su dake saudiya yara kannana suka samu zuwa nan? Sallah kika je kika taimaka masu? Kece kika rike min y'ayana da mutunci haka! Ashe da na cewa babansu gaba faya duniya kar ya yarda da kowa daga ni sai shi na tafka kuskure, yana iya yarda da daidaiku irinku?" Mama gannin Mamansu ta rikice, gashi su din kansu a wajen nan da suke yanzun sun jimke hannayensu waje daya sun sada kawunnansu , domin daga mamansu har babansu babu wanda ya yi kiransu, su kuma basu je da gagawa ba dan sun gama tsoratar da kansu, Maman Muhay ta dubesu da tausayawa ta ce" Me kuke jira haka ne? Me kuke jira ne yan matana?" Ai dama kam jira suke, kiris suke jira a ce, so suke a basu damar aikata hakan Maganar ta saka kamar ta kunna su da rigai rigai suka kawo kansu wajen mahaifiyarsu da har ta dan fara cirawa zata mike suka koma gaba daya suka zube a saman kujerar suka saka kuka irin mai karfin nan har y'ayan da ita din kanta A hankali ya bude idannuwansa bayan ya rufe ruf yana tunanin a duniya anya ko harbe wanda ya masa yankan kaunar nan ya yi ya huce kuwa?, Ya raba shi da abinda ya haifa bayan shi ya yi nesa ya bara masa komai da komai? A zabure ya sauke idannuwansa a kansu gaba dayansu a lokacin da suke fadin" umah, wayo Umanmu, Mamah har kabarinku aka kaimu" Da karfi Shuwwa ke sake shigewa jikinta tana fadin" Ni dama na san baku mutu ba, ina kuka tafi? Ina kuka je kuka barmu? Ina kuka je?" Zurbat ya mike daga gefen Dad, da karfin zuciya ya karasa wajen da suke kafin shima ya kai inda suke rukunkume da junna ya rukunkume su da karfi yana rintse idannuwansa Nahidt ta juya gareshi itama ta rike shi kam tana girgiza kanta ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, mu kuwa da muna da gata menene hukuncin da ya dace da dukkan wanda ya aikata maku haka?, A yanzu na fara tunanin ba da kafarku kuka barmu ba, domin a gidanmu Jaddah baku bari ko kuda ya rabe mu........, shuwwa take cewa baku mutu ba, sai na ce ta yi hakuri kun mutu ta yi hakuri, sai Mama ta nanma ta ce tana ji a jikinta baku mutu ba" Tunda aka fara kayaniyar nan CHIEF OF ARMY ya samu ya fitar da dayar matar tasa da dukan wani sojan dake iya kallon abinda yake faruwa kafin ua dawo shima ya zauna kusa da matarsa sunna kallonsu zuciyoyinsu a karye gaba dayansu Kamar an ciro a bakinsa, tunda ya samu lafiya kamar da karfi aka budi bakinsa, domin maganarsa ta yanna cikin ihun a kaishi nesa da kasar nan da ta yanzu ba iri daya bace ya budi baki ya ce" ku yi shiru" Sai kuma ya yi kitttt da bakinsa, kafin ya sake daukan furucinsa yana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une....... Nahidt, Ebtisemmmmmmmm, ashe zan ganku a duniya?" Gaba daya sai da zuciyar kowa ta karaya a dakin nan, sun kasa sakin junna haka kuma sun kasa daina aikawa junna tambayoyi kowane so yake dan uwansa ya fada masa abinda ya same shi bayan baya nan, Da kyar Mamansu ta sasauta nata kukan tana rike da kumatun Shuwwa ta ce" Me kuka gani a rayuwa y'ayana?, Ina da ina kuka je? Me ya same ku a wannan katuwar duniyar da ta yiwa yaro girma?, Abansu kana kallon jaririyarka yadda ta girma ?, Oh Ebtinahhhhhhhh" A hankali IBTISAM ta sake komawa cikin jikinta ta lafe tana ta sauke ajiyar zuciya tana jin a yau bata tunanin idan akoy abinda zai nisantata da kirjin nan na mahaifiyarta, komai girmansa kuwa, itama riketa ta yi tana ta shafa bayanta da kanta a sanyaye idannuwanta a lumshe tana ta jin bugawar zuciyarta ta sake budar bakinta tana kallon Nahidht ta ce" Yar gidan Papanta, ku fada min, ku fada min abinda ya same ku , duda na ganku a hannu mai daraja a gida mai daraja, aman na kagu na san kafin nan me ya same ku, na kagu na san me da me kuka gani na rayuwa koda na rana daya ne na tabata kun san abubuwan rayuwa sosai, oya telll me " Gabanta ne ya kwonci kwonci ya fadi, dogon hancinta kuwa da ya jajajir sai ya done , watau ta rasa wadataciyar iskar ja ta shi du irin girmansa Jiki a mace ta sada kanta ta kasa furta masu koda A ne, Hakan ya sa Mahaifiyarta tsatsareta da idannuwa gabanta na faduwa Zata sake yi mata magana Maman Muhayta dan yi gyaran murya a sanyaye ta ce💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣4️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Zata sake yi mata magana Maman Muhay ta dan yi gyaran murya a sanyaye ta ce" Maman SHUWWAR inaga me zai hanna ku ci abinci ku dan huta kafin ku yi zaman nan?" Mama ta kalleta da mamakin jin wani sunna kuma, hakama Abansu sai ya samu kansa da maimaita sunnan a cikin ransa yana jin sam bai san sunnan ba, kai sunnanma sam bai yi masa ba, dan haka sai ya bude bakinsa ya ce" Wacece SHUWWA ?" Da sauri ta dago tana kikifta ido tana kallon Mahaifinta, sai kuma ta kalli Mama da sauri tana ji kamar ta ce gaskiya a yafe mata sunnan nan ta yafe shi duniya da kiyama, to yau itace zata cewa mahaifinta dan wani abu daban ya sa ta tsani sunnan da ya saka mata? Sunnan nan nata fa ta sh kama rigima irin ta mata da miji sunna gardamar sunnan da ya fi dadi ita ta ce na Nahidt shi kuma yace haba dai na Ebtisemmmmmmmm dinsa ya fi dadi, sai kuma kwatsam a ce taa cenza? Kar dai ya gaura mata mari daga dawowarsa? Da sauri ta sada kanta gannin ya kalleta sakamakon Mama da ta kalleta hakan na masa nuni da IBTISAM dinsa ce ta dawo Wata wai SHUWWAR ? To wa ya cenza mata sunnan kuma? A nutse ya ce" Ku yi hakuri Hajia, ku yi hakuri dan Allah, aman idan ba damuwa zan so a fada min maganar nan da mamansu ke son sani itama, domin zan iya rantsewa tunanin inda suke ya saka na iya jurewa, ba zan iya cin komai ba sai na ji abubuwan nan" Ai kam ido hudu sukai da Nahidht din da SHUWWA Sai kuma suka sake sasada kawunansu Mama ta sauke ajiyar zuciya ta ce" In sha Allah ni zan fada maku abinda na sani, aman dan Allah ina mai rokarku da ku fuskanci alkhairin dake tare da nanauyan kadarku baki daya, ku yi hamdallah ga ubangiji tunda har ya kasance ku dukanku kunna raye, to fa mai saukin kennan......" Da ido suke kallon Mama tana bayani a sanyaye a nutse, tun sunna sama har suka dawo kasa suka zazauna suka rike hannayensu su dukansu kowace zuciyarta tamkar zata buga dan tsoro haka iyayensu dake sauraron maganar sunna gannin tamkar a wai ne har Mama ta dire aya wada shima Chief of army sai yau ya ji wannan maganar da tarin tausayi yake kallon yan matan da iyayensu suka yi mutuwar zaune sunna kallon Mama Tabas maganar ta dake su, idan a dazu mahaifinsu bai zubar da hawaye ba a yanzun kam idannuwansa zubarwa suke ba kakautawa, wai a haka Mama bata budi bakinta t fadi sana'ar me Nahidt din ke yi dan ciyar da yar uwarta da ita kanta ba, sai dai dan hausa ba bagwari bane, a dukan maganar ba'a fadi ga wanda ya dauki nauyinsu kafin yanzu ba, bakuma aka fadi ga sana'ar da suka yi dan ciyar da kansu ba, dole mutun zai gane wani abin a ciki Jiki na rawa Nahidt ta ce" Dan Allah ku yi hakuri" Mama a hankali ta dora kanta a gefen kafadar mijinta tana tuna rayuwarta, a lokacin da ta biyewa soyaya ta samu d'an d'anta ta yadda ta gudu saudiya, watau dai ita ayar nan bata mantuwa bata tsanlake? Hasbunnalahu wani'imal wakim, Muryarta na rawa ta ce" Kunna nufin kunnga Hamza? Hamza har ya kusa aurenki?, Sannan kun ga ahalina har sun nuna sun neme ni?, Kunna nufin Hajara ce ta ce maku mun mutu?, Kunna nufin ku din nan ne kuka yi rayuwa kamar ta wulakantatu?" Da sauri Shuwwa ta rarafa ta koma kusa da kafar Mama, sai dai tun kafin ta zauna mahaifinta dake hawaye ya saka hannunsa ya share a kausashe ya ce" Ki dawo nan ki zauna ki fuskanceni Ebtisammmmm, kece harda su cenza sunna? Marainci hauka ne,? Nahidt dan bama nan kika wulakanta kanki? Ba gwara ace aikatau kuka yi a gidan masu iko suka wulakanta ku ba, ba gwara ace wankau kuke yi ko tallah kuke dorawa a kawunnanku ba?, Yanzun a duniya ana rasa masu tsawatarwa da babar bulala a cikin anguwanni dan hanna halaya irin na mutanen banza ba?, Da ba dan Allah ya sa MUHAMMAD na tare da ku ba da an tozartaku a cikin kasata? Innalilahi wa inna ilaihi raj'une" Dad ne ya mike tsaye da sauri yana kallonsa Sai kuma ya juya wajen Mama , ya sake juyowa yana kallonsa Gaban goshinsa ya dafe ya juya ya fice a falon yana mai danna kira Bata jima tana ringin ba aka daga Hankalinsa a tashe ya ce" Na san kana da labarin batan magajin garin nan harma kannin mahaifinsa ya hau kujerarsa, ka san ni mahaifin nasa ne ya rikeni na tsayin shekara hudu a lokacin da na je karatu harma ya bani talafi , zaman da na yi tare da shi na san ya malaki d'a daya tal wanda bayansa bai sake samun haihuwa ba du kiwa da irin yadda yake da mata, MUHYIDEEN yana fita da ji fada ina gannin yannayin da yake yi idan yana cikin hali na farin ciki ko akasin hakan, ka ga muryar bakon nan, da yannayinsa gaba daya sai yake tuno min shi, baban abin tashin hankalin wai anya tunda wannan bawan Allahn ya bata an neme shi kuwa? Ni kaina ba shi ba, ko mahaifinsa na manta kwata kwata da shi bayan mutumen nan shi ya bada ni cikin zakarun da za'a zaba su zama manyan sojojin kasa, ka ga yanzun kamar daga sama wai sai nake ta tunaninsa dan wannan bawan Allahn na magana, haka Takawa yake lokacin nan sai ka ga magana ta gagareshi,aman idan bakinsa ya bude kuma sai ka sha mamaki, uwa uba irin yadda yake nuna fushinsa haka takawarmu yake fa........ MUHYIDEEN wanene wannan mutumen?" MUHAY ya sauke numfashi a nutse ya ce" Dad dazu na samu damar fara gabatar da bincikena nima, to dama hotonsu na dauka tun a cikin zanar nan, sai na samu na binciko irin masu kazagin nan , maganar dai da nake yi na tura sako an saka a hannun mutumen cewa ina mai mika kukana wajen sarakanmu su kula da mahaukatan kasarmu, ya dace a ringa kama su ana basu kulawa domin summa mutane ne, na dan samu ne na hada da wasu hotunnan na kwatanta cewa a cikin garin nan na gansu..........., Maganar dai da nake yi Dad tunda na dawo nake samun kira ta number daban daban, harma a Wajen aiki an fada min cewa an turo mutane daga masarauta wai ana so a fadi inda aka ga mahaukatan kaf ana so a fra kilace su, kuma ana gaishe ni............, Inaga koma menene ya kawo kansa fa kansa, ni kuma na daga masa kafa ne dan ba da dan aikensa zan yi ba, lamarin nan tuni na saka shi a cikin jerin karar da na ba alkali ya fara nazarta.........ina kyautata zaton da *SULTAN* muke tare, kuma an masa sihirin da ya fitar da shi ne daga kasa harma daga rayukan al'umar dake iya tunnawa da shi" Ai Dad bai san lokacin da ya kai zaune dabak a kasa ba, gaba daya jikinsa har rawa yake yi a rikice ya ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, Ka tabata kuwa Son? Aman waye zai aikata irin wannan mumunan aikin?, Saboda me?" MUHYIDEEN ya ja fasali a cikin numfashin da yake saukewa ya ce" Dad , *KUDI, MULKI, MATA* sunna da karfin da zasu iya saka bawa aikata aikin dana sani, ta sanadiyarsu komai na iya faruwa, ina kyautata zaron kujerar da take tasa ce ake so aka kauda shi" Dad ya ringa girgiza kansa muryarsa na rawa ya ce" aman kuwa idan haka ne duniyar gaba daya ta fita a raina Son, wai ina zamu shiga da rudaninta ne? , Bata da komai a cikinta sai kazanta da shirme, bata da komai sai tashin hankali, ni yanzun nine na sauki SULTAN a gidana? Yaya zan yi na iya yin kamar ban gane shi bane? Son ka dawo yau please ka dawo in ba haka ba ni ba zan iya shiga na hada ido da ido da shi ba walahi"............ Dan murmushi MUHAY ya yi ya ce" zan zo jibi Dad, ka yi kokari kar ka nuna masa ka gane komai, mu bashi dama ya samu nutsuwar zuciya, dazuma mun gana da Hamza da kuma Malan, su dukansu sun gigice jin an gansu harma Hamza ya ringa kuka da fadin shi ba zai je ba ai yarda shi ta yi, Malan dai ya dan masa nasihohi inaga da ya gane ko rabon su yaran nan na iya fitar da ita ko me dai da sauransu, summa sum ce zasu zo goben nan, aman na dakatar na fi so na gamsu da lafiyarsu" Dad ya amsa shi cike da jin girmansa a zuciyarsa da kaunarsa a ransa ya ce" Allah ya albarkaci rayuwarka yarona, ya jikan Mahaifinka, ya karawa mahaifiyarka Lafiya, zan taboka in sha Allah" Da amen ya ringa amsawa ya katse kiran yana kalle kalle a wajen da ya zauna dabar da duwawunsa tsabar ya ji labari mai rikitarwa Gannin Maman Muhay na tambayar sojojin nan ko sun gansa ya saka shi mikewa ya nufeta Da kula ta ce" Haba abansu, ka san da kyar na raba rigimar cen ka tafi ka barni? Hala kuka ka yi?" Kansa ya girgiza yana shafa fuskarsa ya idasa kusa da ita sosai ya ce" Aa Mama son ban yi kuka ba, hala dukansu suka yi?" Kai ta girgiza tana murmushi ta ce" Du fa y'ayan nawa ne suka fi rikicewa, to ai dole hankali ya tashi mana, shine fa suke ta kuka da yare kala kala sunma bayar da hakuri, shi kuma mahaifin nasu ya yi gumm, dama mamansu tunda ta yi shiru bata ce masu komai ba, shine fa kamar zasu mutu kuka tun karfinsu sai da na duka nima na bada hakuri kafin mahaifinsu yace to laifin me suka yi? Haka Allah ya hukunta......ni yanzun na fara tunanin anya kafin a masa kurciyar nan ba wani baban atajiri bane ba kuwa?, Kai ko ba attajiri bane mutumen nan yana da iza a tare da shi Abansu" Dad ya ja gwauron numfashi ya ce" Hummmmmmm?, Uhummmmmmm, "( 😂 magana a baki ba halin fadi kai tsaye), Mama ta dan karra kallonsa sosai kafin ta ce" Mu je ka ci abinci ka huta kaima, summa abincin suke ci da yaren" Kofar ya sake kallo kasa kasa ya ce" wai me kuka dafa masu ne?" Mama ta ce" Cuscus ce" CHIEF OF ARMY ya ce" Allah dai ya sa an masu kamar kala uku haka, jus fa? Ina fata kin masu ire iren jus din nan naki kala kala masu dadi, wai ACn nan dai bai rage sanyi ba ko?, Maman Son anya ba za'a kaisu babaan gidan nan na GRA ba?" Mama ta yi sakai tana kallonsa, har sai da ya ankara sai kuma ya yi dan mursmushi ya juya ya nufi hanyar bangarensa yana fadin" Gani na yi bakinmu ne kuma sirikanmu" Mama ta sake bin bayansa da kallo kafin ta gyada kanta ta bi bayansa tana fadin" Uhum Abansu kennan"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣5️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Abincin suka ci a tsanake, yan matanma na ci a cikin baban plat guda, sai dai jikinsu har yanzu ba a sake yake ba Sai da suka gama suka tatare komai suka dawo a lokacin mahaifinsu ya sake fuskantarsu a sanyaye ya shiga yin adu'o'in da ya saka su dukansu suka daga hannayensu sunna amsawa har ya yi ya gama kafin ya sauke ajiyar zuciya a hankali yana kallonsu ya masu alamu da su matso kusa da shi gaba dayansu Sunna matsowa ya fara rike hannun iyalinsa a sanyaye ya ce" Allah ya sa wannan jarabawa tamu itace silar shiga aljanarmu TINANAH" Mama ta lumshe idannuwanta tana amsawa a sanyaye Ya dora da fadin" Kin yi hakuri sosai Tinanah, kin jure, kin kuma jurewa, kin zauna da ni a haka, na yakusheki na maki komai aman kin hakura kin zauna da ni, Allah ya yafe maki dukan kura kurenki, ya faranta maki, ya bani ikon faranta maki duniya da kiyama" A tare wannan karron suka amsa gaba dayansu Tinanah na kallonsa ta ce" Papah, har yanzu ba zaka iya fada min abinda ya kaimu masarautar garin nan ba? Ka ga an dauke mu ne a lokacin da ba na kamu ba, domin ibada ake yi kowa nada damar yi aman mu sai aka kama mu, a irin wajen da ba'a kamu ko daya a nan aka ritsa mu, tun daga nan sai a bakin dakin nan da muka farka muka ganmu a ciki, tunda ka buda ido ka bi dakin da kallo da hoton mutumen nan dake da rawani ka rikice ka fita a hayacinka kennan sai kwanan nan ka dawo yi min magana irin na da, shin a kasar nan wa ka takawa da zafi, ko kuma an hadaka ne da wani daban?" Fuskarta yake kallo mai dauke da ramar da ta yi, aman irin yadda gashin kanta ya mata lufluf har zuwa dan sajen da take da shi a gefe da gefen fuskarta abin sai ya sake bashi sha'awa, shin yaya zai dubeta ya ce mata shi wane ne kai tsaye haka bayan ta hadu da dan saurayi ne a Makka sun kula zumunta ta soyaya sun yi aurensu a matsayinsu na masu nema gaba dayansu?, Bayan wannan baya so a yanzu yanzuma y'ayansa su san wannan maganar gaskiya, yana gannin kukan da suka yi haka ya isa haka, duda ya dauki matakin da ya tabata zai iya sake saka su a hadari, aman ya zama wajibi a Yanzu ya fuskanci mai nemansa ka'in da na'in ya amshi abin aron da ya ara harma ya wulakanta shi saboda shi A sanyaye ya ce" Zan sanar maki bi'izinillah". Daga haka ya yi shiru da maganar da ta tambaya, ita dinma sai ta yi shirun bata ja maganar ba domin ta san ko ta ja ba riba a tafiyar, dan ba musu yake so ba, idanma ta ringa nacin abu to fa ya mata shiru ko garu albarka A hankali ya sake kallon yan matan y'ayansa, ya yi murmushi ya mika hannunsa yana dan jan habar SHUWWA dake kallonsa itama a sanyayaye ya ce" Sunnanki IBTISAM, ke y'ata ce, kece tarbiya, kece kamala, kece takama, kece kwaliya, kece daraja Ebtisemmmmmmmm, abinda ya faru ya wuce, shin za'a daidaita a kamanta rayuwa mai adalci gabanan kuwa?" Kai jama'a alkur'ani gaba daya ji take kamar ta kwala ihu, sai dai ganewar da ta yi a waje ne suke da ba'a son ihu ko sunna yara sai ta ringa rike abinta, ko ba komai da basu sha duka bama ai an taki sa'a, mamansu fa tana duka fa, wollah tana duka , tsaf zata zartar da abinda ya dace a daidai lokacin da ya dace sai dai a kwarari gaba a kuma yafe mata Dan haka da sauri ta ringa gyada kanta tana kallon mahaifinta ta ce" Papah dama sai da Abana ya ce Sunna na ya fi ma'ana, to dai shi baya kin min abinda nake so shi yasa ya min" Dan murmushi ya yi yana kallon dan bakin cakwaikwaiwar ya kalli NAHIDT da du take takure Itama ya kamo hannunta yana kallonta ya ce" Istgfari bata yawa Yarinyata, duda baki da huja ta aikata haka, duba da sana'a ta cika duniya, aman kika zabi wannan kika kuma yi, na godewa Allah da ba sai da kika dawo baki da anfani ba na same ki, na godewa Allah da ya takaita abin, na kuma gode masa da ya hada ku da jajirtatu mutanen kirki, kama daga Aban IBTISAM, da mijinta, da mamanku da kuma mijin mamanku, mutanen nan ba zan taba mantawa da su ba har duniya ta tashi, zan kuma yi ta nema masu gafara a wajen ubangijinsu, domin sun rike sun kuma daidaita, ina so ki fuskanceni da kyau........a jinninki babu wulakanci, tabas jinninki na tafe ne da hau da baki da jarabawa kala daban daban, aman kuma jinninki bashi da wulakanci a ciki, shin zaki karra damkar astagfari sannan ki yi min biyaya ko yayane ?" Itama da sauri take gyada kan nata tana jin wani irin kaunar mahaifin nata a cikin zuciyarta Abansu ya yi murmushi ya ce" To ku je ku kwonta " Da sauri IBTISAM ta ce" Aba ni a nan zan kwana a wajenku" Mamanta dake mikewa ta dan balla mata harrara tana fadin" A ina? Kin ga rashin ta idon tamu bata kai cen ba, tashi ki tafi inda kike da" Nahidt ta yi gagawar fadin" Mama yau ai a bangaren Dad maman take, ku barmu mu kwana a nan kun ji?" Mamansu kanta tana matukar son ta kwana tare da y'ayanta, tana kuma son nuna masu kauna karara, sai dai ta rike komai a zuciyarta ta kuma bari har ta idasa nuna masu laifinsu a ilimance ta yadda gobe zasu kama kansu, ba wai dan ta riki abun a rai bane, ko daya, aman dole ne ta koyawa y'ayan nata bambance fari da baki, kadarar rayuwa kuwa ta same su babu yadda suka iya, ita da ta haifama ta yar ta tafi fa? Tana cike da tsoron haduwarta da yaronta na farko, bata san yaya zasu kaya ba, tana kuma cike da zumudin son gannin ahalinta, wai da gaske sun nemeta? Sandar da aka ba mijinta ta kawo masa sannan ta taimaka masa ya tashi Tare suka taimaka masa gefe da gefe suka nufi dakin da Maman Muhay ta ce cenne na barcinsu suka shiga da shi Mama ta yaba sosai hakama shima ya yi murmushi da karamcin mutanen sannan suka fito bisa umarnin Mama suka dawo falo Sunna Zama Nahidt ta sauke ajiyar zuciya tanaa kallon IBTISAM ta ce" mutuniyar banza , da kice bakya son sunnan mana dazu?" IBTISAM ta kalleta tana harararta ta ce" Ke da kice ba zaki yi biyaya ba mana, malama kar fa ki tsokaneni kuma ki janyo mana duka kinga dai Mama bata huce ba fa?" Dan murmushi ta yi ta gyara ta kwonta a saman cafet din sannan ta mikawa IBTISAM hannunta Itama karasawa ta yi ta kwonta aa kusa da ita sosai sannan suka rike hannun junna Daga nan babu wace ta yiwa yar uwarta magana sai barci ne da ya kwashe su Sai kusan karfe daya Mama ta fito domin sai da ta kula da mijinta yadda ya dace har sai da ya kwonta barci sannan ta fito da abin rufa tana tunanin ko sun yi tafiyarsu ne wajen Mamansu ? Sai da ta ji hawaye ya cika mata Ido da ta ga irin kwonciyar da suka yi sunna barci Dan murmushi ta yi a hankali ta rufa masu abin rufar sannan ta dafa kawunnansu ta yi masu adu'a ta mike ta koma ciki Ita kam ba kwonci ta yi ba, Domin bata jin barcinma sam, zama ta yi saman salaya ta yi ta jan carbinta bayan ta yi nafila tana sake rokar Allah kariyarsa, yafiyarsa, farin ciki daga gareshi wa dukkan ahalinta Da sasafe tana fitowa ta tarda su sunna aiki, hakan ya sa ta shiga yi tare da su, wanda hakan ya saka su cikin farin ciki Kusan karfe goma wayar Shuwwa ta yi kuka Da sauri ta nufi wayar dan a zatonta ko yau ya ga dama ya ga message din da ta saka kanta yi masa ba dare ba rana na gaisuwa da fatan alkhairi harma ya yi kiranta ne? Sai dai tana zuwa ta ga number yayansu ne Hamza, ta daga suka yi hirarsu yadda suka saba, har sai da ya kusan kashewa yake fadin" Kennan da haka zamu ci gaba da yin magana da ku ba zaku fada min cewa kun gansu ba?" IBTISAM ta sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Ka yi hakuri yayanmu, ko Fauzy da muka fada mata a tare muka yanke hukuncin kyaleka ka ganta da kyakyawar kama ba a irin halin da muka sameta ba, muna so ka yi mata gannin da zaka ji farin ciki ba wanda zai kona zuciyarka ba, ka yi hakuri" Hamza ya yi dan Murmushi yana girgiza kansa ya ce" Kin manta ni banma san yaya kamanin nata suke ba? Kuma ganninta a kowani hali ba zai saka na kasa farin cikin ganninta ba, duda ita watsar da ni ta yi ?" Mamansu da hankalinta ke kan Shuwwa tunda ta furta yaya Hamza ne tana sauraro, kasancewar dakin shiru ne sosai domin ko panka ba'a kunne ba AC ne ke kunne kuma basa hayaniya dan mahaifinsu yana dawowa daga masalaci ya koma ya kwonta ya sa ana iya jin maganar dake faruwa sama sama , dan haka a samu kanta da amsar wayar ta karra a kunnenta har ya dire maganarsa A hankali ta sauke ajiyar zuciya , muryarta na rawa kadan ta e" Hamza.....?" Tsai ya yi da dan cin abincin da yake yi zuciyarsa ta bada wani irin bugu mai karfin gaske A hankali ya lumshe idannuwansa kafin ya katse kiran yana lumshe idannuwansa tare da jin yadda gummi ke neman karyo masa sakamakon jin muryar mahaifiyarsa a duniya A dole ya mike daga cin abincin ya nufi hanyar ficewa dan ya tarda babansa ya sanar masa cewar yau har ya yi magana da mahaifiyarsa, ya ji muryar mahaifiyarsa shi Hamza ___________________________________ Washe gari Dukan yadda maman MuHay ta kai da tunanin lamarin maman su Shuwwa abin nata ya wuce haka Ko a yanzu aiki suke yi a baban filin girkin gidan, gaba dayansu ne suka hade suke girke girken sakamakon sanar masu da Dad ya yi cewar su Muhay zasu taso tare da Malan, da Hamza Du irin yadda Maman Muhay ta so ta yi zamanta duba da akoy gajiya a tare da ita a ganninta, sai Maman su Shuwwa din ta nuna mata cewa ai ita ai zama a waje dayan nan ne gajiyarta walahi, dan Allah ta barta ta kama masu aikin Ai kuwa tana kallon girke girke, girke girken irin na larabawa, kayan sarafawa ne wasun babu su aman da wa'inda ta samu ta yi anfani Cen kusan karfe biyar na yamma ta kai dubanta wajen Mama a hankali ta ce" Mamansu inace da mijin Ebtisemmmmmmmm ne za'a zo yau din?" Mama ta waiga itama ta kalli Shuwwa, harga Allah tun dazu take ta son ta ce ta tashi ta je ta shirya tarbansa ko yayane, itafa so take su tare dan har yanzun mamakinsa take yi, sam bata ga alamun ya taba kusantar iyalinsa ba, wannan abin ke daga mata hankali walahi, har yanzu fa tana cikin tunanin abu biyu, to wai ko bashi da lafiya ne? Ko kuma baya ra'ayin mata ne..? Subahannalah sosai abin nan ke damunta bata san yaya zata cire a ranta ba, kuma tana kallo fa yarinyar nan fa na iya bakin kokarinta, gaba daya shi dinne ke saka mutane a wani tunanin daban A nutse ta gyada kanta tana fadin" Eh maman IBTISAM, da shi za'a zo" Mama ta sake waigawa wajen shuwwa da mamaki a saman fuskarta ta ce" Ke , me kike yi har yanzu a zaune ne?" Shuwwa da Nahidt suka dago a tare sunna kallonta Da wani mamakin ta ce" Ba yau mijinki ke dawowa bane?" Sake kallon Nahidht ta yi domin abin ya mata banbarakwai, sai dai da sauri ta sake juyowa kan mahaifiyar tata a lokacin da ta ce" Ya ina magana kina waiwayarta ne?" Da inda inda ta ce" Eh, Eh haka Mama tace yau zai dawo" Da wani mamakin ta sake kallonta jin wai haka Mama tace, me kennan? Yaya zaman auren y'artata yake ne yanzunma? Ko dai daurawar kawai aka yi sunki yarda su gyara zaman nasu? Miyar Agushin da take yi ta bude ta daidaita dandanonta sannan ta rufe ta sake juyowa da haushi haushi ta cire ludayin cikin miyar ta nufo Shuwwa dake kikifta ido ita bata san me maman nata ke nufi ba💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣6️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A guje ta diba ta nufi bangarensu gannin itace za'a bugawa ludayin ko me? Ai kam mamanta bata yi kasa da gwuiwa ba ta rufa mata baya har suka idasa shiga kafin ta ja ta tsaya gannin ta je da gudu bayan mahaifinta ta tsaya tana kallon Maman Dan murmushi ya yi da alkur'anin dake hannunsa ya dan rufe yana kallonta ya ce" Malama wani abu muka yi ne?" Ludayin dake hannunta ta nuna ta ce" Aban IBTISAM ka bani yarinyar nan na maka mata wannan ludayin ko zata nutsu" Kai ya girgiza da dan sauri yana mai jin wani farin ciki da annashuwa da tuna rayuwarsu ta da ya sake fadin" Me zai hanna a gyara matsalar ta fatar baki ne ba sai an taba lafiyar jikinmu ba?" Mamanta ta sauke yar ajiyar zuciya tana kallonsa ta ce" Mijinta fa zai dawo yau, shin a shiriricewar da suka yi harda ta rashin sannin ciwon kai?, Rashin sannin ciwon kai ne mana Abansu macen da zata yi zaune kamar jaka mijinta na hanya daga tafia? Allah na tuba ko a cikin gari ne ya yi tafiyar awa hudu wajen aiki ko zaman majalisa ai kya kokarta da abinda Allah ya malaka maki ki dan daidaita ta yadda gobe idan ya tashi yi maki gori ba dai na tsaftar jikinki, ko muhalinki, ko girkinki ba, Malama wuce ki je ki gyara masa bangarensa, ki maida hankali ki zo ki kawo kayan abincinsa daban a zuba ki kai ki kilace, ki kula da turaren wuta da na bayi da na gadonsa, sannan ki tabata kin kula da jikinki yadda ya dace .......ko shima sai na koya maki ne?" Ta karashe da dan daga muryarta kadan tana zazaro mata ido Da sauri Shuwwa ta girgiza kanta ta fito daga bayan mahaifinta ta zagaya da gudu ta wuce a dakin gaba daya ta tafi wajen Maman Muhay dan tambayarta ky din bangarensa cike da tunani kala daban daban Tunda take fadan, mahaifin Shuwwa ke kallonta Zai iya cewa rabonsa da irin wannan tunanin a zuciyarsa har ya manta, Hijabin dake jikinta kiwa sosai yake boye yar ramar da bata idasa cikewa a jikinta ba, fadan da take yi kuwa sai yar duma dumar budurwar da ta sace zuciyarsa dare daya ta dawo masa a cikin tunaninsa Tabas zai iya cewa bai taba gannin mace mai tsaftarta ba, watau idanma tana da dati to fa idannuwansa basu gani ba, gata da kamshi, gata da dumi............. A hankali ya samu kansa da dan hadiye yawu kadan a makoshinsa da ya dan bushe a lokacin da ta juya ta fice a dakin bayan an ja masa nasa kashedin shima ta hanyar turo bakinta kadan ta auno shagwabar dake tata ce wace ake yi masa ne ta dan dira kafarta ta ce" Ka ga dai Abanta walahi karma ka ce zaka hannani shakarta, gaba daya yaren nan na kula sun dauki marar kirkin hali da yawa sun zubar da na kirkin, ka ga NAHIDTma jira take na ce ta je ta gyara jikinta dan bakon da za'a zo da shi, aman ba komai daidai nake da y'ayanka ni kam!" Ta idasa ta juya ta bar masa wajen Dan murmushi ya yi yana girgiza kansa ya sake bude Alkur'aninsa a kasan zuciyarsa yana ayanna abubuwa kamar haka' Wannan rayuwar ita nake so ta co gaba da wakana a tare da ni, na so na yi ta yinta har zuwa cikin kabarina......, Sai dai gashi ga dukkan alamu kwana kusa zata gagareni, domin nadin dake kaina mai rikicin da ban san ko zan iya kallonta a haka tana min girgiza ba......?' (Mamana, auntyna, dan Allah ku duba, ku bude idannuwanku ku duba, koda kune kushewa a tsufa, koda kune magarya a y'aya ya dace ku gane cewar ibada ne, haihuwar y'aya ba shine zai sa ki watsar da komai ki zubar da komai ba, tabas akoy kunya irin tamu ta hausa fulani wace ke hanna mana aikata wasu abubuwan a gaban y'ayanmu ko bakin fuska, aman na tambayeku su y'ayan har cikin dakinmu suke kwana da mu ne?, Ki iya rigima mama koda baki iya ba, ki dan ringa dan jefo shagwaba lokaci zuwa lokaci koda baba bai san me hakan yake nufi ba, ki gane mama nishadinki ne koda baba a yanzun baya andanuwa ta hanyar bed, ki gane ki dan zuba abu irin na yarintama zai saka baba kallonki da murmushi a fuskarsa ya dan dungure maki kai ya ce yau kuma shagwaba ake ji maman walida?, Yau kuma rigima ake ji uman Fatima?, Yau yan rikicin a kusa suke da alama uwar gidan Malan, ba maganar mijinki bashi da kudi a wajenki sarki ne, ba maganar mijinki babu abinda ya sani sai fushi cen dam baki koya masa walwala ba a yanzu ba zai iya koya ba, walahi ko dutse ne shi dabi'a zata shige shi, domin yau da gobe sai Allah , ke dai ki yi kokari idan kin zubar da komai ki dawo da daurin nan naki ture ka ga tsiy a gabansa, ki dan shafa jan baki ki kanne ido, idan yace to yau kuma? Ko dai a kaiki a maki rukiya ne? Rukunkume baba ki jefa shi a gado zai gane aljanu sun shigeki😌, aman fisabililahi dan kawai kin samu jika kamarni shikenan sai ki wani kashe kanki inadarma ba'a habakata?, Lada ne fa, 😌 gaskiya a daina wasa da lada gaskiya, a gyara Mama babama yana son jin dadi gaskiya, kuma tsufanki a wajenmu y'ayanki kika dan kwana biyu walahi a wajensa in kin so kika tsufa, domin kinga damar da furfurarki da yabarki ki ce sai ya maki Ampa😌, ba nufina da shekarunki ki ringa fama da kannanun kaya ba, ko daya, ko daya walahi, wani sa'in da kannanun shekarunma sai ka ga idan yannayin jikin mutun sai a hankali kannanun kayan basa yi masa kyau, ba dole bane saka su, ke dai kawai ki iya dauri 😂babu abinda bama gani ehe, a dai kula😍😍😍) Gyaran take yi cike da takaici a kasan zuciyarta Ba komaine ya sakata a cikin takaicin ba sai tunawa da ta yi ko a safiyar yau ta yi masa mesage kamar haka *Barka da safiya yalabai, fatan ka tashi cikin koshin lafiya? Yaya aiki? Allah ya tsare* aman ko nataciyar mayya bai turo mata da reply ba bale ta yi tunanin ya gani, to wai ko bai gannin bane? Ko kuma da wani tunani na daban ne a cikin kwakwaluwar wannan bawan Allahn ne? Koda yake idan ta ce babu ta yi karya, ta san da décision dinsa na rabuwa da ita kwana kusa, to aman ita tana gannin mutuncinsa da kimarsa a yanzu ne dan ya kwatanta kamar shi din ai dan mutunci ne ta hanyar taimakon iyayenta kau?, Aman a yanzu abinda Mamansa ta ce ya matukar bata mamaki, shin ta yaya suke so ta dauko suturarta ta kawo dakin nan ne? Wai me suke so da ita ne haka kai tsaye? Maida hankaki ta yi ta gama gyaran sannan ta koma bangaren Mama ta shiga wanka Kukawa da jikinta da mahaifiyarta ta ce ta kwatanta gwargwadon sanninta ta hanyar cire dukkan datin da ta san yana iya zama a jikinta sannan ta saka turare a dukan wani lungu da ta san tana da shi a jikinta komai kankantarsa A saman kujera ta zauna ta shiga tsara sasaukar Mak'up a fuskarta, wace haka kawia ta ji tana ra'ayin a saman farin fatarta ta dan karra hoda ko yayane sannan ta gyara girarta harma ta saka kajal, ta dora da jan baki mai hawa da rantsatsan dinkin atamparta da ta ciro cikin dinkunnan da akai masu ita da yar uwarta Sosai ta bata lokaci tana gyara har akai kiraye kirayen sallar magariba Nan ta gabatar da sallarta, sannan ta saka kayanta ta kashe dauri irin mai tsokale idon ogan nan Bata dauki mayafi ba, bale hijab, takalminta ta saka plate sai dai mai gashi a jikinsa sosai bayan ta saka safar da ta zame mata jiki A tausashe take tafiya a tsakar gidan tana hankalce da yannayin gidan nasu na yau, taron sojoji ya fi na da yawa sosai, sannan du idan aka ji motsi sai an duba dan gannin ko wanene, da zarar an ga itace kuwa sai ta ga ana yi mata gaisuwa irin ta mutuntawar nan sannan a bata hanya ta wuce Ita dai bata damu ba har ta karasa ta kama kofar ta bude da salama a bakinta ta shiga Sansanyan kanshin turaren wuta garwaye da turarrukan jikin mutanen dake falon, da sasanyan sanyin Ac din da ya gama game dakin ya fara buso mata kafin idannuwanta su fara sauka a kan jama'ar dake falon wa'inda yawancinsu tunda suka dago suka ganta basu cire dubansu a kanta ba Idan ka cire Abanta watau Malan, da daidaikun ciki da suka yi mata kallo daya suka dauke idannuwansu sai wanda shi baima dago idannuwan nasa ba sakamakon muryarta da ta yi masa kuwa a kunne A hankali ta karasa shigowa da murnar dake shinfide saman fuskarta na yin ido hudu da Fauzy da kuma Hamza dake gefe zaune kusa da mamansu kadan Da dan farin ciki ta rungume Fauzy tana dan kakane mata ido ta ce" Hei malama kece da wannan hijab din? Irin za'a zo gaishe da sarakuwa ko?" Kasa kasa ta yi maganar sosai, hakan ya sa Fauzy din dungure kanta itama kasa sosai ta ce" Ni zan baki mamaki ko matar malan, kin ga Nahidt wai? Sai da ta duka har kasa ta gaishe da Malan, gaskiya ta ji tsoron Allah kar ta haukata bawan Allah" Dariya ta kubuce mata a fili da sukai ido hudu da NAHIDT din ta balla mata harara Gaishe da jama'ar dakin ta yi a jumulce tana dan bin kowa da kallo har ta kai idannuwanta saman fuskar yayansu dake murmushin ganninta shima Wajensa ta karasa har kamar zata zauna daf da shi sosai ta miko masa hannu tana fadin" Me yake damun yayanah ne?" Murmushi ya saki wannan karronma mai fadi ya saka hannunsa cikin nata a sanyaye ya ce" Ba komai autanah....." Itama yar dariya ta saki ta nemi zama gaba dayanta , sai dai bata kai da zaman ba muryar Maman Muhay ta katseta ta hanyar fadin" IBTISAM zo dauki jus din mijinki ajiyr masa kafin ya tashi, ga abincinku cen ki bari idan zaki je ki je masa da shi" Daga shi har ita din maman suka kalla kafin ta juyo a hankali wajen da tunda ta shigo ya fi wartarta, watau wajen da idannuwanta suka yi ta daukanta sunna kaita aman tana kin kallo ta dora dubanta a kai A hankali ta sauke ajiyar zuciya sakamakon kallonsa da ta yi tun daga kasa har sama Zata iya cewa bata taba ganninsa da manyan kaya haka ba ko a ranar da aka daura masu aure Ba wai manya gari da yar ciki bane ya saka , no, dinki ne dai na shada akai masa mai zubi mai kyau, gashi shadar ruwan madara ce kal kal, hakan ya sa kayan suka amshe shi sosai suka kuma fitar masa da annurin fuskarsa da jikinsa baki daya A hankali ta cire idannuwanta sannan ta dan janye hannunta daga cikin na yayanta ta nufi wajen abinda aka ce ta dauka ta kai masan Daga wajen da Maman take ya dauke idannuwansa a hankali ya dora saman kanta a lokacin da ta dauko mg na kwalba ta nufo shi da shi Idannuwansa ya cire a hankali a cikin nata sakamakon tsayawar da ta yi dan ta ga ya saka idannuwansa cikin nata ya dora saman hannunta sannan ya yi kasa da kallonsa saman kafarta mai sanye cikin safa fara kal Sai da ta karaso ta ajiye ta kuma kallon fuskarsa, wannan karronma ido hudun suka yi ya sake daukewa da dan sauri ya maida gefen da Malan ke fadin ya dace su je masalaci lokaci ya gabato Ajiyar Zuciya ya sauke ya rakata da ido har ta karasa kusa da yayarta da Fauzy da suka kile suke magana kasa kasa sai dai ka ga sun tuntsire da dariya ya dan karra kallonta na yan sekwani kafin ya mike yana sauke dubansa kan Mamansa Dan tsai ya yi dan gannin Maman na kallonsa, sai kuma ya gimshe fuskar ya yi gaba yana fadin" Allah ya bamu alkhairi" Mama ta dan daga murya ta ce" To ka kaisu masaukinsu cen bangaren bakin abanku fa an gyara" Dan turus ya yi ya sake kallonta, domin shi ai ya zata a bangarensa zasu sauka, sai kuma ya amsata ya fice yana dan kalle kallen gidan da wani tunani daban na shigar yarinyar nan da tunanin bata saka hijab ba ta ratso kartin naj, uwa uba ta gaishe da kowa banda shi a falon cen ko? Ba su su dawo ba sai da karfe goma ta bada baya, domin dogon zama ne suka yi sakaninsu , zaman da aka yanke daurin auren NAHIDT da Malan, wanda ya nuna bukatar hakan da kansa, Mahaifinta kuwa ya nuna ya ba Dad wuka da nama, Dad ya nemi shawarar MUHAY shi kuma ya ce ya bashi, daga nan ne kowa ya nufi wajen da aka bashi masauki suka je dan hutawa Tunda ya shigo ya ga kayan abincin da aka jera masa da irin gyaran da bangaren nasa ya dauka ya cika da mamaki sosai Da sauri ya nufi dakinsa na barci har kamar zai ci tuntube ya shiga kunna computersa da kayan da ya boye na bincikensa Yana ganninsu sai da ya sauke wata wawuyar ajiyar zuciya sannan ya sake rufe wajen da kyau ya dan sake bin shinfidar gadonsa da kallo hakama yannayin dakin barcin nasa Iska ya dan furzar da tunanin ko Mama ce ta yi aikin nan da kanta ne?, Dan haka sai ya tube ya shige bayi ya yarda karamin wandon nasa nan saman gado Wanka ya yi sosai ya dauro alwallah ya fito yana shafa mararsa hadi da nufar wajen da maganinsa yake ya bude jakarsa ya ciro kwaya biyu Da tawul din nan a daure a tsatsonsa ya fito falo dan zuwa ya hadiyi maganin nan ko mararsa dake ta dauran niyar kulewa ta warware abinta, sai dai abinda ya gani ne ya saka shi ja da mugun sauri yana kallonta, domin ta shigo kennan ne falon itama ta juya tana leke dan ta ga sun tafiyarsu ne? Ko ta iya fita ta yi tafiyarta A hankali ta juyo jin kamar an fito ta sauke Idannuwanta a saman kansa Ido ta kwalalo da dan karfi ta ce" A'UZUBILAHI Mina SHAIDANNIN RAJIM !" Da mamaki yake kallonta kafin a kule ya ce" Ke ce shedaniyar ai ba ni ba , Meye kuma?" Idannuwanta dake rufe ruf ta dan bude , sai kuma ta mayar da karfi ta sake rufe su , jikinta na dan rawa kadan ta ce" Meye me?, Wai ina rigarka ne zaka fito tsirara dan girman Allah ?" Ido ya kwalalo da mahaukacin mamaki ya sake bin kansa da kallo, da yar dabara ya saka hannunsa ya gyara tawul din da kyau sannan ya saka abinda ya fara kumbura a matse matsin kafarsa ya dan matse kadan ta yadda ba zai ji ciwo ba yana kallonta ya ce" Ke me kika zo yi dakina?" Kadan ta dan bude idannuwanta tana kallonsa kadan ta maida ta rufe ta girgiza kanta tana fadin" Cewa suka yi wai na zo nan a nan zan kwana, inaga ko na tare a nan dinma suke nufi? Wai dan Allah yalabai baka jin kunya jiki a waje kana tsaye gaban yar cikinka?"............. 😳😳😳😳 Wollah ba luwana😳😳😳😳😳💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Wani mamakin ne ya kusan kume shi, har ya bude bakinsa ya kankance idannuwansa zai biyata su raba hali , sai kawai ya juya yana damke da tawul dinsa ya yi cikin dakinsa Direct wajen kayansa ya nufa ya bude ya ciro yana waigawa kar aje ta shigo ta same shi a asalin zigidir din, domin idan da ta rufe ido yanzun bai san wani kalar tashen haukan zata nuna ba! Dan tsaki ya ja yana jan wandon ya saka , ya saka rigar da ya janyo du yana dan dagawa yana leken kofar da ya rufe, aman ya gama sani ne yar nan bata cikin tsarin masu hankali, tana iya shigowa nan din dan wata fitinar da bai san farkonta ba bale karshenta Neme nemen maganinsa ya shiha yi domin ya wurgar da shi wani wajen Da kyar ya same shi saman tawul din da ya cire ya dauke shi ya fita dan cin abinci da kuma shan maganin yana tunanin yadda zai yi da Mama dake son karfi da yaji sai taa hadasa masa ciwon kai da yarinyar nan Wani idon ya sake zuba mata gannin ta zuba soyayan dankalin turawa ta kuma dora soyayan namaan kaji a sama ta koma gefe guda ta yi zaman makaranta ta fara ci Itama kallonsa ta yi sai ta yi dan murmushi tana fadin" gani na yi da kaza a kusa me ake da gurzajiyar kubewa? Aman Mama ta dage a yi ta yiwu ta birgeku, zo dai ka dandana ka ji ta yiwu ta birgeka , ni kam Alhmdulilah walahi ga nama bana son bak'ar miya!" Cire kansa ya yi a kanta ya karasa da dan hanzari ya dauki kopin kwalbar nan dake ajiye ya aha magungunnansa biyu ya dago ya kora da ruwa gaba dayansu kafin ya sake saike idannuwansa a kan fuskarta da ta yiwa takwaf takwa takwaf kamar a bakinta ne ya zuba maganin ba a bakinsa ba Wani takaicin ya sake shaka na rainin wayon yarinyar nan, da wani uban haushin ya nunita da yatsarsa yana fadin" Look!, Ki tashi ki bara min falo ni bana son saka ido, dan kin raina ni sai ki ringa shigar min waje kai tsaye, kuma kika shigo waje kika gaida kowa harda namijin da saura kiris a daura maki shi kika cafe ni ga dan iska ko kallo ban ishe ki ba ?" Ido ta kifta tana dan turo bakinta hadi da kawar da kanta gefe kadan da dan guna guni ta ce" To ai na ga ni matarka ce ko?, Kuma gaisuwar ba ta fi million ba ina maka ta waya aman ko ka nuna ka gani, hala ji kake dan soyaya ne nake gaishekan ne? Nafa san lokaci kake jira ka bani lasisin zawarci gaisuwa ce kawai irin ta musulunci" "Ke ke me kike cewa?" Ya fada a dan tsawace domin kwarai ta rage muryarta ga cokali tana takala da hannunta kwal kwal kwal kwal kwal ya sa ba sosai ya jita ba Dagowa ta yi tana mikewa tsaye da sauri tana kallonsa ta sake tunzuro bakinta gaba Rigar dake jikinta ta yanza ce ya sake bi da kallo, bak'ar doguwar riga ce mai siririn hannu sannan mai rigar mama yar firit mai tsinin nan a jikinta, ta bi ta lafe a dukan wajen da ya dace ta lafe ta bada kalla abin ba'a cewa komai, da sauri ya cire idannuwansa rai bace ya sake bude bakinsa zai yi wata maganar suka jiyo ihun kuka A tare suka kurawa junna ido , sai kuma ihun ya sake gabatar da kansa da karfin gaske na kuka wiwi ja muryar mace baba A guje ta juya tana fadin" Na shiga uku iyayena" Da sauri ya daga kafarsa yana fadin" Ke ke, dawo min kar ki saki ki fita wajen nan" Ina kamar wanda ya karrawa tafiyarta iska domin maimakun ta dawo masan da ya bukata sai kawai ta bude da wani irin gudu mai hade da sauri ta nufi wajen da ta fi jin kukan da kururuwar babar macen dake yi "Walahi walahi walahi ba adalci a gidan nan, a kan meye zaka ringa nuna min rashin adalci kiri kiri a cikin gidana?, Elhaj ka fada min idan ka gama zaman auren ne da ni ka fada min sai na dangana ai ba da kai na zo duniya ba bale nace idan na rabu da kai zan mutu, aman abinda ake mana a gidan nan ni ya kaini karshe ba zan kuma iya hakurinsa ba!" Ta karashe tana riko rigarsa da dan kwalinta a hannunta tana rizgar kuka tamkar wada aka sokawa wuka ko akaiwa wani mugun abun Da mamaki yake kallonsu, sannan ya juya wajen sojojin dake wajen daidaiku da aikinsu ne suke yi Da hargagin tashin hankali ya ce" Kai ku bace min a wajen nan!" Du kamar jira suke gaba dayansu kowa ya kama gabansa da mugun sauri , kafin ya maida dubansa kan mutanen da suka fito na gidan ne ciki garda Mamansa, aman babu mahaifan su Shuwwa sannan babu su malan, ba dan basu ji bane, sun dai saurara dan su ji abinda yake faruwa koda zasu fito ba yanzun ba kam A haukace ya juya wajen Shuwwa ya taka da wani irin sauri ya damki hannunta ya nufi hanyar dakinsa da ta fito ya bude ya tunkudata ciki ya nunata da yatsa rai bace ya ce" Ke kuma da kike jira kiris ta yi ki bale da abinda ke jikinki babu ruwanki da wa zaki iya haduwa dan rashin kamun kai da mugun sabo shine zaki fito a haka gaban kartin banza kina yawo sai ki je ki hada kayanki yau na maida ke wani gidan!" Da bacin ran ya sake juyowa ya dawo wajen sauran du da sukai kasakai suke kallonsa yana fada ba ji ba gani ya bi sauran yan matan da suka fito da kallon mamaki ya ce" ku kuma jira kuke sai na kama sunnayenku ko zaku bace min da gani ne?" Su dinma har rige rige suke du suka afka dakin uwar gidan nasa gaba dayansu har sunna jan kofa sannan ya fuskance su su hudu da suka rage Idannuwansa sun fara daukan launin ja ya ce" Inaga ki karasa daga ciki zai fi Aba" Dad da gaba daya yake jin kansa a wulakance sakamakon wannan wulakancin da iyalinsa ta yi masa dan kawai ya leko dan ya yi mata salamar sai da safe, domin yau ba aikinta bane aikin mai dakin tsakiya ne dan dare ya yi ya kuma ga yaya ta wuni sannan ya koma bangarensa dan ya saba haka yake yi kowani dare koda ba aikinki bane zai leko ki ya maki adu'ar sai da safe , shine yau yana shiga ta tada masa wasu irin magangannun da suka bashi mamaki da ciwon kai, gudun kar su ja maganar ya nuna mata su bar maganar, sai dai ta ki hakan har ta biyo shi tsakar falo tana fadin ita yanzu take so a yi maganar ba kuma zata iya barin maganar nan ba dan ta gaji, shine ya yi tafiyarsa, shine dan wulakanci da wulakantar da kai da son ta kawo wani lamari na raini ta biyo shi tana rike masa riga hadi da fasa kukan nan tamkar wanda ya kasheta ko ya mata wani mugun abu? Cike da takaici ya sake kallonta a kausashe ya ce" Sakar min riga" Tana kallonsa ta girgiza kanta hadi da fadin" Ba zan saki ba Elhaj, ni yau sai an zauna an yi mai yiwuwa a gidan nan walahi!" Rai bace ya daga hannunsa ya nufi fuskarya da shi yana fadin" In ban tsinka maki mari ba ki ce ni ba dan halal bane!" Da sauri MUHAY ya tare hannun nasa yana kallonsa, a hankaki ya girgiza masa kai kafin ya kalleta, a tausashe sosai ya ce" Uma dan Allah mu je bangaren na Aba, mu je sai a yi maganar dan komai yana son sirri ai" Sakin rigar ta yi ta fara yin gaba da sauri tana fadin" Walahi walahi mu je din, gaba dayanku ku wuce mu je domin abin ya shafi kowa a gidan nan!" Ido ido suka tsaya yi kafin MUHYIDEEN ya nuna masu hanya gaba dayansu a sanyaye ya sake furta" Bismillah mu tafi" Su dukansu ba baka sai hanci, dan su dai matan basu san abinda yake faruwa ba, shi din kansa MUHYIDEEN din bai sani ba, shi kuma CHIEF OF ARMY gaba daya sai yake jin kunyar a yi maganar nan haka kai tsaye domin bai san me hakan zai haifar ba na tarin kunyar da yake ji na abinda iyalin nasa take kokarin yi ya fara daga kafarsa ya nufi cikin kafin du su mara masa baya Yana shiga ya dubeta yana girgiza kansa ya ce" zan so ki yi aiki irin na hankali, zan so ko me zaki furta a yanzu ki fara duban tarin girma da darajar mutun sannan ki tuna da abin kunya, zan so ki kasance mutun mai adalci a rayuwa , zan so ki kamanta adalci , ko me zaki ce ki sani yana iya dawowa kanki , ki kiyaye da furucinki a yanzun sannan a gaba, ki iya tankwasa zuciyarki ko zaki aikata aikin alkhairi kin ji?" A zaunen da take ta fuskanceshi tana fadin" Ai dole ka ce haka Elhaj, dole ka ce haka, aman a yau gaskiya ni na gaji sai ka fada min Matarka ta fi mu ne a wajenka ko ita aurenta ya fi namu karfi ne a wuyanka da za'a zo gidanmu ba'a haifa ba ba'a taba yin bari ba aman an gaje mana gida har an fimu isa da takama a cikon gida an zuba mana mutane kamar mabarata an bi a gagaje komai?" Fuskantar inda zancen ya nufa ya saka Maman Muhay kaiwa saman kujerar tana fadin" Toh Fah " Shima MUHAY din sai ya so juyawa ya bar dakin fuskantar da ya yi kamar abin shi ya shafa, sai dai bai kai ga fita ba matar ta Dad ta dora da fadin" Ka duba ka gani yau a cikin gidan nan Madafa ta zame mana abin hange muna ji muna gani ta fi karfinmu, wai ita da uwar matar d'anta sun gaje madafa gaba dayansu sunna ta dafe dafe , an fitar da kayan abinci an yi mana almubaranci a cikin gida an watsar da komai har ana zubawa ana mikawa makota wai su a saudiya haka ake ana sadaka sosai wa makota, mu za'a nunawa sadaka ne ko so ake a nuna mana ba'a san zafin abin ba?, To gaskiya ba zan yarda ba ni kam na gaji walahi na gaji, nan Jet din dake malakinka ne yaron nan ke bulaguro a cikinsa da iyalinsa mu kuma sai dai mu bi mota mu sha wahalar zama, Elhaj kawai ka daidaita darajar kowata mace a gidan nan gaskiya" Yadda zuciyarsa ke zafi gaba daya sai ya ringa jin har wata zufa na neman keto masa a tsayen da yake yana kallonta A hankali matarsa ta tsakiya ta budi bakinta ta ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣8️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali matarsa ta tsakiya ta budi bakinta ta ce" Haba hajia, me yasa kika cika zafafa abu ne wai a rayuwa?, Yanzun wannan ai bai dace ace kece kika yi wannan abin ba kamar wata yarinya karama?, Me ya tauye mu a gidan nan? Ko mu mun ce zamu kawo bakin ne ya mana iyaka da dukan wajen da muka so ajiye su?, Ko ya taba hanna mana abinda zamu dafawa bakinmu ne? Haba hajia kece baba a gidan nan aman kuma kece mai yon wasu abubuwan da basu da dadi, kar ki manta ke ya dace ki koya mana kyawawan dabi'u fa" Sai da ta bari ta kai karshe ta debeta da ido ta watsawa kasa ta ja uban tsaki tana fadin" Kin san ai ni ba munafuka bace da zan tsaya yin kumbiya kumbiya a kan abinda yake cikin zuciya na ringa munafuntar kaina da kaina sannan na munafurci mutanen dake tare da ni, sai ki rantse da wanda ya busa maki numfashi cewar abin nan baya ci maki tuwo a kwarya, bafa wani abin boye boye bane, abu ne na gaskiya wanda yake abin a duba, ba maganar bakin ciki sai magamar gaskiya, dan haka na kawo kukana idan zaman adalci ake yi a gidan nan a duba min" CHIEF OF ARMY haka jikinsa ke rawa yana tsaye yana kallonta Maman Muhay ta girgiza kanta dake kasa a sanyaye ta ce" Allah ya baki hakuri, sai da ya so ya kaisu wani wajen mune muka hanna, bamu san hakan zai hadasa wata matsala ba, aman in sha Allah idan har yayan ya amince sai su koma wani wajen, hakan ba zata kuma faruwa ba" MUHYIDEEN ya yi dan murmushi mi ciwo yana sada kansa da hayaniyar da ake yi a hankali ya furta" Allah ya sanyaya " Sannan ya mike ya fice a falon, domin wannan dai ba huruminsa bane, koma menene zasu daidaita kansu ne tsakaninsu Yana fita CHIEF OF ARMY ya juya ya nufi dakin barcinsa yana fadin" Idan kun fita ku rufe min kofar " Da wani bakin cikin ta raka shi da kallo hakama sauran Sosai damuwar yannayinsa ya kama Mama, aman kuma na zata taba yin gigin zuwa a yanzu ba domin wata fitinar take ita hadasawa kanta, dan haka ta mike ta nufi bangarenta tana tunanin sanadiyarta ne ake son saka masa hawan jini ko me? In sha Allah ba zata basu damar su wulakantashi ba, in dai a kan bakin yaronta ne zata je da kanta ta gyara masu wani wajen ta kawata masu yadda zasu ji dadin zaman MUHYIDEEN na dawowa wucewa ya yi ciki ya rufo kofarsa ya zauna bakin bed hadi da dafe gaban goshinsa Sai kuma ya tashi yana watsar da tunanin ya dauro alwallah ya dawo ya shiga gabatar da shafa'i da wuturi dan gaba dayama ya manta da Shuwwa da barci ya kwasheta a saman doguwar kujera lulube da bargonsa, yana gamawa ya yi kwonciyarsa ya shiga neman barci _____________________________________ Da sasafe tun kusan karfe shida Dad ya bar gidan, cikin shirinsu na kaki yau ba tare da ya nemi kowa ba sai sojojinsa masu bashi tsaro Cen kusan karfe tara kira ya samu MUHYIDEEN daga baban ofishinsu daga shugaban kasa cewar yanzu yanzu ana nemansa, hakan ya sa da gagawa ya diro ya shiga shiryawa a gagauce ya saka kaki dinsa ya fice da mugun sauri yana dan daga mata hannu a lokacin da take fadin" Yalabai ina kwana" ya wuce ya tafi Wajen da ake kiransa Kusan karfe goma sha daya zuwa sha biyu jiniya ta ringa yi a cikin gidan wanda ko barci kake yi dole ka farka ka fito ka ga abinda yake faruwa a gidan Kusan kowa yau sai da ya fito a tankamemen balbalin gifan na CHIEF OF ARMY, harda y'ayansa da matayensa da ma'aikatansa baki daya kowa ya fito harda su Malan, wa'inda basu fito ba kawai mahaifin SHUWWA ne da mamanta, summa aban nata ne ya hanna su fitar dan ita ta so ta fito din ya nuna aa gidan sojoji fa suke ko ba komai ai ba za'a rasa jiniya ba Wuleliyar motar dake parrke ba'a bude ba zagaye da sojoji kowa ya fi kallo, har CHIEF OF ARMY ya fito a motar da yake yana murmushi ya shiga fadawa kowa wanda yake ahalinsa, iyalinsa da bakinsa cewar su karasa baban falonsa da aka bude aka basu damar shiga Kowa na kallon dan uwansa ne, aman kuma ba damar yin musu ko tambayhar ba'asi, sshigar dai kowa ya yi dan sun fuskanci koma meye abu ne da ya shafe su Bangaren da iyayenta suke ya je da kansa ya yi salama ya nemi alfarmar su karasa falonsa Suma din sun karasa din ba tare da musu ba sun kuma zauna a saman kujerun da aka nuna masu kowa ya yi tsuru yana saurare A hankali Shuwwa ta dunguri Nahidt kasa kasa ta ce" Ke wai me aka yi ne?" Nahidt ta daga kafadunta itama kasa kasa ta ce" Ko dai am daura min auren ne da Malan za'a mana nasiha? Ko kuma auren ne za'a daura? Baki ga yau Aban naki sai kyalin amarci yake yi ba?" SHUWWA ta girgiza kai tana janye hijab dinta baki wanda ya kai mata har kasa mai hannaye da zif ta ce" Allah dai ya sa ba wani abu ya samu katona ba gaskiya, dan na fara tsorata ban ganshi ba a hargagin nan, matsalar auren soja kennan , su ko makotaka kake da su zakana gannin fitintinu ne kala daban daban, ni gaba dayama na rikice" Fausy kasa kasa ta ce" Kin fola ne?" Shuwa ta girgiza kai ta ce" Ba maganar folawa, munma saka ranar rabuwa, kawai dai katon akoy shiga rai ne, inaga sai abana ya tofe ni da adu'ar dangana" Dan murmushi ta yi zata bata amsa katuwar muryar wani sojan yake sanar masu *CHIEF OF ARMY* zai shigo Basu wani damu ba dan sun san ai Dad ne zai shigo kuma an saba yi masu wannan shelar, kowane dai na dan sha'aninsa, aman kuma hankalinsu na kan kofar shigowar A hankali ya bude kofar ya shigo da salamarsa da kuma muryar nan tasa mai rikita kwonya Gaba daya idannuwa ne suka sauka a saman kansa Lokaci daya dukan wani wanda ya gane kalar kakin dake jikinsa da galolin dake kafadarsa da gaban kirjinsa ya mike tsaye yana mai zuba masa ido, har Dad ya bayana a bayansa cike da murmushin farin ciki kafin ya bayana a gabansa da wata chemise blu mai dauke da takardu a hannunsa Mutanen falon ya sake waigowa yana kallo a lokacin da Shuwwama ta mike tana fadin" Bari dai mu tashi muma kar aje wani abun ne za'a yi" domin ita dai bata san meye ake nufi da hakan ba, aman kuma yannayin MUHYIDEEN ya saka ta kure shi da ido har ya sauke dubansa a kan mahaifiyarsa wace jikinta ke rawa tana kallonsa cike da tsoro da kuma wani irun abu dake ratsa ilahirin jikinta tana son gane me hakan yake nufi, sai dai kallon da ya mata yana mai risinar da idannuwansa ya saka langwabar da kanta da wata murya a sanyaye ta furta" Masha Allah......." Chief of army ya yi murmushi shima a sanyaye ya furta" Yau dai Allah ya taimake ni na samu ya amshi kujerarsa, Allah ya taimakeni na hada shi da manya sun rarasar min shi ya amshi kujerarsa, domin ni na gaji, shekaruna sun ja, kaina ya dade da dena gane hayaniyar gidan soja, hutu nake da bukata da kulawar iyalina, yau gashi Allah ya nuna min, sai dayar rigimar da nake kwana nake tashi da ita, wace zan roki alfarmarka sannan na kama kafa da iyayenka, da Abanka gayanan zaune, su sake saka baki na miko maka takardun arzikinka baki daya ka rike, ka koyi juyawa domin bana so na mutu da su a hannuna su zamto jayaya ko wani gardama, duda akoy sunnanka a sama aman dan adam a kan arziki babu abinda ba zai iya aikatawa ba, My Son ka yarda ka amshi tarin dukiyar nan ko zan ji nauyin nan ya sauka a kaina" Idannuwansa ya rintse da karfi yana jin yadda aka kwashi murna masu yin ihun murna na yi masu barka a bayane na yi, haka kuma wa'inda bakinsu ya mutu murus na kallo tamkar wa'inda suka summa a tsaye Mama ce ta sake kallon mijinta a raunane ta langwabar da kanta ta ce" Aya Abansu, fushi ka yi da mu ne?" Matarsa ta tsakiyama ta fuskance shi tana fadin" Abansu aikin ka ajiye ne?" Murmushi ya masu yana girgiza kansa ya ce" ba maganar fushi, dama na yarda na amsa dan a lokacin shekarunsa basu kai daukan wasu lalurorin ba, ya kuma nuna tsoroma yake ace shine da makakar dukiyar nan, aman a yanzun shekarunsa sun kawo wajen da ya dace ya zama jajirtace, Maman Umi kika ce aiki na ajiye? Dama ai inaga kudin gwamnati kawai nake ci, ina aikin? Kulun ina gida ina nishi kuna hade ni, ku kun san na tsufa da aikin nan , sannan maganar da zan fada maku kun ga rabona da aikata maku Wani anfani na gidan nan da aljihuna har naa manta, cinmu, shanmu, wutar lantarkinmu, komai shine a tsaye a kai, kun ga kangon gidan ne kawai na samu na gina aman shine a tsaye a kanmu, daga yau shikenan sai ya shigo a matsayinsa na d'ana ya kawo wanda yake so a lokacin da yake so ba tare da na fuskanci wata rigima ba, kumu yi masa adu'ar fatan alkhairi kun ji? " Ya juya wajen su Malan dake dubansa gaba daynsu da su Aba ya ce" Ku saka min a adu'a dan Allah" Sannan ya salami gaba daya y'ayansa na cikinsa da kuma su SHUWWA wa'inda yawanci da murna da tsale suka bar falon domin su a wajensu daya ne sun san ko abansu ko yayansu yake dauke da matsayin du daya ne, wasunsu kuwa kumar zasu saka kuka da ihu , chok din abin ya dake su sosai sun cika da al'ajabin abin nan har cikin kwakwaluwarsu , sai dai rabonsu jin haushin ne dan sun san ba zai taba yiwuwa su bayanar ba, ciki kuwa harma Uma wace aurensu bai fi kwana goma sha daya ba domin ranar da Father ya saka matsowa take yi sosai duda mamanta ita bata shirin komai, aman shi ranar da ya saka tana matsowa da kamar wuya kuma ya kasa aiwatar da abinda ya yi niya, yanzun shikenan ba uba ba mijinta a masu dauke da wannan daraja? Ta tabata abinda mamansu ta yi ne ya saka Father aikata wannan abin, shikennan mamansu ta jaza masu , su shuwwa kam sun so tarewa bangaren Mama, sai dai Nahidht ta nuna ko daya maza SHUWWA ta je ta yi jiran mijinta, idan har ya bata dama su yi magana a kan halin da yake ciki, ta kamanta sanyaya masa zuciyarsa ko yayane Har ta so ta yi gardama da nata dalilin suka ki bata damar hakan Jiki a mace ya shigo bangarensa Dadadan kanshin turaren wutar da yanzu baya rabo da sashinsa ne ke tashi, haka kuma idannuwansa suka sauka a saman wannan kyakyawar budurwa da bata shayinsa, bata kuma jin tsoronsa tanaa tsaye da turaran wutar ga dukan alamu daga dakin barcinsa ta fito da shi A hankali yake binta da kallo har ta ajiye kafin ta juyo inda yake tsayen nan ta zuba masa idon itama tana tunanin shin tsayuwar nan tasa mai kama da cogiya me yake so ne?, Wai me yake so a cen cikin zuciyarsa ne? A hankali ta karasa gabansa kadan ta tsaya, ta sauke dubanta a saman galolin dake jikinsa, da irin girman kirjinsa kafin ta dauki hannunta a hankali ta dora saman galolin ta dan shafa sai kuma ta zubawa fuskarsa ido, a hankali ta kuma nufar fuskar tasa da hannun nata dan ta shafa sajen fuskar , aman sai ya dan kauce fuskar tasa kadan Yana lumshe idannuwansa hadi da fatan samun kwarin gwuiwar kin barinta aikata haka, domin zuciyarsa a karairaye take sosai baya tunanin idan ta bashi dama ba zai iya kasa fin karfin zuciyarsa a kanta ba yau Dan murmushi ta sauke ta sake kallon fuskar tasa da ya kawar a hankali sosai ta furta" Welcm *CHIEF OF ARMY*" juyowa ya yi saman dan bakin nata da ta furta CHIEF OF ARMY din, wanda ya ji shi daban da furucin sauran, domin nata kamar sai da aka saka shi a studio aka tace shi sosai kafin a ciro shi A hankali ya dan saki ajiyar zuciya yana kallon fuskarta, sai kuma ya gaa ta juya zata yi tafiyarta , domin a tunabinsa tafiyarta ne zata yi Da sauri ya saka hannunsa yana sakin abinda ke hannun nasa ya damko nata hannun sannan ya yi saurin janyota ta haka ya hadeta da jikinsa ta bayanta A hankali ya dora habarsa a saman gashin kanta mai launin baki sannan ya ringa tafiya da ita a jikinsa har ya kai saman kujera ya zauna yana dorata a saman cinyarsa ya rungume bayanta sanann ya yi shiru Da farko tsorata ta yi sosai, daga baya kuma sai ta lumshe idannuwanta tana jinsa a jikinta irin rungumar da ya yiwa bayanta irin sosai din nan ne Muryarsa cen ciki sosai ya iya furta kalamai kamar haka yana sake nanukarta yana murza sajensa a doron wuyanta" *TSORO NAKE JIHHHHHHH, YINWA NAKE JIHHHHHHH, ISHRIRWA NAKE JIHHHHHHHHHHHH*"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣9️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali ya sake dago jajayen idannuwansa ya dora a saman lebenta da take cicijewa tana tunanin me ya dace ta bashi amsa ne? A hankali ya dora kansa a saman kirjinta ya lumshe idannuwansa yana shakar kamshin dake wajen Wani irin abu ya sake tuko shi mai rawa da bari ya dake yin sama sama da shi ya nemi maka shi a kasa a zaunen nan da yake Ba zaku gane bane, daba ce a kule a jikinsa mai neman hanyar da zata bale ta yi yawo tun karfinta, tareta yake yi tunda ya n tana iya mikewa harma ta nemi abinci a jikin jinsin da ba irin nasa ba, kakau yake yi mata yana sake daureta tam da dukan karfinsa, sai gata tunda ya hadu da wannan yarinyar karama, yar ficiciya, mai halaya irin na mahaukata, mai aljannu, take sake hauda farashin lafiyar jikinsa, ya sani halalinsa ne sai dai gaba daya idan ya tuna mazan da ta aura daya na bin daya kowane yana zuwa wajen nan dole ya ji zuciyarsa na kuna da tunanin a kan me? Me yasa ta ringa gagawa a rayuwarta ne? Me yasa bata kasance mai hakuri bane? Ya salam abin nan ma ci masa tuwo a kwarya, yana hargitsa tunaninsa da zaman lafiyarsa sosai , shi yasa ya gwamace nesa da ita fiye da kasancewa haka da ita, aman a irin ranar nan da zuciyarsa ta babale ta rikice ta haukace da irin umarnin da mahaifiyarsa ta bashi na ya amshi dukiyarsa ya ba wanda yake so ya kula da abinsa ya bar mijinta ya huta hakannan, sannan ta bashi umarnin ya kama aikin da ak damka masa da hannu bibiyu ta yafe masa duniya da kiyama, sanadiyar haka kishiyarta ta yanke jiki ta fadi sumamamiya shi kuma ya fice a dakin ido rufe ya nufo bangaren mamansa yana nemanta, gannin bai sameta ba da sasarfa ya nufo bangarensa ya bude dan nemanta, sai gatan kuwa a gabansa tana turara muhalinsa baban bukatarsa ya samu dan moment da ita, ta rike shi a jikinta ko yayane, ta bashi abincin nan da yake so sannan ta shayar da shi da ruwan nan a bakinsa, ya zuka ya masa shan da sai ya kusan karar da shi kaf din ya jima da kishirwar nan a makoshinsa A hankali ya talabo kumatunta ya rike sosai a hannunsa kafin ya sake matse kisancin da ya raba fuskarsa da tata sannan ya rike da kyau ya shiga shakar numfashin da take furzowa daga hancinta da bakinta har ya hade lebenta da nasa Da mugun saurin balaki ta cire bakinta tana zazaro ido da sake kura masa ido da son gane shi din ne kuwa? Me yake damunsa ne yau?, harma ta saka hannunta da dan sauri ta dauke nasa dake saman rigarta ta gaba dardar abinsa hankali kwonce tana ture hannun nasa a hankali ta ce" Dan Allah ka bari....." Sai kuma ta juya da niyar sauka a samansa dan gaba daya yau wani iri ya zame mata Yawun dake makogwaronsa ya hadiye da kyar sannan ya wartota jikinsa ta yadda ta fado, bai bata damar gane komai ba ya sake hade bakinsa da nata Cikin barin jiki ya ringa tsotsar leben nata wanda hakan ya sa daga ita har shi jikinsu ke rawa kamar zasu hade su zamto abu daya a zaune a saman kujerar Numfashinta ke neman barin gangar jikinta, hankalinta ke ta kololuwar tashi yana neman rikitar da ita gaba daya, Laushi, kanshi, zafi zafin bakinsa da harshensa da irin kissing din da yake yi mata wanda ke nuni kamar rayuwarsa na depnded da lebunnanta ne ya saka kwakwaluwarta neman tsayawa da aiki kwata kwata A birkice ya idasa saukowa kasa da ita yana sake kanainayeta a jikinsa hakan ya sa dukan wani abu dake jikinsa mai aiki ya motsa, haka kuma wayarsa ce, ky din motarsa ce du suka zubo kasa a saman cafet din da suke A birkice ya ja dofuwar rigar dake jikinta mai laushi ya cire mata ita ta hanyar sakin bakinta yana cirewar kuma ya zubawa mutanen ido yana kallonsu, haka kuma dukan jikinsa na rawa Farin shiga ne da farin shiga, sai dai kowa na tunanin dan uwansa tsohon hannu ne a cikin lamarin sai dai kashhh, babu wanda ya san cewa ainahin dan uwan nasa bai san lamarin nan ba A hankali , sannan a daburce ya durfafe su ya dora hannunsa na dama a sama sannan ya masu matsar nan mai zafi wace ke bambanta sabon shiga da tsohon hannu Zafin ya kai mata har kwakwaluwarta da matsananciyar jin kunyar abinda ya kai hannunsa har jikin wannan wajen, gaba daya ta rukunkume shi tana rintse idonta muryarta na rawa da abin kuka kuka ta ce" zafi , ka bari zafi" Sake cirota ya yi yana ta kallon abin da tunanin ya saka a bakinsa ne ko aa?, Dama abin ba dadi bane yake yi masu idan aka taba ko menene?, Bai san cewa ba eh lalle dadin ne, aman farin shiga koda da dadin ba dai farkon tabasu ba gaskiya, dole zata ji zafi zafi komai dadinsu Numfashinsa ke sauka a tsere a tsere, gaba daya ya idasa bale boturan rigar tasa daga gaba sannan ya sasauta rikon da ya mata ya kuma nemi sabule dogon wandonsa Du tana langwabe ne a jikinsa jikinta a mace tana tunanin babu kasa me ya kawo zancen kokowa?, Wai me yasa ya nemi haka nema ita kam? Sai dai a lokacin da ya idasa cire dogon wandon nasa harma ya sake mayar da ita jikinsa a hankali ya dauki hannunta ya kai wajen da daga ita har shi sai da suka dan zabura , ita na tsoron abin, shi kuma na jin hannunn mace koma yace wata halita bayan shi ya taba wajen nan na farko a rayuwa Ji ya yi zai mutu so yakr kawai ya yi ko hankalinsa zai kwonta, nauyi da zafin da mararsa ta dauka ne ke son halaka shi, a birkice ya kara kusantota da shi ta yadda zai iya yin adu'ar saduwa da iyali kamar yadda adini ya koyar ya yi matukar sanyayar da muryarsa ya fara fadin " *"Allahumma jannibna shaid'an...wa jannibi shaid'ani ma razak'tana (Ya Allah ka nisantamu daga shaid'an, ka kuma nisanta shaid'an daga abinda za'a azurtamu da shi)* " Sai dai kashhh, muryarsa ba muryar sirri bace, muryarsa sam bata da sirri, adu'ar nan tunda ya fara furtata ta dawo cikin hayacinta, birkice ta gane nufinsa a lokacin da ta ga ya karra jan pant din dake jikinta, a hakan Idan ta fahimta ya gama shiryawa yi ne zai yi, za'a mayar da ita cikakiyar mace a gida daya da iyayenta da sirikanta, za'a mayar da ita cikakiyar mace a saman cafet a irin wannan lokacin, namijin da bata san menene asalin niya a zuciyarsa a kanta bane zai auka mata a irin wannan lokacin ya mayar da ita cikakiyar mace?, Idan fa yana gamawa da kwalon mangwaro zai yada ne ya huta da guda? Idanfa zata kasance ne abinda zai dana ya zubar ya dauki wace ta dace da shi? Shikenan sai ta zamto ba dan abin kurin da take tanada dan birge mai ita? Shikenan zata tashi a babu abinda zata ba MALAKKINTA? , hakan ba zai yiwu ba sam, ba zata iya ba Ganewar da ta yi ya sasauta mata riko yana neman cire nasa Abinda ya masa katanga da ita ya saka ta janye da mugun saurin balaki har tana dakuwa da kujerar dake kusa ta zagaya ta afka kicin din falonsa taa janyo da karfi ta rufe ta datse da ky sannan ta silale a nan daga ita sai pant ta hade bayanta da jikin kofar ta rintse idannuwanta jikinta na ci gaba da yin gab gab gab tamkar zata summa dan tsoro Tunda ta arta a gujen ya raka sittin saba'in din da kallo ya yi mutuwar zaune da sake zuba mata ido har ta mako kofar da ya ji tamkar ta soka masa wani mashi ne a kahon zuciya, ya sake zubawa kofar ido yana jiran ta sake budewa taa kuma fitowa aman abin ya gagara rufma kake gani ta rufe kicin din da ya zamto masa tamkar bakon abu a wajen Tsai ya yi da tunaninsa ya sake zubawa kofar ido, dukkan wani abu dake iya saka shi a duniyar farin ciki ne ya fara saukar da farashin farin cikin kafin mararsa ya sake dauka ya daure sosai da sosai ta yadda ya rintse ido da karfin balaki ya sake budewa a hautsine ya sake zubawa kofar ido Bakinsa ya so budewa dan ya yi kiran sunnanta da kowani irin yare Allah ya sa ya samu hakan, sai dai sunnan nata ya ki fitowa saima ya samu kansa da nauyin baki kamar yadda mararsa tai masa nauyi Hannayensa ya saka bibiyu ya dafe gaban goshinsa sanann yaa dauke wuta Ya jima a haka kafin ya sake dago jajayen idannuwansa ya zubawa kofar ido a cen kasan zuciyarsa yana mai tambayar kansa tambayoyi kamar haka' Me hakan yake nufi? Ko fitsari take ji? Aman da fitsarin take ji ai da ta fito zuwa yanzu ko? Kuma fitsarin a kicin..........' Ya sake tsatsare kofar da kallo ya sake ayanna' Shin guduna ne ta yi? Aman a kan wani dalili ? Ban kai matsayin yi da ita take nufi ba ko me?, .....' gaba daya bayan yannayin da yake ciki sai ya ji kansa na neman tarwatse masa, hakan ya sa ya shiga dadafawa da kyar ya iya mikewa da duku duku ya nufi dakinsa wajen da maganinsa yake ya duba ya ciro har kwaya hudu ya aha maimakun biyun da yake sha ya kora da ruwa mai sanyi sannan ya baje saman kafet din dakin barcinsa yana damke da mararsa yana ta zufar wahala har ya samu ya tafi a duniyar barci mai matukar wahala Da kyar ta iya lalabawa ta fito ta dauki rigarta da hijab dinta ta zurmuka sannan ta fice a bangaren nasa ta nufi wajen adarta Tana zuwa ta tarda ita kwonce tana waya da Malan dinta hankali kwonce Fadawa ta yi jikinta ta rukunkumeta still jikinta na rawa sosai tana ta son saka kanta a kirjinta ta labe A tsorace ta ringa kallonta tana neman zama da son ajiye wayar gefe tana fadin" Shuwwa? Shuwwa ke Lafiya ?" SHUWWA ta sake komawa jikinta ta labe tana ta sauke ajiyar zuciya hadi da kallon bayanta dan du a tsorace take Hankalin Nahidht ne ya fara tashi da gasken gaske, dama iyayen du basa nan matar Dad an yi asibiti da ita da yarenta dake koke koke sai sune a gidan, sai ta fara jin tsoron ko wani ne ya biyota haka? Ko kuma wani abu ne ya samu mijinta A rikice ta sake riketa tana fadin" Shuwwa wai menene? Wani ne ya biyo ki? Ko wani abun ne ya samu mijinki?" Shuwwar ta girgiza kai a birkice tana fadin" Ba zan kara ba, na zata zan iya abinda kuke fadi ashe ba zan iya ba, wayo Allahna ni tsoronsama nake ji, kennan ya wulakantani shikenan ya sakeni? Ai gwarama sautan da suke sakina basu yi komai da ni ba!" Fahimtar inda maganar ta dosa ya saka Nahidt rungumeta a jikinta a sanyaye ta ce" Hey babyn auntynta, wanu irin kar ya taba ki?, Haba autan mama mijinki ne fa , kece fa mai kokari mai jajircewa" Tana girgiza kanta ta zauna tana kallonta ta ce" Wani irin jajircewa gareni a gabansa?, Burina na faranta masa, ban sani ba ko bani da sa'ar a soni domin Allah ne?, Tubeni fa ya yi yake neman amsar abinda na dade ina rikewa nawa da nufin ya kwace m......" Rufe mata baki da ta yi tana girgiza mata kai ya sakata yin shiru tana jin yadda zuciyarta ke dokawa da karfi sannan ta sake kwontar da kanta a saman cinyar Nahidht dake dan shafa bayanta Sai da NAHIDHT ta kula ta dan fara dawowa cikin hayacinta kafin a sanyaye ta ce" Sirrinki ne fa, ibtin Aba sirrinki ne wannan, duk matar dake bayana sirrinta da mijinta lalle ta yi asara koda kuwa Allah ba zai hukuntata ba, balatana haramun ne, sannan yaya kike so ne?, Me kike so ne?, Ai yama yi kokari da yake kallonki kina dauke da abinda yake malakinsa , aman bai taba nuna maki yana so ba sai yau, shine kika guje shi, haba yar albarka kin san da ba'a gudun namiji ko? Duk soyayar da yake maki idan dai ke din nan kin zamto wace bata yi masa adalci walahi zai iya hakura da ke ne domin a kan wannan lamari maza basu da hakuri fa, Na san cewa a cikin duhu kike aminiyatah, na san cewa a cikin wasi wasin so ko kiyaya kike daga wannan bawan Allahn, aman zan fada maki wani abu, wasu mazan Allah ya sa kin fi zinari kyali, kin fi gol daraja ba zaki taba ji daga bakinsu sun bude sun furta maki kalmar so ba ko wani abun, su haka Allah ya halice su, ba zaka iya cenza su ba fa, ko me zaka yi ba zaka iya cenza su ba SHUWWA, koyon zama ake yi da su da halinsu sai a ci ribar zama da su, su a aikace suke nuna kalar tasu soyayar, kece baki yarda cewa wannan bawan Allahn na sonki ba, aman mu dake tare da ke mun riga mun yarda, Shuwwa ba zaki iya tantancewa ba, aman idan kina waje idannuwansa a kanki, haka kuma idan ya fuskanci wani na iya kallonki koda yayanmu ne baya iya boyewa, da idannuwansa da kuma motsinsa yake yakin dukkan wani abun da zai rabe ki, aman sai na ga ke sam bakya duba da haka........... Wani irin cutarwa kuma kike magana a kai? Ni fa ina gannin girmansa da kimarsa koda duk duniya zata ki shi, domin shine silar samun farin cikinmu da muka rasa.....shin ke bakya gannin hakan ne kanwatah?" Shuwwa da idannuwanta ke lumshe tana biye da dukkan bayananyar uwarta ta dan dago ta ce" Nahidht so kike ki ce min shi a haka zan rayu da shi tamkar dutse? Bayan ni burina na rayu da namiji mai min kukan yana sona? Ya ringa min ihun yana so na?,ya zamana tamkar jelata sai abinda na ce ya yi zai yi? Ya nunan so a gaban kowama ya kareni da dukan karfinsa ya shagwabani? Yaya zan iya rayuwa da mutun mai halayarsa?" Nahidht ta dan zarro ido da mamaki ta ce" Ki ce kawai rayuwar mafarki kike so ko kuma nace rayuwar karya?" Shuwwa ta ce" Kina nufin babu soyaya a gidan aure? Ko bashi da zuciya ne shi a jikinsa?" Nahidt ta yi Murmushi tana girgiza kanta ta ce" Babu soyaya ake zaune? In babu soyaya an saka maku wuka a kawunanku ne?, Dukan gidan dake dauke da mace da mijinta da y'ayansu koda tana zaune da shine domin y'ayanta to fa idan aka bincika akoy soyayarma, halaya ne na yau da gobe ke disasheta, da ace zasu kamanta dawo da kyautatawa da zata dawo , Shuwwa da kin fada ya yi uwarsa ce ke?, Ko kuma da kike so ya zamto tamkar jelarki kece mijin ba?, Kin ga ibada ne aure, zama ne na ibada, dukan ibada kuma sai da juriya da hakuri koda za'a kai ga ci, ki sani rayuwa baban nasarar da kika yi a yanzun amsa sunnan matar aure, zaki idasa ga ci ne idan kika yi hakuri kika ci gaba da zama da shi, Allah na tuba rayuwa ai zo mi zauna zo mu saba ne Shuwwa, zaman da yake kulun cikin dariya da farin ciki ina tsoronsa, ai zama dole akoy sabani wani sa'in, aman kuma ana ganewa ana hakuri da junna shine daidai, kin ga ina so ki fahimci wanene mijinki sannan ki masa adalci a zamantakewarku, kar ki yi wasa da damarki, kar ki yi sakaci da aljarki Shuwwa, ba zan so ki kasance mai yiwa mijinki rikon sakainar kashi ba, idan kuwa yana zuwa kina kauce masa babu abinda ba zai faru ba ciki harda daina gannin girmanki da karo wasunki da zasu tarbe shi da zarar ya buda hannayensa., Ba'a barin namiji da yinwa Shuwwa, ba'a yi........" Fuskarta ta shagwabe sosai tana langwabe kanta ta ce" Ni tsoro nake ji ne Nahidt, walahi tsoronsa nake, kuma yanzunma cewa ya yi yana jin yinwa da ishirwa kin ga baima ci abincin ba inaga ya kwonta barci" Nahidt ta sake kureta da kallo kafin ta yi murmushi tana girgiza kanta ta ce" Mace bata kadan, komai girman namiji kuwa baya fin karfinta Shuwwa, rijiya ce mai daukan guga, haka kuma babu wanda ya girma da dadi koda girman bariki ne, sannan ki kokarta ki koma ki gani ko zai yarda ya ci abincin yanzu kin ji? In bandama abinki mutumen da kece shedar yawun yan bariki a kansa ne kike son yin wasa a lamarinsa?, Koda yake baki san menene kalmar nan ba, bana so ki santa ta tsiya kanwata, bana so ki san sharin yar bariki, domin wata yar barikin komai taurin kan namiji sai ki ga ta shawo kansa cikin sauki bale naki mijin da yake da bukatar hakan? Wai har kin manta niyarki a kan kudurin mamansa a kansa?" Ido ta lumshe tana sauke ajiyar zuciya tana ta auna magangannun Nahidt din, har aka fara kiraye kirayen sallar magariba Nahidht ta mike tana fadin" Abanki fa gobe zai juya dan ya sanar masu wai da wata magana, ban san ta mecece ba da ba zasu iya bara min shi ya karra kwana biyu a nan ba ni kam" Ita dai da ido ta rakata har ta shige bayi kafin ta sake gyara zamanta tanaa jiranta Tana fitowa a bayin itama ta shiga ta kwabe suturarta ta shiga tsaftace jikinta kafin ta dauro alwallah Sai da ta cenza kayanta ta yi sallah sannan ta mike ta koma bangaren nasa da wani hijab din ba wanda ta cire aa jikinta ba Tana shigowa ya yi daidai da dawowarsa kennan daga masalaci da carbinsa a hannunsa na hagu yana ja a hankali, a hannun damar kuwa waya ce yake ta gwada kiran Dad dan ya ga basu dawo ba, ya yi ta gwada kiran wayar mamansa bata shiga, gashi harda sultan a yan rakiyar bayan yanzu yaronsa ke fada masa tarkonsu fa yana daf da kama kurciya domin wanda aka danama ya. Haukace a kan neman su a cikin garin dan anma buga hotunnan an yadda da sunnan ana nemansu za'a fara kilace mahaukata ana basu kula.....to dai ya yi saken da aka gano sunnansa ne a jikin jaridar dake yada labarun A lokacin da Dad ya daga wayar muryarsa a matukar sanyaye ya yi sakama kafin ya dan saurara yana jin amsar Dad din sannan ya ce💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 5️⃣9️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali ya sake dago jajayen idannuwansa ya dora a saman lebenta da take cicijewa tana tunanin me ya dace ta bashi amsa ne? A hankali ya dora kansa a saman kirjinta ya lumshe idannuwansa yana shakar kamshin dake wajen Wani irin abu ya sake tuko shi mai rawa da bari ya dake yin sama sama da shi ya nemi maka shi a kasa a zaunen nan da yake Ba zaku gane bane, daba ce a kule a jikinsa mai neman hanyar da zata bale ta yi yawo tun karfinta, tareta yake yi tunda ya n tana iya mikewa harma ta nemi abinci a jikin jinsin da ba irin nasa ba, kakau yake yi mata yana sake daureta tam da dukan karfinsa, sai gata tunda ya hadu da wannan yarinyar karama, yar ficiciya, mai halaya irin na mahaukata, mai aljannu, take sake hauda farashin lafiyar jikinsa, ya sani halalinsa ne sai dai gaba daya idan ya tuna mazan da ta aura daya na bin daya kowane yana zuwa wajen nan dole ya ji zuciyarsa na kuna da tunanin a kan me? Me yasa ta ringa gagawa a rayuwarta ne? Me yasa bata kasance mai hakuri bane? Ya salam abin nan ma ci masa tuwo a kwarya, yana hargitsa tunaninsa da zaman lafiyarsa sosai , shi yasa ya gwamace nesa da ita fiye da kasancewa haka da ita, aman a irin ranar nan da zuciyarsa ta babale ta rikice ta haukace da irin umarnin da mahaifiyarsa ta bashi na ya amshi dukiyarsa ya ba wanda yake so ya kula da abinsa ya bar mijinta ya huta hakannan, sannan ta bashi umarnin ya kama aikin da ak damka masa da hannu bibiyu ta yafe masa duniya da kiyama, sanadiyar haka kishiyarta ta yanke jiki ta fadi sumamamiya shi kuma ya fice a dakin ido rufe ya nufo bangaren mamansa yana nemanta, gannin bai sameta ba da sasarfa ya nufo bangarensa ya bude dan nemanta, sai gatan kuwa a gabansa tana turara muhalinsa baban bukatarsa ya samu dan moment da ita, ta rike shi a jikinta ko yayane, ta bashi abincin nan da yake so sannan ta shayar da shi da ruwan nan a bakinsa, ya zuka ya masa shan da sai ya kusan karar da shi kaf din ya jima da kishirwar nan a makoshinsa A hankali ya talabo kumatunta ya rike sosai a hannunsa kafin ya sake matse kisancin da ya raba fuskarsa da tata sannan ya rike da kyau ya shiga shakar numfashin da take furzowa daga hancinta da bakinta har ya hade lebenta da nasa Da mugun saurin balaki ta cire bakinta tana zazaro ido da sake kura masa ido da son gane shi din ne kuwa? Me yake damunsa ne yau?, harma ta saka hannunta da dan sauri ta dauke nasa dake saman rigarta ta gaba dardar abinsa hankali kwonce tana ture hannun nasa a hankali ta ce" Dan Allah ka bari....." Sai kuma ta juya da niyar sauka a samansa dan gaba daya yau wani iri ya zame mata Yawun dake makogwaronsa ya hadiye da kyar sannan ya wartota jikinsa ta yadda ta fado, bai bata damar gane komai ba ya sake hade bakinsa da nata Cikin barin jiki ya ringa tsotsar leben nata wanda hakan ya sa daga ita har shi jikinsu ke rawa kamar zasu hade su zamto abu daya a zaune a saman kujerar Numfashinta ke neman barin gangar jikinta, hankalinta ke ta kololuwar tashi yana neman rikitar da ita gaba daya, Laushi, kanshi, zafi zafin bakinsa da harshensa da irin kissing din da yake yi mata wanda ke nuni kamar rayuwarsa na depnded da lebunnanta ne ya saka kwakwaluwarta neman tsayawa da aiki kwata kwata A birkice ya idasa saukowa kasa da ita yana sake kanainayeta a jikinsa hakan ya sa dukan wani abu dake jikinsa mai aiki ya motsa, haka kuma wayarsa ce, ky din motarsa ce du suka zubo kasa a saman cafet din da suke A birkice ya ja dofuwar rigar dake jikinta mai laushi ya cire mata ita ta hanyar sakin bakinta yana cirewar kuma ya zubawa mutanen ido yana kallonsu, haka kuma dukan jikinsa na rawa Farin shiga ne da farin shiga, sai dai kowa na tunanin dan uwansa tsohon hannu ne a cikin lamarin sai dai kashhh, babu wanda ya san cewa ainahin dan uwan nasa bai san lamarin nan ba A hankali , sannan a daburce ya durfafe su ya dora hannunsa na dama a sama sannan ya masu matsar nan mai zafi wace ke bambanta sabon shiga da tsohon hannu Zafin ya kai mata har kwakwaluwarta da matsananciyar jin kunyar abinda ya kai hannunsa har jikin wannan wajen, gaba daya ta rukunkume shi tana rintse idonta muryarta na rawa da abin kuka kuka ta ce" zafi , ka bari zafi" Sake cirota ya yi yana ta kallon abin da tunanin ya saka a bakinsa ne ko aa?, Dama abin ba dadi bane yake yi masu idan aka taba ko menene?, Bai san cewa ba eh lalle dadin ne, aman farin shiga koda da dadin ba dai farkon tabasu ba gaskiya, dole zata ji zafi zafi komai dadinsu Numfashinsa ke sauka a tsere a tsere, gaba daya ya idasa bale boturan rigar tasa daga gaba sannan ya sasauta rikon da ya mata ya kuma nemi sabule dogon wandonsa Du tana langwabe ne a jikinsa jikinta a mace tana tunanin babu kasa me ya kawo zancen kokowa?, Wai me yasa ya nemi haka nema ita kam? Sai dai a lokacin da ya idasa cire dogon wandon nasa harma ya sake mayar da ita jikinsa a hankali ya dauki hannunta ya kai wajen da daga ita har shi sai da suka dan zabura , ita na tsoron abin, shi kuma na jin hannunn mace koma yace wata halita bayan shi ya taba wajen nan na farko a rayuwa Ji ya yi zai mutu so yakr kawai ya yi ko hankalinsa zai kwonta, nauyi da zafin da mararsa ta dauka ne ke son halaka shi, a birkice ya kara kusantota da shi ta yadda zai iya yin adu'ar saduwa da iyali kamar yadda adini ya koyar ya yi matukar sanyayar da muryarsa ya fara fadin " *"Allahumma jannibna shaid'an...wa jannibi shaid'ani ma razak'tana (Ya Allah ka nisantamu daga shaid'an, ka kuma nisanta shaid'an daga abinda za'a azurtamu da shi)* " Sai dai kashhh, muryarsa ba muryar sirri bace, muryarsa sam bata da sirri, adu'ar nan tunda ya fara furtata ta dawo cikin hayacinta, birkice ta gane nufinsa a lokacin da ta ga ya karra jan pant din dake jikinta, a hakan Idan ta fahimta ya gama shiryawa yi ne zai yi, za'a mayar da ita cikakiyar mace a gida daya da iyayenta da sirikanta, za'a mayar da ita cikakiyar mace a saman cafet a irin wannan lokacin, namijin da bata san menene asalin niya a zuciyarsa a kanta bane zai auka mata a irin wannan lokacin ya mayar da ita cikakiyar mace?, Idan fa yana gamawa da kwalon mangwaro zai yada ne ya huta da guda? Idanfa zata kasance ne abinda zai dana ya zubar ya dauki wace ta dace da shi? Shikenan sai ta zamto ba dan abin kurin da take tanada dan birge mai ita? Shikenan zata tashi a babu abinda zata ba MALAKKINTA? , hakan ba zai yiwu ba sam, ba zata iya ba Ganewar da ta yi ya sasauta mata riko yana neman cire nasa Abinda ya masa katanga da ita ya saka ta janye da mugun saurin balaki har tana dakuwa da kujerar dake kusa ta zagaya ta afka kicin din falonsa taa janyo da karfi ta rufe ta datse da ky sannan ta silale a nan daga ita sai pant ta hade bayanta da jikin kofar ta rintse idannuwanta jikinta na ci gaba da yin gab gab gab tamkar zata summa dan tsoro Tunda ta arta a gujen ya raka sittin saba'in din da kallo ya yi mutuwar zaune da sake zuba mata ido har ta mako kofar da ya ji tamkar ta soka masa wani mashi ne a kahon zuciya, ya sake zubawa kofar ido yana jiran ta sake budewa taa kuma fitowa aman abin ya gagara rufma kake gani ta rufe kicin din da ya zamto masa tamkar bakon abu a wajen Tsai ya yi da tunaninsa ya sake zubawa kofar ido, dukkan wani abu dake iya saka shi a duniyar farin ciki ne ya fara saukar da farashin farin cikin kafin mararsa ya sake dauka ya daure sosai da sosai ta yadda ya rintse ido da karfin balaki ya sake budewa a hautsine ya sake zubawa kofar ido Bakinsa ya so budewa dan ya yi kiran sunnanta da kowani irin yare Allah ya sa ya samu hakan, sai dai sunnan nata ya ki fitowa saima ya samu kansa da nauyin baki kamar yadda mararsa tai masa nauyi Hannayensa ya saka bibiyu ya dafe gaban goshinsa sanann yaa dauke wuta Ya jima a haka kafin ya sake dago jajayen idannuwansa ya zubawa kofar ido a cen kasan zuciyarsa yana mai tambayar kansa tambayoyi kamar haka' Me hakan yake nufi? Ko fitsari take ji? Aman da fitsarin take ji ai da ta fito zuwa yanzu ko? Kuma fitsarin a kicin..........' Ya sake tsatsare kofar da kallo ya sake ayanna' Shin guduna ne ta yi? Aman a kan wani dalili ? Ban kai matsayin yi da ita take nufi ba ko me?, .....' gaba daya bayan yannayin da yake ciki sai ya ji kansa na neman tarwatse masa, hakan ya sa ya shiga dadafawa da kyar ya iya mikewa da duku duku ya nufi dakinsa wajen da maganinsa yake ya duba ya ciro har kwaya hudu ya aha maimakun biyun da yake sha ya kora da ruwa mai sanyi sannan ya baje saman kafet din dakin barcinsa yana damke da mararsa yana ta zufar wahala har ya samu ya tafi a duniyar barci mai matukar wahala Da kyar ta iya lalabawa ta fito ta dauki rigarta da hijab dinta ta zurmuka sannan ta fice a bangaren nasa ta nufi wajen adarta Tana zuwa ta tarda ita kwonce tana waya da Malan dinta hankali kwonce Fadawa ta yi jikinta ta rukunkumeta still jikinta na rawa sosai tana ta son saka kanta a kirjinta ta labe A tsorace ta ringa kallonta tana neman zama da son ajiye wayar gefe tana fadin" Shuwwa? Shuwwa ke Lafiya ?" SHUWWA ta sake komawa jikinta ta labe tana ta sauke ajiyar zuciya hadi da kallon bayanta dan du a tsorace take Hankalin Nahidht ne ya fara tashi da gasken gaske, dama iyayen du basa nan matar Dad an yi asibiti da ita da yarenta dake koke koke sai sune a gidan, sai ta fara jin tsoron ko wani ne ya biyota haka? Ko kuma wani abu ne ya samu mijinta A rikice ta sake riketa tana fadin" Shuwwa wai menene? Wani ne ya biyo ki? Ko wani abun ne ya samu mijinki?" Shuwwar ta girgiza kai a birkice tana fadin" Ba zan kara ba, na zata zan iya abinda kuke fadi ashe ba zan iya ba, wayo Allahna ni tsoronsama nake ji, kennan ya wulakantani shikenan ya sakeni? Ai gwarama sautan da suke sakina basu yi komai da ni ba!" Fahimtar inda maganar ta dosa ya saka Nahidt rungumeta a jikinta a sanyaye ta ce" Hey babyn auntynta, wanu irin kar ya taba ki?, Haba autan mama mijinki ne fa , kece fa mai kokari mai jajircewa" Tana girgiza kanta ta zauna tana kallonta ta ce" Wani irin jajircewa gareni a gabansa?, Burina na faranta masa, ban sani ba ko bani da sa'ar a soni domin Allah ne?, Tubeni fa ya yi yake neman amsar abinda na dade ina rikewa nawa da nufin ya kwace m......" Rufe mata baki da ta yi tana girgiza mata kai ya sakata yin shiru tana jin yadda zuciyarta ke dokawa da karfi sannan ta sake kwontar da kanta a saman cinyar Nahidht dake dan shafa bayanta Sai da NAHIDHT ta kula ta dan fara dawowa cikin hayacinta kafin a sanyaye ta ce" Sirrinki ne fa, ibtin Aba sirrinki ne wannan, duk matar dake bayana sirrinta da mijinta lalle ta yi asara koda kuwa Allah ba zai hukuntata ba, balatana haramun ne, sannan yaya kike so ne?, Me kike so ne?, Ai yama yi kokari da yake kallonki kina dauke da abinda yake malakinsa , aman bai taba nuna maki yana so ba sai yau, shine kika guje shi, haba yar albarka kin san da ba'a gudun namiji ko? Duk soyayar da yake maki idan dai ke din nan kin zamto wace bata yi masa adalci walahi zai iya hakura da ke ne domin a kan wannan lamari maza basu da hakuri fa, Na san cewa a cikin duhu kike aminiyatah, na san cewa a cikin wasi wasin so ko kiyaya kike daga wannan bawan Allahn, aman zan fada maki wani abu, wasu mazan Allah ya sa kin fi zinari kyali, kin fi gol daraja ba zaki taba ji daga bakinsu sun bude sun furta maki kalmar so ba ko wani abun, su haka Allah ya halice su, ba zaka iya cenza su ba fa, ko me zaka yi ba zaka iya cenza su ba SHUWWA, koyon zama ake yi da su da halinsu sai a ci ribar zama da su, su a aikace suke nuna kalar tasu soyayar, kece baki yarda cewa wannan bawan Allahn na sonki ba, aman mu dake tare da ke mun riga mun yarda, Shuwwa ba zaki iya tantancewa ba, aman idan kina waje idannuwansa a kanki, haka kuma idan ya fuskanci wani na iya kallonki koda yayanmu ne baya iya boyewa, da idannuwansa da kuma motsinsa yake yakin dukkan wani abun da zai rabe ki, aman sai na ga ke sam bakya duba da haka........... Wani irin cutarwa kuma kike magana a kai? Ni fa ina gannin girmansa da kimarsa koda duk duniya zata ki shi, domin shine silar samun farin cikinmu da muka rasa.....shin ke bakya gannin hakan ne kanwatah?" Shuwwa da idannuwanta ke lumshe tana biye da dukkan bayananyar uwarta ta dan dago ta ce" Nahidht so kike ki ce min shi a haka zan rayu da shi tamkar dutse? Bayan ni burina na rayu da namiji mai min kukan yana sona? Ya ringa min ihun yana so na?,ya zamana tamkar jelata sai abinda na ce ya yi zai yi? Ya nunan so a gaban kowama ya kareni da dukan karfinsa ya shagwabani? Yaya zan iya rayuwa da mutun mai halayarsa?" Nahidht ta dan zarro ido da mamaki ta ce" Ki ce kawai rayuwar mafarki kike so ko kuma nace rayuwar karya?" Shuwwa ta ce" Kina nufin babu soyaya a gidan aure? Ko bashi da zuciya ne shi a jikinsa?" Nahidt ta yi Murmushi tana girgiza kanta ta ce" Babu soyaya ake zaune? In babu soyaya an saka maku wuka a kawunanku ne?, Dukan gidan dake dauke da mace da mijinta da y'ayansu koda tana zaune da shine domin y'ayanta to fa idan aka bincika akoy soyayarma, halaya ne na yau da gobe ke disasheta, da ace zasu kamanta dawo da kyautatawa da zata dawo , Shuwwa da kin fada ya yi uwarsa ce ke?, Ko kuma da kike so ya zamto tamkar jelarki kece mijin ba?, Kin ga ibada ne aure, zama ne na ibada, dukan ibada kuma sai da juriya da hakuri koda za'a kai ga ci, ki sani rayuwa baban nasarar da kika yi a yanzun amsa sunnan matar aure, zaki idasa ga ci ne idan kika yi hakuri kika ci gaba da zama da shi, Allah na tuba rayuwa ai zo mi zauna zo mu saba ne Shuwwa, zaman da yake kulun cikin dariya da farin ciki ina tsoronsa, ai zama dole akoy sabani wani sa'in, aman kuma ana ganewa ana hakuri da junna shine daidai, kin ga ina so ki fahimci wanene mijinki sannan ki masa adalci a zamantakewarku, kar ki yi wasa da damarki, kar ki yi sakaci da aljarki Shuwwa, ba zan so ki kasance mai yiwa mijinki rikon sakainar kashi ba, idan kuwa yana zuwa kina kauce masa babu abinda ba zai faru ba ciki harda daina gannin girmanki da karo wasunki da zasu tarbe shi da zarar ya buda hannayensa., Ba'a barin namiji da yinwa Shuwwa, ba'a yi........" Fuskarta ta shagwabe sosai tana langwabe kanta ta ce" Ni tsoro nake ji ne Nahidt, walahi tsoronsa nake, kuma yanzunma cewa ya yi yana jin yinwa da ishirwa kin ga baima ci abincin ba inaga ya kwonta barci" Nahidt ta sake kureta da kallo kafin ta yi murmushi tana girgiza kanta ta ce" Mace bata kadan, komai girman namiji kuwa baya fin karfinta Shuwwa, rijiya ce mai daukan guga, haka kuma babu wanda ya girma da dadi koda girman bariki ne, sannan ki kokarta ki koma ki gani ko zai yarda ya ci abincin yanzu kin ji? In bandama abinki mutumen da kece shedar yawun yan bariki a kansa ne kike son yin wasa a lamarinsa?, Koda yake baki san menene kalmar nan ba, bana so ki santa ta tsiya kanwata, bana so ki san sharin yar bariki, domin wata yar barikin komai taurin kan namiji sai ki ga ta shawo kansa cikin sauki bale naki mijin da yake da bukatar hakan? Wai har kin manta niyarki a kan kudurin mamansa a kansa?" Ido ta lumshe tana sauke ajiyar zuciya tana ta auna magangannun Nahidt din, har aka fara kiraye kirayen sallar magariba Nahidht ta mike tana fadin" Abanki fa gobe zai juya dan ya sanar masu wai da wata magana, ban san ta mecece ba da ba zasu iya bara min shi ya karra kwana biyu a nan ba ni kam" Ita dai da ido ta rakata har ta shige bayi kafin ta sake gyara zamanta tanaa jiranta Tana fitowa a bayin itama ta shiga ta kwabe suturarta ta shiga tsaftace jikinta kafin ta dauro alwallah Sai da ta cenza kayanta ta yi sallah sannan ta mike ta koma bangaren nasa da wani hijab din ba wanda ta cire aa jikinta ba Tana shigowa ya yi daidai da dawowarsa kennan daga masalaci da carbinsa a hannunsa na hagu yana ja a hankali, a hannun damar kuwa waya ce yake ta gwada kiran Dad dan ya ga basu dawo ba, ya yi ta gwada kiran wayar mamansa bata shiga, gashi harda sultan a yan rakiyar bayan yanzu yaronsa ke fada masa tarkonsu fa yana daf da kama kurciya domin wanda aka danama ya. Haukace a kan neman su a cikin garin dan anma buga hotunnan an yadda da sunnan ana nemansu za'a fara kilace mahaukata ana basu kula.....to dai ya yi saken da aka gano sunnansa ne a jikin jaridar dake yada labarun A lokacin da Dad ya daga wayar muryarsa a matukar sanyaye ya yi sakama kafin ya dan saurara yana jin amsar Dad din sannan ya ce💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 6️⃣0️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A lokacin da Dad ya daga kiran muryarsa a matukar sanyaye ya yi magana sannan ya saurara yana jin abinda Dad din ke fada kafin ya ce" Ina fata jikin da sauki Aba?" Dad ya sauke wata irin ajiyar zuciya yana fadin" Ban san yaya zan kwatanta maka abinda yake faruwa ba, an yi faduwa daidai da rashin lafiyarta, wai tana fama da zazafar zazabin nan mai saka surutu, ka ga dai yanzu likita ya jona mata magani jikinta ne ya dauki wani irin zafi sosai Son, na rasa gane menene rashin lafiyar nan kuma......." Zai yi magana ya ringa jiyo salalamin mutanen dake zagaye da matar Father, sannan ya ringa jin hatsaniya irin sosai din nan, kai harma da furuci kamar haka"Hajia me kike yi haka kar ki cire suturarki mana hajia Innalilahi wa inna ilaihi raj'une menene wannan?" Da sauri ya kalli wayar domin ba'a yanke kiran ba saima muryar Fathern da ya ji yana fadin" Menene wannan kamar kamun aljannu?, Ke? Ke? Hajia meye wannan kuma?" Hakan ya sa da dan sauri ya sake kafe fuskarta da kallo yana datse kiran da tunanin abinda ya dace ya yi , ga barcinsa ba wai barinsa ya yi domin maganin yana saka barci sosai, ko yanzu da kyar ya iya mikewa sallar nan Juyawa ya yi da nufin tafia, sai dai muryarta ta dakatar da shi a lokacin da ta hadasa masa da bugawar zuciya da ta furta" Ina zaka je kuma? Ya ja yaa tsaya yana rike da labulen kofar fitar sannan ya juyo yana kallonta hakan ya sa ta dan daburce kadan tana sosa gaban goshinta ta ce" Gani na yi dare ya yi fa, kuma baka cikin shirin fita aikin dare ko?" Har ta dire maganar lebenta yake kallo da tuna moment dinsa na dazu da ita A hankali ya saki kofar ya nufota, hakan ya saka gabanta faduwa, sai dai bata gudu ba ta dake tana kuma kallon fuskarsa Yana zuwa ya tsaya yana kallon fuskarta ya ce" Kar na fita ne?" Dan tsuru ta yi tana tambayar kanta tambayar tasa kamar wace take son gane yaren, sai kuma ta dan gumtse bakinta ta bude ta ce" Gani na yi baka ci abincin da kuma ruwan ba gayacen a rufe yadda na barshi" Wajen abincin ya kai dubansa wanda sai yanzuma shi ya kula da shi har ga Allah, to in ba ita ba ai wata yinwar ta kori wata gaskiya Bakinsa ya tabr ya juya yana fadin" Cinye abinki na koshi!" Da ido ta raka shi har ya bacewa ganninta kafin ta sake sauke ajiyar zuciya tana shafa dogon karan hancinta hadi da lumshe idannuwanta ta nufi dakin barcinsa dan gyara masa bed dinsa da tatare gajeran wandonsa dan ta tabata ba zai taba shiryuwa da yarda gajeran wando ba a inda ya cire shi! ______________________________________ Da Mugun sauri ya idasa shiga wajen da likitar sojan ta kawo shi ta nuna masa cewar matar Dad na ciki da likitoci a tare da ita da su Dad din Hankalinsa tashe ya shiga yana kallon yadda likitan nan ke magana su Dad gaba daya hankalinsu a kansa ga kuma gefe daya likitoci mata biyu da su Mama na ririke da ita tana ta fuzga tana dumumuwa mararsa dadin sauraro masu kamanceceniya da tonon silili da bugun kirji da fitsarar harshe da komai , sannan sai ihun a barta mutuwa zata yi ta yi gunduwa gunduwa take yi, abu shi ba na mai iska ba, shi ba na mai fitar rai ba, shi ba na mahaukaci ba, abu dai abun mamaki da tsoro , abun rikita zuciya tashi daya abun haukata bawa Likitan ya sake fadin" CHIEF, abinda ke hadasa irin wannan crise din ba komai bane sai rashin lafiya fa muke kira da NERO PALU, shi Nero palu zan iya kwatanta maka shi a matsayin muguwar masasara, watau zazabin dake kama jiki ya cinye karfin jiki har ya haye ya nemi taba kwakwaluwa, tabas wannan zazabi yana da hadari sosai domin bama fatan rashin lafiya ta yiwa mutun yawa har ta kaishi da haka, wannam zazabin idan ya rike mutun mukan hada dukan kokarinmu bayan mun fara rike Allah, domin yana saka mutun ya yi har fiye da haka, ciki harda dabi'u irin na mahaukaci, tube suturar jiki, zage zage, kokowa, neman fita da gudu, sakin kashi a jiki, yakushi ne, dukka ne, magangannu ne masu muni sosai, domin akan shafe dukan wani hankaki na bawa ne a zuba masa rashin hankalin, daidaiku ke yin irin rashin lafiyar nan a cikin hali na summa, dayawansu kuwa idan suka tafi duniyar summan basa dawowa shikenan, wannan zazabi yana da hadarin gaske domin wasun idan suka dawo hayacinsu kwakwaluwarsu na tabuwa, wasu zasu jima sunna yin jinya, wasun kuma sai ka ga Allah ya taimaka sun tashi garas abinsu............ Ba maganar aljannu bane wannan kar ku ce zaku tafi da ita , ku yi hakuri mu daureta haka dan kar ta lahanta jikinta sannan ta lahanta na kusa da ita, in sha Allah zamu bi crise din nan sau da kafa har ta dakatar sai mu saka mata magungunnan fa zasu karra talafa mata wajen sake dawowa hayacinta da samun lafiyar zazabin" Gaba daya abin wani iri ya zo masu duba da su basu karanta ba, bayan hakan take, Nero palu gaskiya ne, ba cutar iskokai bane cuta ce da zafin zazabi ke hadasa shi har ya haye ya taba kwakwaluwa, daga nan sai abinda Allah ya yi, wasun daga nan ake kwasarsu a kaisu gidan mai rukiya, kana ja da karfi kana kokowa da zazabin da kake fama da shi, malamin na daneka yana tofa maka abubuwan alkhairi yana so ya kwontar da iskokan, wani sa'in akan yi dace Allah ya yiwa abin tsawa, wani sa'in kuma dacen kan hadewa da ALK'ALAMIN kadararka wanda ya riga ya zanna tun kafin a haliceka cewa ta wannan dalili zaka dawo mahaukaci ko ka rasa rayuwarka, ko kuma ka ga baban tashin hankalin da baka taba tunanin akoyshi a cikin duniya ba......kadan daga aikin zafin zazabin nan, baban matsalarsa shine yawanci idan hankalinka ya dauke din nan dukkan wani abu na sirrin ratuwarka ke dagowa ya bayana da bakinka, alkhairi ne ko shari ne, ko menene da bakinka ne zaka fadi cewa ni da nake yin kaza da kaza? ......... Ku tambayi likitoci zasu baku bayani dala dala cewar tabas haka ne kuma hakan ke faruwa Da wannan lamari aka taki rashin sa'a ya fado a kanta, a daidai wannan gaba, a irin wannan babar rana da mijinta ya wayi gari ya sauke dukkan wani nauyi da yake ji ya masa girma a saman kansa, sai ga matsala ta rashin lafiya ta fado, ta kuma zo da karfi, cikin kudurar ubangiji irin wannan, Da karfi suka kakamata bayan an gyara mata hijabinta Allah ya taimaketa da masu rufe mata suturarta a kusa, suka samu suka daureta a jikin gadon da take kwonce, irin daurin da ba zata iya jima kanta rauni ko ta daki wanda ke gefenta ba, karfi ne tamkar na aljannu ke jan mutun, domin kana iya watsar da mutanen dake gefenka idan abin ya motsa, yana yi ne kuma yana kwociya "Walahi walahi sai na kashe MUHYIDEEN da hannuna, sai na kashe shi , yadda yaron nan da uwarsa suka shigo min rayuwar gidana da mijina ina mulkina son raina aman suka zo suka fi karfina ya zamto mijina ya samu yaron nan a matsayin dan da yake fatan samu namiji aman bai samu ba, shine komai nawa da na y'ayana ya dawo hannunsa harta da shawarar abinda ya shafemu sai ya nema a wajensa uwarsa ta ciri ta kullu tabi bokaye ta shanye mini mijina sai yarda ta yi da shi ita karuwar algunguma mai........" Da sauri ta karasa wajen ya dora hannunsa na hagu a saman bakinta ya damke da mugun karfin da ya sa ta hade da fatar tafin hannun nasa ta gala wani wawan cizon da ya ratsa dukan gaban jikinsa dan azabar zafi harma ya fara ji zufa na neman karyo masa, aman ya danne ya sake dora dayan ya danne bakin nata sosai yana rintse idannuwansa wani irin tsoron Allah na shiga dukkan sasan jikinsa da tsoron haduwa da shi a gobe kiyama da wani laifin, sannan ya sake yarda cewa ko me bawa yake yi a duniya dama Allah ke ara masa , kalilan ke samun dama irin wannan wace zasu bayana kafin su koma ga mahalicinsu, in ka yafe masu to, in baka yafe bama to, dama damarsu basu je a makance ba, watau sunna aikata aikinsu a boye da mugun nufinsu a zukatansu ba Kallon da Dad ke yi masa, da Mahaifiyarsa ke yi masa, da kuma matar mahaifinsa ke yi masa, a gangaro kan sarakuwarsa dake tare da su, da sirikinsa dake gefe yana tofa mata adu'a a bayan an sake suturtata da hijabinta ya shigo shima yana tofa mata adu'a da nema mata sauki a wajen Allah, gaba daya suka zuba masa ido kowane da yannayi na firgicin furucin bakinta da kuma irin yadda ya damke bakin ya rike kam ya kuma hannata karasa furucinta, aman kuma a yadda take kokowar sai ua saketa zaka tabata da zarar ya saki bakin nan komai na iya faruwa ya saka shi sake gyara tsayuwarsa yana sake damkar bakin nata da hannunsa yana rintse idannuwansa ya ce" Kun san zafin ciwon nan babu abinda baya hadasawa, ciki harda dumumuwa kamar yadda likita ya sheda mana yanzu, dan haka nake so dan Allah ku fita ku dukanku waje har ta samu lafiya" Dad kallonsa yake yi jikinsa na neman fara bari Muryarsa na rawa ya ce" Mu fita waje ko ka saki bakinta?, MUHYIDEEN MUHAY, sake min bakinta now!" MUHYIDEEN ya sada kansa yana girgiza kansa a sanyaye ya ce" Ka yi hakuri Dad, ba zan iya sakin bakinta ba" Mahaifiyarsa da ta yi baya baya a hankali ta rike garun dakin ta sake zuba masa ido, sannan ta zubawa matar nan dake kwonce ido, kafin ta lumshe idannuwanta hawayen da take ta sharewa na tausayinta tun dazun wasu suka sake zubo mata masu daci sosai sai kuma ta rike hannun Tinana da ta sake rike hannunta a hankali ta shiga bin bayanta suka fice a dakin kwata kwata suka fice a wajen har suka hade da y'ayanta mata da suka yi zuru zuru an hanna su shiga wajen , Suka wuce su ba tare da sun iya kula tambayoyinsu a kan jikin mahaifiyarsu ba, ya rage sauran mace daya da kuma su Dad, wace itama ta sauke ajiyar zuciya ta girgiza kanta ta juya ta wuce a dakin tana tunanin tabas son zuciya da rashin godiyar Allah sun kai matar nan sun barota , hakan ya rage daga Dad sai Sultan, sai Muhyideen da ya ki sakin bakin nata Da karfi Dad ya shamace shi ya warce hannunsa a saman bakinta, kamar jira take ta dora da fadin" Ke kuma Salma yadda na haife ki da cikina aman kike juya min baya a kan kudirina da shirina na son kashe dan iskan yaron nan ba damuwa, ai gari da yawa maye ba zai ci kansa ba, da kudina a jakata na tabata zan janyo da yawa da zasu kama min, sai na ga an fita da gawarsa a makara a wulakance zan samu nutsuwar zuciyata, mijina na ni kadai ne sai ko y'ayana, du wanda ya ratso duniyata da mijina sai ya shiga uku wannan alkawarina ne!, Sannan da mijinki ke maganar karra aure ki sani ba zan taba bari a maki kishiya ba, yar iska mai zuciyar mahaukata da baki san ciwon kanki ba bale na uwarki! Ana wulakantani kina nanuke da su ke ga ta kirki ko? In dai mutun ne mugun ice ne,, su ji suke tamkar ki mutu su karra yawon kudin gadon ubanki a kanki............., Ita kuma uwar Uma itama sai na................" Bakin ya sake damkewa bayan ya bi Father da kallon tausayi yana girgiza kansa ya waiga gannin Aban Shuwwa na kokarin barin dakin a birkice ya ce" Sultan " Wani irin birki mahaifin Shuwwa ya ja ya juyo da sauri yana kallon bayan MUHYIDEEN MUHYIDEEN ya sake tausasa kalamansa ya furta" Aikinka ne hanna yaduwar fitina ko wace iri ce Abah, ka taimaka ka shiga a matsayin da Allah ya nadaka a kai ba wani dan adam ba, kana da ruwa da tsaki a ciki a matsayinka da Allah ne ya baka, ka dube mu ka kama Abahna, ka kwatanta masa cewar wannan din ba komai bane ba, karma ya daga hankalinsa a irin wannan, Allah ne ya kadara masa haka , wannan al'amari a rubuce yake tun kafin a halicemu, Dan Allah kar ya rikita lafiyarsa ko ya saka a ransa ta yadda zan rasa wani uban a karro na biyu, ya sani wannan din sirrinmu ne na cikin gidanmu, dama ba lale kowa ya zama yadda ake so ba, fatana wannan din shine na karshe a wajenta, Abah ka fada masa bani da karfin fuskantar wani hargitsin bayan wanda na bari a dakina da kuma wanda na tarar din nan a irin wannan lokacin, Aba bani da karfin iya jure haka a irin wannan lokacin Abah....... ba zan iya ba Abah....................." Ya karashe a matukar raunane yana sake kallon yadda take dago kirjinta da karfi tana mayarwa a jigace haka kuma so take ya sakar mata bakin ta idasa tonawa kanta dukan asirin dake ajiye saman zuciyarta wanda ya hadasa mata nauyin zuciya sosai ya hanna mata sukuni take kwana take tashi da shi ( Astgfrullah wa atubu ilaiki ) A hankali ya karra sada kansa yana ta tofa mata adu'a, tun tana yi karfi da yaji har muryarta ta disashe ta dawo yi a hankali , kafin ta yi shiru idannuwanta rintse, watau barci ya yi awon gaba da ita Sai da ta yi barcin nan ne sannan likitocin suka shigo aka shiga jona mata magungunnan du da suka dace da ita domin dama sai abin ya lafa ake jonawar Ya jima zaune yana kallonta da tunanin yanzun da mahaifiyarsa ce, ko shi kansa ne haka ta faru da shi da yaya zai yi da ransa?, Tabas yana bukatar uzuri haka zai so a yiwa mahaifiyarsa uzuri, zai so koda a kan son zuciya haka ta same shi a yafe masa, shi yasa tunda ya fuskanta ya kuma gane cewar itace ya watsar da dukan kudirinsa na son sai ya yi fito na fito da ita, sannan ya yi ta rokon Allah kar Allah ya bata damar idasa saka rayuwarta a uku ta hanyar samun rayuwarsa, ya yi ta faman nema mata sasauci a wajen ubangijinta, babanma abinda ya bata masa rai shine saka camera a cikin dakin iyalinsa wanda ya gano hakam ya faru ne da hadin baki da taimakon biyu daga cikin yarensa dake gyara masa gida kafin aljanarsa ta dakatar da su suka saka camerar, na bangarensa kuwa lokacin da aka saka masa yana sane, ya dai lalata abin ne ba tare da sun ankara ba, sannan ya yi anfani da damarsu dan ya tantance wace mace ce zata iya zama da shi ba tare da ta nemi rayuwarsa ba komai mugun halin da zai nuna mata a gareta?, A haka suka ringa cin galaba a kan matan da ya ringa jerawa suka mayar da shi tamkar wani dan tasha yau ya dauka gobe ya saki da ita da muryar y'arta wace daga baya ya gane cewar ai itace dayar muryar dake yiwa matan da zai aura barazanar kashe su a kansa, har suka fado kan Aljanarsa da yayunta mahaukata suka rawaito masu ashariya daki daki, daga nan sai suka barta suke bibiyarta da son samun hoton tsiraicinta dan su yi mata anfani da shi, shi yasa ya faukota ya dawo da ita nan domin haka kawai yake ji a cen kasan zuciyarsa idan suka ga tsiraicinta ya wulakanta ba zai iya dauka ba A hankali ya mike bayan ta shiga barci ya fita a dakin Ya zo ficewa ya hade da y'artata mai dafe mata baya Bai yi wata wata ba ya damketa ya dawo da ita dakin da dayar dake biye da su tana zarro ido a tsorace Da garun dake dakin ya makata ta hanyar hankadata har sai da ta daku da garun a tsorace ta zube kasa tana zazaro ido da kallonsa A kausashe ya ce" Ruwanki ne ki ci gaba da wulakantar da kanki, ruwanki ne ki yi biyaya ki cenza halayanki, abinda nake so da ke shine ki sake gigin shiga hurumina, a nan ne zan baki mamaki domin ke hargagin karya kike cewar zaki kashe a kaina, ke burga kika iya a kan kowace magana, ki yi komai banda iyalina....dan ni kaina ban gama tantance abinda nake iya aikatawa a kan iyalina ba!" Daga haka ya fice a dakin ya je wajen doctern da yake sheda masa ai an koma da iyayensa gida, Father ne ya ce su wuce gida gaba dayansu Shi dai bai iya aikata komai ba sai barin salahun su kula da marar lafiyar ya yi ya bi bayan iyayen nasa ____________________________________ Tabas Father ya gigice da jin wannan lamari, ya tsorata da duniya da abinda ke cikinta Da idannuwansa ya yi hawaye mai zafin gaske, ya birkice ya nemi zaucewa, sai dai wace aka fi cutarwa a lamarin bayan ta samu ban baki da nasiha sosai a wajen mahaifiyar Shuwwa sai ta same shi ta nuna masa cewar wannan din ba wani abun bane da ya zarce aikin shedan, ta nuna masa ita ta yafe ta kuma fodewa Allah da abin bai girmama ba, sannan SUKTAN da ya bashi dama ya yi kukansa sosai sai da ya gama ya fuskanceshi ya sanyayar da muryarsa sosai ya ringa tausarsa ta hanyar nuna masa rayuwa da abinda ke cikinta, girman kadara da ladan juriya a haka, ya nuna masa sam kar yace zai yi mumunar magana ya yi mata fatan shiryuwa, dan Adam yanzun abin tsoro ne, tabas dan Adam abin tsoro Sunna tsaka da haka ya dawo ya same su a bangaren Aban, Tunda ya shigo SULTAN ya sake kafe shi da ido yana tuna furucin da ya yi a dazu na kiransa da sultan da kuma nuni da ya yi cewar Allah ne ya nada masa abinda yake da hurumi a lamarin kowa, hakan ya sa yake kallonsa ko a yanzun harma ya gaishe shi bai gane ba sai da matarsa da ta cika da mamaki ta sake tabo kafarsa tana nuna masa ana gaishe shine ya ankara harma ya farka a doguwar sumar ko nace kashangar din da ya yi yana mai kallon sojan mijin y'ar tasa da kallon mamaki Shima ya kula da irin kallon da yake yi masa, sai dia bai nuna ba ya karasa gaban Dad da mama dake zaune sunna binsa da kallo Dad ya lumshe idannuwansa hawaye na zuba a gurbinsu ya ce" Da na san makashinka yana tare da ni , da ban yarfa an kai yanzu ana wulakantamin kai ba, da na san............" "Aba...." muhay Ya fada a sanyaye yana katse maganarsa A hankali ya dora da fadin" Wannan din sirrin cikin gidanmu ne, da ya faru a tsakaninmu ne, kuma ba yau ba na yafe mata , sanadiyarta har na gama samun wace............a sanadiyarta har na samu abinda bana tunanin yana samuwa da gagawa a cikin duniyar nan tamu ta yanzu, dan Allah na roke ka, ka yi hakuri ka dubamu dake zagaye da kai, kar ka bari wannan ya daga maka hankali, ka hori matarka son ranka dan gobe kar ta Kuma, aman kuma ba maganar saki ko wulakantarwa domin Allah ya saka albarka a tsakaninku, Abana baka isa ka hanna abinda Allah ya hukunta min ba, inaga farin ciki ya dace ka yi da abin ya zo da sauki ko?" Father ya lumshe idannuwansa yana jin kaunar yaron a zuciyarsa da na mahaifiyarsa A hankali ya rungume shi a jikinsa yana furta" Haka mahaifinka ya kasance mai matukar hakuri a rayuwarsa, yana iya yafe abu mafi munin da dan Adam ba zai taba tunanin ana iya hakurinsa ba.......... Son Allah ya maka albarka ya karra kiyayemin kai" Kansa ya sada yana amsawa da kan nasa , ya kalli Mama dake murmushi ta dora hannunta saman nasa a hankali ta dan dadaba kafin ta lumshe idannuwanta tana share hawayenta itama Murmushi ya yi bayan Dad ya sake shi yana jin zuciyarsa na samun wani gurbi na farin ciki a cikinta A hankali ya ce" Ya dace ku shirya ku fita ku huta Dad, ya dace ku fita ku yi hutun ajiye aiki Abanah" Dad ya ringa yar dariya yana kallonsa ya ce" Ban ki ba, aman kafin nan gaskiya sai ka tare a gidanka da iyalinka, ka ga daurin auren yayarta saura sati daya yau, ina so kafin nan ka tare a gidanka da matarka gararambar ya isheni haka" Kansa ya sada kasa yana sake sauke ajiyar zuciya na jin abinda Dad ya fada, balema da ya ji gaba daya ana dafa maganar ta Dad wace ba yau ba yake so ya ce a yi haka din aman kuma baya fada dan kar su ce ya yi wani hali daban Kansa a sade yana tunanin lamarin yarinyar a ransa ya ji kamilaliyar muryar Sultan dake murmushi yana kallonsa yana fadin" *TUN DAGA TAUSHE KA SAN CEWA NINE SULTAN UMAR ABDULAHI BINE MUTALAB?* " DAM DAM DAM DARAM DADARAM, DARAM DAM🥰🥰🥰🥰🥰 Kun san halina idan kuka wankeni da commentma ana iya karowa na wknd din gaskiya, 😂😂😂😂😂 da yawa fa ba wai an tsugul ba🥺🥺🥺💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 6️⃣1️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A Wajen Maman MUHAY da matarsa ne suka samu kansu da zuba masa ido da ayar tambaya a kansa MUHYIDEEN ya yi dan murmushi yana sake sada kansa kasa sosai a nutse ya furta" Bincike na yi da magangannun Mama na sake yarda da hakan ne kuma da na bi tsohon tarihin dake birne" A hankali Tinana ta sake kallon MUHAY, ta juya wajen Maman MUHAY mamakin wani abin kuma , kai gaba daya sai ta fara tunanin wannan rana wace irin rana ce haka mai dauke da abubuwan mamaki ne?, Wai ana so ace da su Wannan shine sarkin........? Da sauri ta sake fuskantar mijinta da ya yi dan murmushi yana girgiza kansa a sanyaye ya ce" Allah mai iko........., Me ka fahimta a binciken naka ne ?" Matarsa ta sake kafeshi da ido, aman gaba daya sai ya ki yarda su yi ido hudun da ita domin ya sani sarai in dai hakan ta faru to fa zai bude bakinsa ne ya yi ta bayani ba ji ba gani, yar budurwar tasa ta iya saka shi doguwar magana koda bai shirya ba Dad ya sauke ajiyar zuciya yana fuskantar Aba ya ce" Allah ya taimakeka, aman baka gane ni ba ko?" Aba ya yi murmushi yana kallonsa ya ce" Tunda na ganka a cikin hayacina nake son sannin ina na taba sannin mutun mai kama da kai? Aman abin ya shige min" Yar dariya Aba ya yi ya ce" Dole ya shige maka, ga yannayin girma ya kamani, ga cenjin yannayi, aman nine fa........................" Nan Dad ya bashi sani, ai kam ya sha mamaki matuka har ya kasa boye farin cikinsa ya juyar da kansa ya ce" Allah sarki, ka yi zama na shekara biyu zuwa uku a tare da mu kafin Aba ke shaida mana zaka tafi makarantar sojoji, na ji wahalar rabuwa da kai sosai fa, kawai dai gimbiya ce bata yarda cewar a wahalce nake da rabuwa da kai ba har take cewa wai anya ina son kani kuwa? Bayan nima burina na ga inada yan kanai a gidanmu ba wai ni daya jal uwa rai ba, du inda na motsa idannuwansu a kaina dan an ce abu daya da tsoron bari" Yar dariya shima Dad din ya yi a sanyaye ya ce" ALLAH ya karra maka lafiya, shin me ya faru da kai ne?, Me ya faru da kai haka? Na samu kaina a cikin hali na tashin hankali da mamakin yadda du muka manta da kai da lamarinka, shin me ya faru da kai ne?" Sai a yanzu ne ya sauke dubansa a saman fuskar matarsa Irin yadda ya karanci abinda ke cikin zuciyarta saura kiris ya saka dariyar dake cikin zuciyarsa, watau ita dai bata kama da IBTISAM dinsa aman dabi'unsu daya, tai wata kala da ita kamar wata yar 22 yrs A hankali ya sauke ajiyar zuciya ya ce" Kamar yadda ka sani a zamantakewarka da mu a cikin baban gida shine ni daya Allah ya ba Mahaifina a duniya , watau sarki ABDULAHI dan MUTALAB, a sanina suma a wajen nasu iyayen y'aya hudu suka zo duniya, uku sunna uwa daya uba daya da mahaifina, dayan yana dan uwansu aman wanda suka hada uba daya da junna, a cikinsu daya ya koma ga mahalicinsa, saura kwara uku wa'inda biyu ke bima mahaifina , hakan ya sa a lokacin da mahaifinsa ya zo tsufa ya nada mahaifina a masarautar garinmu........" Sasautawa ya yi yana kallonsu ya ce" na zo a tsakankannin soyaya da soyaya ne, du inda na waiga nine dai, a bayana mahaifina ya sake aure aure ko za'a dace? Amaj cikin ikon Allah ba'a samu ba, harma aka fara tunanin anya mahaifin nan nawa yana haihuwa kuwa? A wani dare da kanninsa wanda suke uwa daya uba daya ya jefe shi da wannan maganar cewa anya kuwa ni din nan nasa ne? Hankalin kowa ya tashi domin dai lamarin da mamaki sosai ga jahili mai karamin tunani, ai kam aka fatsama yin gwaje gwaje duba da ci gaba da yake samuwa na rayuwa, aka kuma tabatar cewa ni din kwonsa ne jinninsa ne........" Ya sake fuskantarsu yana fadin" ku gane, ni ban taba gannin kiyaya daga wajen uncles dina biyu ba, hasalima rige rigen nunan soyaya ake yi a tsakaninsu , hakama matayensu da y'ayansu muna da kyakyawar fahimta a tsakaninmu, sai dai da yawancin lokuta nakan tsinci koke irin na jaje da nuni a kan wani dalili mahaifinsu ya fi son mahaifina a kansu? Sukan nuna abin bama dan yana d'ansa na farko bane, kiri kiri ya fi sonsa da su ne, sukan nuna hakan baya yi masu dadi sam, harma baban limamin masalacin masarautar ya taba yin zama da su da Sarkin garinsu watau yayansu, da mahaifansu ya yi masu nasiha mai ratsa jiki da zuciya, bayan sun bar wajen ya fuskanci iyayensu ni kuma ina zaune a saman cinyar mahaifiyar dan uwan mahaifina domin a duniya matar na shagwabani na nunan soyaya tamkar itace kakata ya yi masu nuni da tabas maganar y'ayansu gaskiya ce, a yanzu sun kai gabar tsufa ya dace tun sunna iya dajatar da abin su dakatar su kuma daidaita tsakanin, su boye soyayar yaronsu na farko a gaban sauran yayansu ko dan su sama masu zaman lafiya da jituwa a tsakaninsu, sai dai kashhhhhh , lamarin samun cenji bai samu ba, domin da tsufa ya sake kama su harma suka zamto tamkar yara ko abinci basa yarda su ci in ba shine ya basu da kansa ba, dama dama sukan yarda da uncle dina wanda suke uba daya da mahaifina wani sa'in, a haka rasuwarsu ta zo a jejere domin kuwa maman Uncle Ibrahim ta fara rasuwa, sai maman su mahaifina ta rasu, sai kuma mahaifinsu ya bi matansa............" Ya hadiyi yawu yana kallonsu ya ce" Daga nan girman da komai ya sake hawa kan Takawa, gashi mutun mai son mutane domin ba lokaci Takawa yana amsar baki, ba bambancin kai na kasarsa ne ko bako yakan karama kowa ne shi, haka Allah ya yoshi mutun mai son mutane,............" Ya fuskancesu ya ce" Mahaifina nada cutar zuciya, wace iya mu ne muka san da wannan rashin lafiya, rashin lafiyar dake hanna mahaifiyata nutsuwar zuciya domin shi ke dauke da cutarsa aman ita ke nisa rashin lafiyarsa, har abin yai mata ilar da babu maganar waiwaye sai dai hakuri da daukan danganaa na rashinta a ranar juma'a da sanyin safiya inda ciwonsa ya tashi sosai ita kuma ta yanke jiki ta fadi, daga wannan lokacin na fara maraicin uwa,............ Sannu a hankali na saba da rashin ganninta na kuma dauki dangana domin ko a lokacin shekaruna sun kai na nema na ciyar da kaina, dan dai na tashi a gida na sarauta ne ya zamto a boye nake , a kilace nake tamkar kwai, bale da kowa ya san cewa nine zan mulki kasata, harma an rigai an min sunna SULTAN tun ban kai ko'ina ba, hakan ya sa ake kakau da ni , balema dan uwan mahaifina Uncle Ibrahim wanda bawan Allahn ke koya min dukan wasu abubuwa da ya dace ace na iya na gidan sarauta ba tare da na fuskanci komai na tsana a tare da shi ba, shi kuma uncle Khamis damaa mutun ne mai matukar iza da sarauta a jikinsa, domin bana tunanin idan har sarkin dake saman sarautar kasata a yanzu ko da matansa yana hira bale y'ayansa harma a zo kaina, shi yasa ni dinma idan da halin mu zanta muke zantawa idan kuma ba halin hakan bana takurawa........" Ya dafe gaban goshinsa ya ce" Mahaifina ya rasu ne a sanadiyar tashin ciwonsa a daren litinin wayewar talata, wanda muka tashi da gawarsa a gabanmu ana ta yi masa shinfidar kabari........" Ya jimke hannunsa yana kallonsu ya ce" kamar yadda yake kaida haka aka bi da ni, ana dawowa daga suturar sarkina a cen cikin makabartar dake cikin gidanmu aka nadani a sarautar kasata da kannanun shekaruna ko auren fari ban yi ba, sannan aka saka ranar da za'a daura min aure da wace za'a binciko a ga ta dace da ni............." " Na rikice, na dimauce na rasa ina zan dosa na nuna tsantsar tashin hankalina a kan ranar da na wayi gari ake kirana sarki maimakun sarkin garina kuma mahaifina, wace zan je na yiwa kukan ta rigashi kaura, hakan ya sa na kwana cir a saman salaya ina kuka ina fadawa mai duniyar da kiyama cewar zabinsa nake so, karfin gwuiwa nake so daga gareshi,na sake dora kaina na yi kuka na fada masa cewar ba zan iya ba, bani da karfin hakan, aman idan hakan ne zanen rubutun ALK'ALAMIN KADARATAH ya bani ikon cinye jarabawar cikin sauki..............., Ni dai zan iya cewa daga wannan ranar sai samun kaina na yi a garin Manzo, shin ta yaya na zo? Ni na biya ko biya min aka yi?, Ni dai na samu kaina a garin da nake jin nutsuwa a jikina, ta yiwu rabon na hadu da gimbiyar da zan dora kaina a jikinta nai mata kuka ne? Ni dai zan iya cewa babu abinda ya fi daga min hankali irin maganar waye ni, ko kuma a kai ga maganar kasata, harma a san waye asalin ni din, sai kuma ta yarda, ta amince bayan ta fada min abinda ya cirota daga gidansu itama na ji kuma na amince da hakan sai mukai aure muke zaune da junna " Ya lumshe idannuwansa ya ci gaba da fadin" Shin wanene a cikinsu?, Me yasa ya min haka? Ina cen dinma a labe ya bini ya sake dawo da ni ya rufeni a dakin duhu ya ci gaba da azabtar da ni , ya rabani da y'ayana mata biyu masu kananun shekaru, ya kuma wulakantar min da iyalina .....ya kalleni a hali na hauka , ya ki ya kasheni da wuri wuri ya ci gaba da kallona, ko duk dan Allah ya yi da sauran shan ruwana a doron kasa ne?.............ni dai gani a zaune ina tunanin ina Uncle dina Ibrahim da yake gaba da uncle din Khamis ?, , Yaya aka yi uncle Khamis yake saman karagar mulki bayan Babu wanda ya ji mutuwar IBRAHIM?, shin me yake faruwa a Baban gidanmu?"...........ya idasa yana sake kallon su Dad da Muhay da kowa ya shige a hali na rashin dadin zuciya A sanyaye Dad ya ce" Ai uncle dinka IBRAHIM yana rufe a gidan mahaukata, zan iya cewa a kadan ya dauki shekara ashirin da bakwai a ciki, domin wayar gari aka yi yana hauka jajir, maganar da nake maka d'ansa daya kawai ke cikin gidan sarautar a yanzu , matansama sun yi wani aurensu sauran y'ayansa mata kuma du basa kasar sai dansa dayan nan , ai yanzu inaga shima ya tara iyali kam" Sultan ya dan girgiza kansa yana ta ambaton sunnan Allah, sai kuma ya dube shi da dan sauri ya ce" Ko dai Muhsin ne d'an nasa?" Da sauri Dad ya amsa shi cewar kwarai kuwaa Muhsin sunnansa Sultan ya fuskanci Tinana da ta yi mutuwar zaune ya ce" An maya, kina tune da wanda ya kawo mana sutura ya bude mana hanya cewa ya yi sunnansa Muhsin? Ko dai shine?" Tinana ta sauke gwauron numfashi tana sake kallonsa da mamakin wai dama mijinta sarki ne? Sarkinma mai daraja? Ta gyada kanta a sanyaye ta ce" Eh haka yace" MUHAY ya ce" Koma menene in sha Allah zai fito, a gobe da sasafe zamu juya da LIEUTENANT GANARAL MUJAHEED, option ta gaba da ya gabatar mana shine za'a dauki hoton ABA da rawani sannan a babu rawani , tuni ya sayi baban kampanin jarida ya kuma gana da mai kampanin a boye ya bashi sirrin maganar, daga goben in sha Allah zasu fara yadawa , dama komai dare a yau muka yi niyar fuskantarka da maganar ,sai gashi komai ya zo da sauki in sha Allah....... Zamu fara gannin yaya al'umar kasarka sunna tune da sarkinsu da suka nada ba wanda ya nada kansa ba?, Zamu tsintsinto abubuwan da zasu gabatar na reaction sanann mu watsa a gidajen TV da redio, koma waye a karkashin wannan lamari zai fito fili.....Allah ya bamu sa'a" Da wannan suka ci gaba da tataunawa har daren ya yi sosai kafin ya shirya cikin dakakiyar shada fara, aka dora masa rawanin da ya saka Tinana fashewa da kuka tana kallonsa, Domin gaba daya ramar ta boye a cikin suturar da ya sha, danma ramar a yanzu gaskiya sai dai ace dan abinda ba za'a rasa ba, da kyar ya iya rarashinta yana binta da kallo akai masa hotunnan yadda ya kamata suka yi kyau sosai, sanann ya cire ya kafa hula nanma aka dauka harda wajen da ya yi murmushi mai kayatarwa duka aka dauka, ana gamawa MUHAY ya masu salama bayan ya furta kalamai kamar haka" Al'umar kasar ce zata sauke shi, sannan ta nadaka, koma wanene boye a bayan lamarin zai fito da kansa ne ko zaman kasar ta gagareshi kamar yadda ya fitar da kai, in sha Allah zai gane tadawar ALK'ALAMIN Kadarra baya goguwa, idan ta zanna ba tsumi ba dabara......" Hakan ne, a wannan rana SULTAN ya jima rike da matarsa a jikinsa bayan ya samu nutsuwar da rabonsa da irinta har ya manta, harma ya cirewa ransa cewa zai kuma moruwa ta wannan fannin, sai gashi a daren yau sun kule a daka sun kuma yiwa junna tambaya da amsa daidai gwargwado kafin su afka a duniya ta manya, ta yara, watau dai ta masoya.......zai iya cewa ko a haka aka tashi shi kam alhmdulilah😌 Bangaren Muhay kuwa sai da dare ya tsala har kusan karfe biyun dare ya dawo, a lokacin da ya shigo ya sameta ta jima da yin barci kamar jiya a saman cafet ta dukunkune jikinta a cikin hijab dinta Bayan ya gama kimtsa jikinsa ya dauko lalausan bargo ya dawo falon ya rufa mata kafin ya dora yar yatsarsa daya wajen kuncinta a hankali ya dan shafa sannan ya mike ya barta a kwonce ya shige ciki Washe gari da ta farka ta gama shiryawa bayan ta gama gyaran falon, jin shiru shoru ya saka kawai ta shige ciki dan gannin yana ina ne? Tana shiga ta samu baya nan, aman kuma kanshin turaren dakin ya gama game dakin gaba daya A hankali ta shiga kokarin gyaran dakin, a saman bed din ta ga takarda da rubutu a jiki Da farko kasa dauka ta yi, domin tsoron abinda rubutun ya kunsa ya kamata, sai dai gannin tana ta tsaye da kyar ta janyo hannunta na rawa rawa ta bude ta zauna tana dubawa Rubutu ne kamar haka *Ki rufe jikinki koda dakin Mamah zaki je, ta yiwu na yi kwana biyu ko uku....... EBTISEMMMMMMMM, ki kula da kanki* Shiru ta yi da takardar a hannunta tana tunanin kwana biyu ko uku? Ina ya je ne? Me hakan yake nufi ne? A hankali ta zauna saman bed din tana dauke gajeran wandon da ya cire na yau, sai ta samu kanta fa lumshe idannuwanta tana jin wani abu a kasan zuciyarta ga tarin tambayoyinta na damun kwakwaluwarta Sai dai rashin samun amsar ya sakata dunkule takardar ta yar a nan da bacin ran yaya zai dawo har ya yi tafia bai tasheta ya fada mata ba? ta fita ta yi bangaren iyayenta Tana zuwa bata samu mamanta ba, dan haka ta koma bangaren Maman MUHYIDEEN din, domin mahaifintama baya nan A nan dinma ta tarar ana ta shagulgulan da suka dan daure mata kai Da kulawa Mama ke amsa gaisuwarta sannan ta ci gaba da yiwa mutanen dake zaune bayanu, abinda ta tsinta Maman na fadi cewar aa bata so a yi gyara na fari kadai, su fa kula fa idan gadajen da aka zuba basu yiwa MUHAY ba sun sani sarai na zai yarda ba, gaba daya a yadda ta kula ana cikin shagulgula ne na gyaran gidan CHIEF OF ARMY, dan haka ta silale ta yi bangaren da take jiyo maganar su Nahidht Tana shiga Fauzy ta ce" Shuwwa, wai dan Allah da color golding da ash color wanne ya fi birge ki?" Shuwwa ta dan yi tsam ta ce" Ya danganta, idan kamar a sutura ne haka kawai nake son saka color ash color, wasu kalolin kayan jikin Ash color ai sun hadu ne, aman kamar idan harkar cikin gida ne na fi son Golding, domin kalar ta fi jan ra'ayin mutun sosai da sosai, ash color na saurin sakawa ka tsani kwaliyar waje, ko kuma fari, fari kuwa yana sakani gajiya sosai" Nahidt ta dago daga suyar kifin da take ta ce" Kan balaki, ni zaki saka na ji kunya? Gaskiya baki kyauta min ba Ibti, na dage nake cewa Ash color ta fi birgeki Fauzy ta ce min wai lalle idaj kuwa haka ne ta wannan fannin ban gama karantarki ba, ashe haka din ne" IBTISAM ta dan tabe bakinta ta duka tana fadin" Na dandana? Wollah yawuna sai tsinkewa yake yi, yadda kika shafa masa jajagen percil din nan na san dandanon sai an tsinke harshe, sai dai ni ba zan taya ku aiki ba gaskiya, ke Fauzy wai me ake yi a falo?" Nahidt ta yi murmushi ta ce" ki huta a gefe, domin Mama ta tafi da kanta yau kasuwar turaruka zata hado maki aikinki, na tabata sai kin yi juwa dan gajiya in sha Allahu, kuma gyaran gidanku ne ake yi, ni baban takaicina da ba zan yi casu ba, aman ba komai ai in sha Allahu idan bikina ya tashi da Malan dole ne mu kwaso shokiiii" Fauzy ta dantse lebenta tana kyakyata dariya tana hanna kanta fada mata cewar a yau fa daurin aurenta bai fi saura kwana shida ba, itama Hamza ne ya fada mata ya kuma ce kar ta fada mata domin su Mama basu sanar mata ba tukunnan A wannan ranar aka fara gyaran gidan SHUWWA, aman sai a washe gari aka gama shi domin gyra ne aka yi na mamaki , kaya ne aka zuba na yar gata A ranar kwanan na uku biyun suka tashi da daurin kunshin da ta kwana da shi, a ranar ne kuma akai mata Alawa, aka kuma sake yi mata gyaran gashi, sannan ta wuni tana fama da shaye shayen abubuwan da iyayen ke bata, ga kuma yawan hawa saman turaren wuta da sauransu har sai da ta ji ta gaji sosai, aman kuma bata isa ta kusa ba Zuwa yamma kunshin kafarta da na hannunta ya hudo sosai ya yi maroon sai dauakn ido yake , ya yi kyau sosai kamar ka dauke ka maido shi hannunka, ita da kanta a lokacin sai ya zamto takan yawan jin sha'awar kallon kunshin Dare na yi kusan karfe takwas Maman Muhay da Mama sukai kiransu gaba dayansu watau ita da Nahidt Nasiha ce sukai masu mai ratsa zuciya, har sai da suka fara tsarguwa da tsorata da nasihar domin idan Mama ta yi ta gama, sai maman Muhay ta dauka, gaba daya nasihar kuma a kan zamatakewar gidan miji ne, da yiwa miji biyaya, da dauka cewar shi aure ibada ne da sauransu a haka har suka gama kafin Maman Muhay a sanyaye ta ce" Nahidt, in sha Allahu yau saura kwana hudu a daura maki aure da malan Muhamad bisa hukuncin da iyayenki maza suka yanke, domin Dad dinku ya matso da auren y'aya matan da zai yi kwana kusa , hakan ya sa suka hade da naki " Kai ta sada tana jin yadda gabanta ke ta dokawa daf daf daf da tarin jin abubuwa daban dake ziyartarta a wannan lokacin Aurenta? Da Aban Shuwwa? Ya salam, idan ta kurma ihu a wajen nan me zai faru ne? A hankali ta sake rufe bakinta dan kar ta kurma ihun, sai dai ina dariyar da ta ki boyuea ta tonata, hakan ya sa mamanta maka mata hararar da ta saka ta yi saurin gumtsewa tana mintsinin Shuwwa dake ta washe baki tana fadin" Wayo Allahna dadi zai kasheni" Maman MUHAY ta yi yar dariya ta ce" Dadin nan kar ya kashe ki daughter, ya barmin ke da ranki" Sai kuma ta yi kalar serius ta ce" IBTISAM, ban san yaya zan kwatanta maki ba, ban san ta inda zan fara ba, abinda na san zan iya roka a wajenki shine ki yi kokari ki gane wanene shi, IBTISAM kowa da gwaninsa a duniya, kuma ko wanene kai lalle akoy wace ke iya tankwasa lamarinka, sai dau idan baka hadu da ita ba, aman in dai ka hadu da ita to fa komai zai iya faruwa da kai, y'ata, so nake a matsayinki na matarsa ki yi kokari ki koyi zama da shi, ki iya tankwasashi, ki iya daidaita lamarinsa, ki cire tsoro ko shayinsa a ranki, ki jurewa halinsa ki kamanta zama da shi ta yadda zai ..............." Ta dan sasauta ta dora da fadin" Ta yadda zai zama cikaken mutun, ta yadda zai zama mutun cikake Yarinyata, shi din bahagumen mutun ne wanda ni kaina nakan rasa inda ya saka gabansa, sai dai abu daya da na fahimta shine ko yaya yake yakan ja tunga a kan lamarinki, My daughter shin zaki iya yi min kokarin nan?" Shuwwa ta kalli Mama a sanyaye, sai kuma ta kalli Mahaifiyarta A hankali Mamanta ta.....🥺ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 6️⃣2️⃣ A hankali mamanta ta dan gyada mata kai tana sake dubanta da kyau, hakan ya sa ta sada kanta tana sauke ajiyar Zuciyar da ta kwace mata, Shin yaya suke so ta fahimtar da su cewar matse masa wajema na hadasa mata da bugawar zuciya da tunani? Yaya zata fada masu cewar shi din mutun ne mai karfin gusa tunaninta ya saka mata wasu abubuwa masu karfin gaske a cikin zuciyarta koda bata shiryawa hakan ba? A hankali ta dan gyada masu kanta tana karra tunanin kawai sunna son sakata abinda zai hadasa mata ciwon kai ne, summa ya hadasa masu, domin a irin zaman da ta yi da mutumen nan ita kam ta cire tsamanin cewa wai zai iya daidaita lamarinsa a kanta, menene bara kamanta ba? Aman ko kallo bata ishe shi, dan wulalanci fa tafiya ce ya yi ko? Ko irin ya fada matan nan haka ya yi tafiyarsa, Maman MUHAY ta yi murmushi tana sake kallonta da tunanin kunya ce ta sakata sada kan nan haka , dan haka ta furta" Allah ya maki albarka, Allah ya kama mana" Da amen suka amsa, hakan ya sa ta mike tana fadin" Bara na baku waje Hajia" Mama ta yi murmushi ta rakata da kallo har ta bar wajen kafin ta juyo ta fuskance su da kyau ta ce"Ta tafi, kina iya fadan na bakinki" A tare suka kalli Maman, sai kuma suka kalli junna Mama ta ce" Kin gane, ni na haife ki, na kuma san wannan sada kan ba wai na jin kunyar bane ba, sai dai abinda zan fada maki IBTISAM shine ki dauka wajibi ne a gareki gyaran aurenki, ki dauka idan kika ballo shi kika dawo da nice zaki zauna zama mai sunna zama, ki sani auren nan shine burinmu, zama a dakinki kuma shine kwonciyar hankalinki, darajarki, kimarki shine dakin aurenki kin fahimta?" Kai ta gyada tana furzar da numfashi ta ce" Mama, bai fa damu da ni ba, du wani yi yake kamar an masa dole" Mama ta tabe baki ta ce" Wannan shine dalilin da zaki masa dolen, shine dalilin da zaki mike ki jajirce ki masa dolen, dolen da zaki masa itace ta ya san kimarki, ya so ki, ya adanaki, babu wanda bai karanci yana kishinki ba, sai kuma ki bashi damar ya gane yana sonki, ban ce ki je masa da jiji da kai da wata takama ko wani abu makamancin haka ba, ina so ki je masa da taushi, da laushi, da tarin niimar da Allah ya maki ta kasancewa mace, ke macece kece duniyarsa, kece farin cikinsa, ke kadai kin isa idan kika yi niya ki saka ya birkice ko kuma ya shiga cikin nishadi.........a Yanzu ina so ki mayar da maganar bai damu da ke ba gefe, idan kika tabatar kun yi sabon da ya dace ki saka damuwar bai damu da ke ba a zuciyarki ma yi maganar, IBTISAM ki farauce shi, ki farauci dukan wani nutsuwarsa dan ku gudu tare , ku tsira tare" Shuwwa ta hadiye yawu tana dan murmushin gefen baki tana ta tunanin abubuwa a cikin ranta Mahaifiyarsu ta juya wajen Nahidt ta ce" Ke kuma daga yau ko kofar falo bana so kafarki ta fita, domin ko rakiyar kanwarki ba tare za'a je da ke in sha Allah, zan fara gyaraki!" SHUWWA ta marairaice tana kallon mamansu ta ce" Mama, ina ina ce tare zamu je, ni kadai za'a kai gidan?" Da mamaki baki bude mamanta ta kalleta, sannan ta kalli yayar tata Kai ta girgiza ta saki zancen bata bata amsarta ba ta ci gaba da fadawa Nahidt cewa" daga nan har zuwa daurin aurenki kuma zaki yi hakuri da magana da shi Muhamad din, NAHIDt dole ki koyi abinda ake cewa jan aji koda baki sanshi ba, kin fahimta, dole ki iya bambance tsakaninki da wace bata san ciwon kanta ba, dan haka a yanzu ba zaku tare da kanwarki ba zan kilaceki na kula da ke ta yadda zaki je ana dokinki irin na kowace y'a mai daraja kin fahimta ko baki fahimta ba?" Da sauri itama ta gyada kanta tana amsawa cewar ta fahimta Mamansu ta sauke ajiyar zuciya ta sasauta muryarta sosai yanzun tama fuskantarsu da tunanin yaya zasu kwashe da wannan magana da mahaifinsu ya ce dole ita zata fada masu, wai wani itace koda sun so bata rai tana iya yi masu ihu su daidaita ta sani sarai shi sai dai su rikita shi, balle IBTISAM ba zai iya yi mata ihu ba gaskiya Ta sake muzgutawa ta sanyayar da muryarta sosai ta shiga fadin"Yau kwana hudu kennan, da Mahaifinku ya yarda ya budi baki ya baku labarin wanene shi, asalinsa, danginsa sanadiyyar mijinki IBTISAM" Gaba dayansu sun kamar zabura da jin wannan magana, sannan sun zaku da son jin karashen maganar, hakan ya sa ta sake aron jarumta ta sanar masu dukkan abinda ya faru , watau cewa su din jinnin sarauta me, y'aya suke ga sarkin garinsu Yar dariyar sangarta Shuwwa ta yi ta ce" Kai, Mamanmu wannan abu kamar a Film dai" Tsatsareta ta yi da kakausan kallo ta ce" Kina so ki ce a tabarbarewar harshenki har ta kai bakya iya bambance maganar da zaki yiwa mahaifiyarki?" Da sauri ta fahimci abinda bakinta ya fadi, ta kuma nemi nuna ba haka take nufi ba, sai dai mamanta bata bata dama ba ta ce" Ki saurara, ki kula, kar ki saki ki je gaban mijinki kina sakin maganar du da ta zo maki, ki iya tauna harshenki ko a kan kawa ce bale mijinki ko mahaifanki, na zauna a nan ne dan mu yi maganar film ko ta shashanci? Magana nake maku ta gaskiya!" SHUWWA ta kalleta da kyau idannuwanta na rage girma ta ce" Mama, kina nufin mu din masu gata ne bar haka aman muka kasance a cikin garanrambar rayuwa irin haka?" Nahidt ta ce" Mama kina nufin dama Abanmu sarki ne muka rayu a cikin garinsa aka rasa mai bamu tuwo har sai da na nema ?" Shuwwa ta dora da fadin" Mama dama garina na rayu datawan ggarin da samarin suka ringa aurena sunna sakina?" Kuka ke neman kubce masu, Nahidt da muryar kuka ta ce" Saboda mulki ne akai mana hanyar halaka aka haukata mana mahaifinmu, aka wulakantar mana da mahaifiyarmu? Shuwwa anya zamu iya yafewa mutanen da suka aikata haka kuwa?" Shuwwar ta ringa girgiza kanta hawayenta na zubowa ta ce" Wani irin yafewa ne zamu iya yi? Ki duba ki ga irin yadda muka rayu a garina? Ashe garin nice mai damar ihun fadin garina ne?, Har muka bar garin akoy masu kiranmu y'ayan agulla, baki shinne sunnayenmu, karuwai y'ayan iska haka sunnanmu yake Umahhhhhhhhh" Idannuwanta ta lumshe itama hawayenta ya samu danar zubowa, sannan ta basu dana sukai kukansu sosai da magangannun cewar tabas ba zasu taba yafewa wanda ya saka suka shiga a wannan rayuwa ba A sanyaye ta ce" Ku yi hakuri,......" Sai kuma ta matso da kanta kusa da su kafin ta janyo su jikinta a hankali tana dan taping din bayansu a sanyaye ta sake furta" ku yi hakuri, kun san kowani bawa da kalar jarabawar dake iya samunsa a rayuwa, sannan tun ran gini tun ran zane........., Kun ga Allah ya halicemu ne da wannan rubutu a tare da rayuwarmu, aman kuma ya sanyaya mana zafin rubutun ta yadda ya bamu ikon gannin yau cikin hayacinmu, tabas an cuta mana, an zalincemu, aman kuma muna tafe da haka ne da sakayar mai sama, da kariyarsa a garemu......" Ta ja numfashi ta ci gaba da fadin" Mutane ai kowa da irin yannayin rayuwar da yake kwabawa, tabas basu yi maku adalci ba da suka mu'amalanceku a haka koda baki ne ku, komai zafin kadarar kasancewarku tare da junna ya dace su baku daraja komai kankantarta domin yan Adam kuke masu daraja................., Aman duka wannan ba shi zai saka mu kasa godiya ga Allah ba, kafin mu rabu kun rayu ne like a princess domin mahaifinku ya yi nema ya wadatar da ku da zufarsa ya kuma shagwabaki da soyayarsa..........., Bayan mun rabu kuma ku kadara kun fuskanci jarabawar rayuwa ce wace Allah ke yiwa ingantatun bayinsa ita, Nahidt, IBTISAM babu abinda zaku yiwa kowa domin a gabanan ba burina ku ci gaba da rike kowa a rai ba, burina ku rayu cikin farin ciki da shinfida kyakyawar shinfidar soyaya a gidajen aurenku, kun ji y'ayana?" Da wannan ta rarashe su, ta lalame su sosai, har suka dawo suka saki jikinsu suka ringa hira Magariba na yi da kanta ta yi tsaye a kan shirin y'arta domin Mamansa na cen wajen mutanen da zasu yi mata rakiya wa'inda suka taru harda taruwar mamaki, domin sun taru sosai kamar rakiyar sabon aure, koda yake ita ta yi gayar mutanenta na arziki cewar za'a yiwa amaryar MUHAY rakiya gidansu da zasu tare, da yawan ciki kuma sun zo ne dan su ga sabuwar amaryar da zai kwalawa saki kwana kusa, dan kowa ya sani ne Muhyideen baya zama da matan aure, shi a nan nasa kalar hau din ya sauka A wannan karron yan rakiyarta dakinta da Fauzy ce a ciki, kasancewar mijinta ya koma gida dan ya je wajen dangin iyayen nasa ya fara yi masu maganar bisa umarnin Father ya sa aka saka ta kwana da ita kafin safiya ta yi maza ta dawo gida, domin gidan a zagaye yake da sojawa ta ko'ina sannan tana da masu aiki birjik, domin gidan ya wuce misalin a ce ba za'a dauki yar aiki ba Da katon Hijab din da aka saka mata mai ruwan madara suka rakota suka sakata a cikin mota, Tabas aure mai gata daban yake, domin a da bata yi kukan rabuwa da gida ba a yau sai gashi motocinsu na dagawa ta fashe da wani irin kuka tana dora kanta a saman cinyar Fauzy tana ji kamar ta rabu da iyayenta kennan ba zasu kuma haduwa ba, watau yau ta san ta tafi a gefenta babu yar uwarta , aminiyarta, mamanta, aure ya raba , rabawar da ya saba, watau rabawar da sai dai ta zo ta ga gida ba dai ta zo ta zauna a gida ba a fatan da suke yi gaba daya Tabas gida ya ginu, sai fatan samun zaman lafiya a cikinsa, haka kuma yan rakiya sun sadata da dakinta, inda matar Father ta sake yi mata nasihar da ta saka ta yi nazari ta kuma gane cewar Eh lalle haka ne......ko me ya tunkaro rayuwarta idan ta yi hakuri ita zata yi galaba a kansa, ta kasance mai hakuri a kan komai, ta yi hakurin ibadah, ta yi hakurin ibadah........domin ibadah mai daukan dogon zango ce har sai idan numfashinka ne ya katse A haka suka fice suka barsu su biyu ransu, kuma Fauzy ta shiga waya da mijinta hakan ya sa ta shaka ta yadda bargo a kusa da ita ta kwonta domin ba zata iha shigewa dakin cen makeke ta yi barci ba gaskiya , ana iya sacema ai a dakin gaskiya! HML Shuwwa ______________________________________ Washe gari sai da Fauzy ta tayata dukkan wani abinda ta san ya dace ta tayata, watau jera kayanta, da sauransu sannan suka yi wanka suka karya kafin ta yi mata salama domin Nahidt ce da kanta ta yi kiransu cewar Su MUHAY fa sun dawo maza su tabatar sun gama abinda ya dace ta dawo gida dan gayacen ana masa nasiha, ga dukan alamu kashedi ake masa Ita dai ba dan ta so ba ta bar Fauzy ta yi tafiyarta, tana tafiya kuwa sai kewa da girman falon ya nemi ya dameta, dan haka ta kunna TV ta kwonta tana jin motsin masu aikin da ta saka biyu su zauna dan taa ringa jin motsinsu a shashen nata domin sun yi girkinsu sun gama tatare da ita har sunna mamakin dama ta iya girki haka? Kuma ba kiwya sannan amarya? Sun yabawa tsaftar girkinta domin sun yi karantun girkin ne su aman kuma sun yabawa nata girkin, harma suka bada hankalinsu dan kara daukaka iliminsu a fannin girki. Tana tsaka da kallon Film din da ake nunowa a tashar larabawa ya bude kofar a hankali ya shigo da salama a bakinsa ya ja ya tsaya yana karewa falon kallo da kuma wace ke kwonce saman doguwar kujeraALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 6️⃣3️⃣ Tana tsaka da kallon Film din da ake haskowa a tashar larabawa ya bude kofar falon da salama a saman lebensa a hankali, sanann ya sanyo kafafuwansa sosai yana maida kofar ya rufe ya tsaya yana bin falon da kallo har ya sauke duban nasa a samab wace ke kwonce saman doguwar kujera sanye da farar riga irin doguwar nan mai siririn hannu , aman rigar ta tatare ta yi sama kusa da cinyarta wace hakan ya sa cinyoyinta suke waje da farar safar dake kafarta fara fesss tana dan balancing din kaffafuwan nata A hankali ya hauda duban nasa har saman fuskarta, nan sukai ido hudun da ya saka shi kwacewar ajiyar zuciya yana sake tunanin to ba zata mike ta masa sannu bane dai da sauransu dai haka? Ita kuma ta cire dara daran idannuwanta ta dan mike a kwoncen da take ta maida dubanta saman TV din tana yi kamar bata gane ko wanene ba, domin tsakani da Allah tafiyarsa ba labari ya mata ciwo a zuciyarta sosai, ba kuma taso a kuma aikata irin haka Sake kallonta ya yi da kyau, kafin ya tabe baki ya sake bin dakunnan dake jere a falon da kallo yana tino maganar da mamansa ta fada a kanta cewa bata yarda ba koda wasa ya saki yarinyar nan ko ya yi mata abinda zai raunata farin cikinta da gangan, ta cire lamari na zaman tare aman bayan wannan kawai karma ya wani muzgunna mata aka ce Dan jan hanci ya yi ya idasa shiga yana muzurai ya nufi dakin da yake tunanin nan ne ya dace ace nasa ne, domin idan bai manta yannayin ginnin nan ba dakin na biyu ne ya dace ya zamto dakinsa, tunda dai ai gidansa ne kuma baban dakin ne ya dace na mai gida kau? Da kallo ta raka shi gannin ya bude mata daki ya shiga, ta sake tabe baki ta kuma gyara zamanta bata bi bayanshi ba bale ta tambayeshi me zai yi a dakinta ne?, Gaba daya tana so ta ga ciwon bakinsa har ina ya kai ne? Yan mintunna tsakani ya fito daure da tawul ya karaso wajen da take zaune a hade ya ce" ina kayana suke?" Dagowa ta yi dan ta kalle shi, sai dai da sauri ta cire kanta gefe tana jin kamar zata kurma ihun tsoron yadda tawul din ya masa, gaskiya soja bashi da kunya, shi sam baya iya suturta jikinsa nsa a gaban yara kanana? A dan daburce ta ce" Wasu kaya kuma?" Ya sake dubanta da dan haushi haushi ya ce" Na shiga bayina na tarar da bruch da maclean pink, da tawul pink pink a ciki, sannan tawul din nan yaya za'ai ya min ya min kadan!, Ina aka saka min kayana ne ni? An ce an kawo min komai?" Da mamaki ta kalli daga dakin da ya fito , hakan ya sa ta ce" dama akoy hanyar dake sada wani dakin da wani ne?" Kin bata amsa ya yi yana yi mata kallon da zata iya fasarashi da harare, hakan ya sa ta mike tana fadin" Mu je dai in gani " Gaba ta yi ya bi bayanta , haka kawai idannuwansa suka sauka a bayanta dake juyi kamar wace ke yin hakan da gaya, yana biye da itan idannuwansa kyam a saman bayanta har ya zo gam ya hade da garu ba tare da ya san ya karaso wajen ba kuma a daidai garun yake tafia ba Kasancewar abin ya zo masa a ba zata dole ya yi saurin dora hannunsa a goshinsa yana furta" aushhhhhh" Turus ta yi ta juyo da sauri dan gannin abinda ya saka shi yin Aushhh, sai dai tana juyowa ya yi gagawar ajiye hannunsa yana matse fuska irin ga jarumin nan, hakan ya sa ta bi kirjinsa da kallo da hannunsa har ta sauke dubanta a kan hannunsa na dama da ya jimke, wanda ke nuna alamun ya daku fa Bakinta ta dan tabe kadan da dan baya baya ta fara idasa shigewa dakin , sai dai me itama tana shiga ta harde da dogon wandon da ya cire ya yar a nan kan kofar dakinta hakan ya sa sai da ta yi tangal tangal kafin ta diba duwawu a kasa Dan kara ta saki tana dafe kugu hadi da kallon abinda ya yarda ita Da wani takaici ta dago dubanta ta sauke a kansa domin sai ta kula kamar wanda yake murmushi a saman lebensa, sai dai sunna yin ido hudun sai ya sauke idannuwansa kasa wajen wandon yana kallon wandon hadi da dan cicije lebensa na kasan Da takaici ta bi dakin da kallo, ai kam ta ga gajeran a yashe a nan kusa da gadonta, gadon da ta yiwa gyara na kasa da kasa, tunda ta gyara shi fa tana son shiga ta kwonta aman idan ta tuna shinfidar da ta malala masa sai ta ji cewar gaskiya tsaftar jikinta ba zata hau gadon ba, watau gadon ya sakata maka masa shinfidar yan gayu irin ta sarakai , shinfidar da ta rantse da ubangijin talikai ta dauki kusan minti ashirin tana yinta, shine ya tako ya cire mata dan kampai ya yar mata a gaban gadonta sannan ya cire safar kafafuwansa da ya tako datin kasar da ya fito da na anguwanni ya dora mata a saman shinfidarta ita?, Uwa uba abinda ya fi kona mata zuciya ashe takalmin dake kafarsa da shi ya shigo mata daki? Oh no wannan daya, ba zata dauki wannan ba gaskiya Hakan ya sa ta dago yar yatsarta ta yi kalar balbalin balaki sannan ta shiga fadin" Saurara malan saurara, ba zai yiwu ba gaskiya, a gidan nan za'a zo ne a dauki byro da takarda a ware abinda ake iya yi na yi hakuri da wanda idan aka yi lalle lalle za'a iya tono abin bacin raina, ka ga yarda gajeran wando a ko'ina ba tsafta bane, kazanta ce tukuru mai lasisin tsiya, idan ka cire yabadaibadai dinka kaimin bayi ajiye min idan na shiga zan wanke na shanya, bale ka ga ba zan dauki a cikin gidana a ringa shigo min da takalmi ba, lallalalalalaalalalalala, sannan a dakina a zo min a ari tawul dina kuma a karashe da ajiye min safa a saman bed? Shinfidar nan ai kana gani ka san na wahala wajen yinta, to shi musulmin kirki ba an ce ya sowa dan uwansa abinda yake sowa kansa ba?, Wannan lamari sam ban ji dadinsa ba, kar a kuma ina dalili ina dan mafari ne........?" Ta karashe tana sake kallo fuskarsa, domin tunda ta fara magangannun nununawa ne take yi tana jujuyawa ta yadda zata masa gwari gwari ya gane da kyau ya kuma kiyaye, sai da ta ajiye maganar tata ne sukai ido hudu, ido hudun da ya so tuna mata cewar a maganar da ta yi fa kamar shine mai gidan, yama taba fada mata cewar ta daina cewa gidansa gidanta dan ba gidanta bane, sai gashi yau ta ce gidan nan nata ne, Ido ta kikifta tana shagwabe fuska irin na jariri dan shagwaba, hakan ya saka shi saurin nunota da yatsa ya ce" Kar ki saki, kar ki saki ki min kallon nan dan ko kin yi sai na fada maki!" Bakin ta idasa shagwabewa hakan ya saka shi zubawa fuskar tata ido yana kallonta har na tsayin minti daya da sekwani kafin ya sake gimshe fuskarsa yana fadin" Ba zai yiwu da gidana ace za'a bani karamin daki maimakun wannan, sannan da kike cewa wandona ni dan kampai ba dan kampai bane ba!, Kuma yanzu na fara cire wando na yar a inda na ga dama ai ban ce ki dauken abina ba! Ke ke tsayama ki ji......." Sai kuma ya yi tsittt kamar redio ce ke yi kuma aka kashe, da sauri ya sake kallonta sannan ya kalli kansa, wani iri ya ji na kunya na son lulubeshi da takaicin kansa, yanzu wannan yar kucik din yarinyar ce ya tsaya yake kirtawa kashedi? Wannan har jaririyar ce ya yiwa kashedi? Juyawa ya yi yana tafiyar nan ta gagawa sanann wace ake jefa kafa hakan ya sa ta bi bayansa da kallo har ya bacewa ganninta kafin ta sauke nanauyan ajiyar zuciya ta janye wandin daga kafafuwanta ta mike ta karasa ta duka ta dauke gajeran ta nufi bayinta a bayane tana fadin" Gidana ne ba naki ba....yenyenyenyen, gidana ne ba naka ba malan, sai ka daukeni daga nan din na gani mana!" Ko da dare ya yi bayan ya dawo daga sallar isha'i ya gama salama da masu gadi ya shigo falon ya samu falon ba kowa , hakan ya sa ya nufi dakinsa yana cire doguwar rigarsa hadi da shafa cikinsa yana jinsa a cike har yanzun domin dazu ya shaki girkin da ya tarar sosai, ya ci girkin nan sosai da sosai har sai da ya ji zai yi amai, a gaskiya ya san yarinyar koda ba hankali akoy iya girki Yana bude dakin ya ji wani sabon kanshin turaran wutar mai dadi A hankali ya samu kansa da sakin lalausan murmushi yana kunna fitilar dakin, domin kanshin ya masa dadi a hancinsa Idannuwansa yake warawa sosai a saman kanta A kwonce take saman gadonsa ta dukunkunne ga dukan alamu barci ta fara Idannuwansa ya kankance ya nufi gadon ya saka hannunsa yana jan bargon hadi da fadin" Ke ke sauko min a gado meye haka?" A zabure ta farka tana kallonsa, sai kuma ta rintse ido tana sakin dan karamin kukan tabara ta ce" Walahi na gwada kwana a dakina ba zan iya ba, tsoratani ake yi har ce kin ake yi wai ke fita, ka ga ban saba kwana ni kadai ba domin tsoratani ake yi ......." Ido ya sake zuba mata yana tunanin shin me ya aikata na laifi da horonsa ya kasance da wannan yarinyar ne? Hasbunnalahu wani'imal wakim shi kam yaya zai yi da yarinyar nan ne? Ya san ai tana da aljannu aman kuma har su hannata kwana ita kadai yanzun a dakinsa zata kwanan masa ne? A yana kwana davan dabanma yaya suka karata balle a sunna barci daki daya? Bargon ya idasa janyewa ya sauke shi kasa ya shinfida da kansa sannan ya dauki matashin kai ya jefa sama da idannuwansa ya mata nunin ta sauka kasan Shinfidar ta hanga , ta kuma kalle shi, wai tsakaninsa da Allah kasa zai sauketa ne? Gannin yadda ya tsaya mata kerere ya sakata ziro kafafuwanta tana jan dogon wandonta mai santsi ta sauke kafafuwan nata kasa tana sake binsa da maraitacen kallo irin na a ji tausayin mutun din nan, har ta idasa sauka yana tsaye yana kallonta ta hau saman shinfidar tana kallonsa shi kuma ya ka ya haye saman gadon yana sake hade fuska da tunanin haka kawai ya gaji za'a wani hau masa gadonsa shi a hada shi da kwonciyar kasa? Tana kallon ikon Allah ya yi kwoncinsa yana bata baya hadi da jan dan karamin tsaki ya yi takuraren kwonci kafin ta yi zuru zuru tana tunanin kwonciya a kasan nan , ba dan komai ba sai dan sanyin da ta tabata sai ya kusan halakata Tana zaunen nan har ta kusan minti talatin, kuma shi kuma tunda ya yi kwoncin nan bai motsa ba, asalima rigarsa ya maida tunda ya ganta a kwonce a saman gadonsa, kar tai masa kallon nan da take masa kamar ta ga kwarto (🙄) A hankali ta cire ribom din kanta tana tunanin yadda za'a yi ya sauka daga gadon nan ita ta haye A hankali ta barbaza gashin kam nata sannan ta koma ta kwonta Ai kam sanyin ne ya fara ratsata da gasken gaske, gashi kayan barcin nata riga da wando ne sakaku masu santsi ba masu kauri ba, hakan ya sa suka lalafe mata da sakata rawar dari A hankali ta aniya fitar da nishin da gangan tana gantsarewa Sai ta ja iska sai ta saki nishi mai karfin gaske hadi da yar shashekar kukan da gangan tamkar tana cikin barcin nan, sai ta juya kwoncinta ta kaiwa gadon duka da kafarta har sai ya bada dan sauki dam sai ta janye ta dukunkune Ido yake karra rintsewa yana rige abin rufar dan kar ta saka shi a uku, aman sai da ta gama fahimtar da shi cewa ita din tashin hankalinsa ce, idan kuma ya hadu da ita ko ma second daya ne sai ta birkita masa lisafi bayan babu abinda yai mata? Ita bata san hakin dan Adam da ake kiyayewa bane? Da karfi ya mike zaune yana sasautowa yana kallonta Irin yadda take abin kamar wace take bori, Sai kuma ya ji tausayinta ya tsirga masa a zuciya, sai ya ji yana neman yiwa kansa fada kan ya fa ringa yiwa yarinyar nan uzuri duba da wani abin aljannu na iya sakata aikatawa Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya sauko ya duka ya cicibeta, hakan ya sa ta bude idannuwanta a zabure gabanta na kwonci kwonci ya fadi ta yi kiri kiri Saman gadon ya dorata aman cen kusa da garu sannan ya sake dukawa ya dauke bargon ya maida shi ya ciro wasu biyu da fillow ya dawo saman gadon A yadda ya ajiyeta ya sameta dam ta yo tsitttt kamar ba ita ke doke doke ba Sake jin tausayinta ya yi a ransa , ya fan girgiza kai ya shiga jera filow din a tsakaninsu sannan ya ware bargon daya mai laushi ya rufa mata kafin ya cire rigar tasa ya kwonta yana rufa bargon daya a jikinsa hadi da lumshe idannuwansa yana sauke ajiyar zuciya sanann ya kai hannunsa wajen gajeran wandonsa ya dan danna yana girgiza kansa a ransa yana ayana' kai kuma ka kama kanka domin sam bata da tausayi!' (😂 kashhhh) Sai da ta ji an jima ba'a rideta ba sannan ta ringa sauke ajiyar zuciya kafin ta dan saki jikinta tana dan yin murmushi ta ja bargon ta rufe jikinta tana tunanin ashema yana da dan tausayi gayen sannan ta gyara hankali kwonce ta yi adu'a ta shafa ta shiha barci _____________________________________ Dauri ta kashe tamkar ta saka takardar dauri a ciki, a saman dakaken dinkin atamparta mai kyan gaske da ya bi jikinta ya yi dasss a jikinta A hankali ta bude tana kashe wayar da suke da Nahidt ta kai dubanta wajen table din kayan abincin da ta jera, domin tun karfe shida take kicin sai da ta tabatar ta gama komai sannan ta komai dakinta ta kimtsa, bata jin barcin ko kadan dan ta sha barcinta kai dadin gaske a dakinsa Bayansa take kallo ya ba falon baya yana bubude kwanonin abincin, jikinsa sanye da wandon kakin soja wanda tsayinsa ya tsaya wajen kaurinsa, sai rigarsa ja mai dan kakauran hannu ba siriri ba sanann ta dan dame shi daga sama sama kadan Zuciyarta ta ji tana tsintsinkewa tana rugurgujewa tana kallonsa Ba zaku gane bane, gayen nan koda baka sonsa fa ba zaka iya tsanarsa ba, ta kwatanta tsanarsa aman bata ci riba ba ko daya A hankali ta ringa takawa da safar kafarta ba takalmi a jikin, hakan ya sa ba'a jin karar tafiyar tata, sai dai kanshin turrarenta da ya saka shi dan dakatar da abinda yake yi yana tunanin ko yaya ta fito ne daga dakinta A hankali ta karasa ta bayansa ta saka hannayenta duka biyu ta rungume shi ta baya, sannan hannayen nata suka sauka das a daidai wajen da ba zai so su sauka ba harma suka dannan wajen Zabura ya yi yana saka hannayensa ya ture kofin da ya zuba jus ya juyo da sauri bayan ya yi raf da hannayen nata ya rike su raf a nasa yana zazaro ido ya saka idannuwansa cikin nata Da gagawa ya hadiye wani kakauran yawu muryarsa na dan craking ya budi bakinsa da kyar ya ce"ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 6️⃣4️⃣ *ki samu danyi zogalen ki mai tsafta ki daura shi akan wuta kan ya dahu kuma daman kin tanadi cucumber,dayen tumatur,albasa,sai kwai, bayan ki sauke zogalen ki kitsane shi ruwa ya dige gaba daya,yadda zaki hada shi kwai guda uku,cucumber in babbane rabi ma ya isa inko karami ne sai ki sa shi duka kawai sai tomato maya buyi albasa kuma zaki iya sa yadda kike so ki yan kasu kanana sai ki fasa kwan akwai sannan ki kawo zogalen ki da ya gama tsanewa shima ki zuma a ciki sannan ki dauko maggi dadai yadda ya miki kisa a ciki sai ki jujjiya shi sannan ki dauko abun suya ki zuba mai inayayi zafi sai ki zuba amma karki yawaita mishi wuta sannan kuma karki soya shi ya soyu yayi kamas da dan ruwa ruwan shi yafi anfani,hmmmm wai wani kaya sai amala😍 yar uwa ki gwada wannan hadin kiga ikon Allah*. (Jazakillah sisina😍😍😍) Da gagawa ya hadiye wani kakauran yawu a makogwaronsa, muryarsa na dan craking ya budi bakinsa da kyar, still hannayenta rafff a cikin nasa a rike yana kallonta ya ce" Ke wai me yasa bakya jin ma .............. AHSSSSSSSSSSSHHHHHHHHHHHHHHHHHHHH maranahhhhhhhh" Ya katse maganar da karfi yana rimtse ido hadi da hade bayansa da jikin kujerar dake ajiye sanadiyar afka masa da ta yi gaba dayanta a jikinsa ta shige jikin nasa da karfi kuma ta rukunkume shi Idannuwansa ya rintse shi dinma na yan sekwani kafin ya dan bude a saman gashin kanta da daurin dan kwalinta ya zame ya fadi kasa ta kuma rimtse ido a jikinsa tamkar wace ta tsorata A hankali ya dora hannunsa saman gashin kan nata ya dan shafa a hankali zuwa kasa.......muryarsa ciki ciki ya furta" kin tsorata ne?" IBTISAM ta sake lumshe idannuwanta a hankali ta dan gyada masa kai tana sake narke masa tamkar wata yar babyn da ta samu kanta cikin abun tsoro A hankali ya sauke ajiyar Zuciya ya ringa dan shafa gashin kan nata, muryarsa a ciki sosai ya furta" I'm sorry ba dukanki zan yi ba fa" Sai da ta sake shakar kanshin turaren jikinsa sannan ta yarda wai shine ya iya furta mata kalmar sorry da bakinsa A hankali ya sake dan saka hannunsa ya dago fuskarta, ido ya zubawa fuskar yadda take mamamamar da idannuwan nata ya saka shi sakin dan murmushi a hankali sosai sai dai radau take ji domin kuryarsa ba wani sirri ne da ita ba ya ce" Kuka zaki yi?" Lebenta ta dan cije kadan kafin ta bude idannuwanta ta zuba su a cikin nasa Kwonyar kansa ce ta ringa yamutsewa kafin kirjinsa ya ci gaba da dokawa Yana kallon idannuwaan nata a sanyaye ya ce" Ina so na sha IBTISAM" Leben nasa mai ja tamkar na dan baby take kallo, tana so ta tambaye shi shin me yake so ua sha din? Aman kuma gaba daya bakin nata yai mata nauyi, nauyin mamaki A hankali shi kuma ya sake rike gefen fuskarta da hannunsa na dama yana sake kallon leben nata ya sake furta" Can i kiss your lips 👄???????????" Ya idasa yana dan ja hadi da lumshe idannuwansa, sai dai tambaya ce mai tafe da ba kai izini, dan kar ace ba'a tambaya bane aka yi tambayar, domin yana ajiye tambayyar ya hade lebensa da nata, a hankali ya shiga kissing dinta, wanda hakan ya sa itama ta lumshe idannuwanta tana karbar musayar yawun da kazamai basa yi tana jin dandanon da ya bata mamaki domin bata taba sannin cewa yawun bakin mutun na iya bada dandano da dadin lasa ba sai a yau da ta riki leben sojanta ta aniya lailaya a cikin dan bakinta mai dumi da santsi sai suka zamto tamkar cif da taya ne watau suka likewa junna kuma suka ringa matsawa da junna ba tare da sun ankara ba har suka karasa saman cafet suka zube da jikin junna sunna ta romancing din junna wanda babu wanda ya san wa ya koya masa sai samun kansa ya yi da taba dan uwansa da wani yannayi na fitsara dan aa samu gamsuwa da junna cikin salama A hankali ya saka hannunsa ta kasan rigarta ya ringa yin sama da shi har ya kai wajen abin nan da ya taba ranar nan ya ji kamar an hula balan balan da ruwa ya dora hannun nasa, hakan ya sa ta ja wani irin numfashi tana tsurawa fuskarsa ido, wanda ya samu kansa da dan hure mata idannuwan muryarsa cen ciki ya furta" Kin ga, ki daina bina da idannuwan nan, kar ki saka na saka ban yi nafila da ke ba.....bayan akoy halayanki da nake tsoron Allah ya jarabeni da su kin jihhhhhhhh" A dole ta mayar da idannuwan ta lumshe tana jin yadda yake wani irin abu ba irin na ranar farko da ya fara damkarsu ba, yau shafa su ne yake yi yana mulmula su a haankali a hankali har sai da ta ringa wata irin mika tana jin yadda abin ke hawa kanta tana sakin masa wani irin nishin da ya karra durmiya shi a duniyar gajimare ya kai shi kololuwar maji dadin tuzuru yake ta shawagi da shi a cencencen kolin koli A hankali ya nemi dage rigar, Hakan ya sa ta sake dahe cikinta cike da tsoro wanda hakan ya sa hannayenta suka dan fara rawa A hankali ya kurawa yannayinta ido kafin ya sadauta mata ya sake riketa a jikinsa sosai A sanyaye ya ce" Why idan na taba ki kike rikicewa? Tsoron me kike yi ne?" Sai da ta ja numfashi muryarsa a kasalance sosai ta ce" Da ka taba nin ne sai na ringa ji tamkar ana min tafiyar tsutsa a jikina gaba daya, sai na ji du jikina na wani irin abu, yanzu haka baka ji jikina yadda yake yi min ba" Tsura mata ido ya yi da dan mamaki yana komawa jikin kujera sannan ya maidota jikinsa ta gefen hannunsa na dama , habarsa a wajen kanta ya sake fadin" Ba haka ya dace a ji ba dama?" Kanta ta dan dago ta kalle shi, a hankali ta dan dage kafadunta alamun ita bata sani ba Sake tsatsareta ya yi da idannuwan nan nasa masu ladaftar da ita ya sake furta" Kina nufin baki sani ba?" Kai ta gyada masa tana sake turo bakinta Dan murmushi ya yi yana cire kansa a kanta a ransa ya shiga ayana' Kar dai ban iya bane? Aman ai babu wanda aka koyawa bale ni a koya min, wannan lamari haka ake yinsa, ko dai ita bata son Romance ta fi so a......, Watau a yi mai gaba daya ne? Ko......? No ba zai yiwu ba, dayan tunaninsa sam ba tunani mai Kai da kafa bane, shirme ne' A hankali ya umarceta kan ta saka masa lipton mai zafi , hakan ya sa ta mike tana neman dan kwalinta ta je ta dauka ta nufi kicin din da ya rakata da kallo har ta bacewa ganninsa A hankali ya daga hannunsa ya dora daidai kahon zuciyarsa yana jin yadda zufa ke keto masa ga zafin da yake ji du irin sanyin ACn falon 'anya zan iya wannan rigima kuwa?, Shin me yake rabata da mazan da take aure? Idanfa nima sai ta gama rikeni ta yadda babu kai iya kwatata bayan ubangijin da ya hakiceni sannan zata nemi barina?, Anya zan iya hakura da wannan.......?' A hankali ya sake maida kansa jikin kujerar yana girgizawa kansa kai ya shiga ambaton sunnan Allah, dan ya sani ne wannan kokowa da ta zame masa ba ta gwa da gwa ba tabas sai ta cin masa, ya tabata sai ta kaishi wajen da babu mai iya fitar da shi' Tunda ta shiga ta darwaye butar shayi ta zuba ruwa ta jona ta samu kanta da jinginar da bayanta a jikin garun kicin din A hankali ta tsunduma a kogin da zata iya kiransa na bege , wai dama haka ake ji? Yanzun wajen sai kaikayi yake yi mata, yai zafin bai kai na ranar nan ba, yau da sauki sosai zama ta iya cewa wani mahaukacin dadi ta ringa ji a dukan gabobin jikinta Ya salam, duniyar da ba soja gaskiya ba dadi, du garin da ba soja basu ji dadin rayuwarsu ba, kai Allah ya yiwa soja albarka ya karra masa lafiya da fasaha.....ita kam dukan mai zagin soja bata tunanin zata iya dubansa kuma ta kyale shi gaskiya ( 🤣 kuma ke yau? Sojan Shuwwa? Soja fa?) Karar da butar ta fara na nuni da tana tafasa ya farkar da ita , da dan sauri ta karasa ta cire sannan ta hada masa shayin mai kauri mai kanshi sai turiri yake Tana fitowa ta sake dakatawa wajen abincin da ya dace ace an masa cin kari aman yanzun har sha biyu ce ta gita su kansu basu sani ba ta wuce ba, kai jama'a dama yaka abin yake? Bayan ta jera masa komai ta dawo wajen da yake din nan a haka ta same shi A sanyaye ta furta" Ga abincin " A hankali ya dago yana kallonta sanann ya kalli abincin da ra ajiye Ajiyar zuciya ya sauke ya gyara zamansa yana gannin yadda take zuwa Kunshin hannunta yake ta kallo tamkar bai san menene a hannun nata ba Dan murmushi ya yi domin kunshin yai masa kyau sosai da sosai , ya janyo plate din abincin ya yi Bismillah ya fara ci Itama nata ta ja ta fara ci din tana kakauda kai , sam ta kasa kallonsa ido cikin ido, bata san dalilin da yasa take jin matsananciyar kunyarsa har haka Aa hankali ya ce" Zaki kuma guduwa ?" Shinkafar da ta saka a bakinta ta idasa cinyewa ta ce" Ina?" Dan kasa kasa ya kalleta ya dan juyar da kansa sannan ya ce" Idan na kuma kokarin zuwa wajen da yake halalina, zaki barni na je kuwa? Ina nufin idan na shirya sakawa ba zaki gudu ba?" Kwaruwa ta yi ta shiga tari ido a waje tana kallonsa kafin ta cire kanta ta warci mug din ruwa ta mike da wata irin katsananciyar kunya ta yi dakinta a bayane tana furta" Innalilahi na shiga ukuna"..... Da kallo ya rakata na mamakin me hakan yake nufi?, A hankali ya fan muzguta ya furta" KUNYA?....... Wauhhhhhhhhhhh" Ya yi wani murmushin yana girgiza kansa ya ci gaba da cin abincinsa Sai da ya gama ya koma dakinsa ya yi wanka ya cenza suturarsa ya fito da niyar tafiyarsa Har ya kusa fita ya samu kansa da tuna kashedin da ta yi masa na jiya kan ya tafi bai fada mata ba, ba dan tsoro ba sai dan tsaro ya dawo ya dan bubuga kofar Jin kamar tana sallah ne ya bude bakinsa a hankali ya ce da ita zai fita sai ya dawo Tana jinsa a labe har sai da ta tabatar ya fitan sannan ta bude ta fito tana cike da jin kunyar sake gaduwa da shi kam ita dai Bata zauna ba sai da ta tsaftace dakinsa sannan ta sake fitowa falonta ta duba gyaran da sukai mata sannan ta kile ta je ta yi wankan itama ta yi sallah ta kuma komawa kicin, suka hadu da masu aikinta suka yi girki sasauka sannan ta salamesu ta dawo falonta ta kwonta ta kunna TV da kuma wayarta sunna ta hira da yan uwanta kan dinkunnan da ya dace a jejere su saka saboda auren hajia baba watau Nahidt Tana nan kwonce sai dai ta zuba tsumin da aka rakota da su ta sha sosai sannan ta sake komawa ta ja mika tana dafe mararta da bata san me yasa ta cika yi mata nauyi ba yanzun ta dora da harkar wayarta har magariba ta sanyo kai sannan ta mike ta sake kunna turaren wuta ta shige dakinta dan gabatar da sallah sannan ta yi wanka ta kimtsa kantaALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 6️⃣5️⃣ *yar* *uwa idan* *kina* *da* *matsalar daukewar ni ima kuma kin rasa hanyar maganceta,to ga dama ta samu ki samu abubuwan nan guda uku, ganyen zogale,cucumber, da kuma madarar ruwa, yadda zaki hada shine ki samu ganyen zogalenki mai tsafta danye fa amma ki wanke shi sannan ki dauko cucumber dinki ya danganta da yadda kike so inma dayawa zakiyi ki sa a fridge ko kadan kike so iya wanda zaki sha a take duk yadda kikayi dai yayi amma fa in akwai matsalar watu zai iya baci gaskiya so idai zaki sha din anaso ki juye madarar ruwan gaba daya a sha daya kenan to akwai kuma wadanda su basa shan ma ko wace irin madara wannan suma zasu iya hadawa su sha ba tareda sun sa madarar ba,wannan hadin yar uwa wllh ya nada matukar kyau sosai ki jarraba ki gani sati yayi yawa zaki na mamakin kanki, ke oga ma sai ya ce sweet heart miye sirrin ne*😍😍 *zakuma ki iya gyara danyen zogalen ki kidaura shi akan wuta inya dahu ki tace ruwan a gefe inya huce ki sa zuma ki hada ki gauraya zaki iya sawa a fridge ko ki sha ahakan ma* *emergency ne yar uwa ki jarraba ki gani Allah yasa mu dace*😍 (Wannanma Alkalaminta ne, my kyauta daga Allah🥰) Kamar yadda ya shigo jiya, yauma ya dan cika daren kadan sai dai bai kai irin na jiya ba, danma harkar takardar katin gayatar daurin auren da suka buga da sunna irin na garaje da suka dora wanda zasu tura shi masarautar garin su gayaci sarkin garin da dukan wani wanda suke cike da zargin shine ya aikata haka wajen daurin auren Yar Chief of army duda yawanci an san sabon chief of army din nan dai bashi da Y'ar da ta kai haka aure, aman haka suka saka ta gidan sarautar da sunnan Nahidht MUHYIDEEN MUHAY zata auri atajirin malamin nan watau MUHAMMAD ranar asabar ne daurin auren watau yau saura kwana uku rak a daura shi, hakan ya sa a yau yau sai da ya tada mutun aka tuka shi dan a tabatar masa da an saka sakwani a hannayen wa'inda ya dace au samu, watau ba zaku gane bane, an matukar wulakantar da dan Adam ta yadda yake so komai ya kasance a lokacin da ya dace ya kasance!, Zai aikata aiki ne irin na kan uwar wa da wabi!, Jifan da zai auna baya tunanin kan wani zai sha!, Sai da ya kimtsa kansa da ledar da ya shigi da ita wace du idan ya kalleta sai ya ji wani dasss a zuciyarsa kafin ya mike da niyar zuwa dakinta, jin shirun ya yi yawa Sai dai bai idasa hakan ba sai gata ta kwonkwasa, ba tare da ta jira amsa ba kawai ta turo da yar muryarta sama sama kadan ta ce" Salamu alaikum da mutun kuwa?" Shiru ya yi yana kallonta, sannan ya bu carbin dake hannunta da kallo fari kal irin na yatsar nan mai kyalkyali, carbin masha Allah yai masa kyau, tana sanye da zumbulelen hijabin da haka kawai ya raya a ransa abinda ke kasan hijabin tabas bai taka kara ya karya ba Daga saman dardumar da ya gama shafa'i da wuturi yake kallonta, itama din sai da tai masa kallon kurilah kafin ta yi yar dariya tana fadin" Yalabai wannan lebe naka wai hala wani abu kake goga masa? Allah dai ya sa ba na abin bane" Ya gama sannin tana son cewa ba na shan giya bane, hakkan ya sa bai wani kulata ba, har ta karasa ta zauna saman gadonsa da ya sha sabuwar shinfida ta farar abin shinfida ta kaikaita zamanta tana fadin" A duniya, na tsani na yi shinfida na kuma hau, ji nake gaba daya raina na kuna idan na kashe kaina na yi shinfida kuma na hau, yalabai kaima kana jin takaicin nan ko?" Sake kallonta ya yi ya ga magana fa take yi, aman kuma carbin dake yatsarta tana ja, hakan ya saka shi sake kureta da kallo a hankali ya ce" Me kike ja ne?" Carbin ta kalla ta yi dariya tana fadin" gaskiya da yawa, aman na fi jam Astagfari dan tana daukan nauyin adu'o'in da yawa Yalabai, sannan salatin annabi dan kaunar da nake masa, sai kuma ya latifu saboda bana so kudi ya yanke min yalabai, Allah dai ya sa mu mutu cikin kudinmu da lafiyarmu da imaninmu kuma mu je cen mu samu aljannah, kai Allah amen " Bakin da take sake surutu da su shafa Allah amen din nata duka ya bi da kallo , nan take ya shiga wasi wasin anya kuwa zai aikata abin nan da ya wuni da niyar shi a yau da wannan yarinyar mai aljannu? Anya kuwaa wannan zata iya tarbiyantar da wani ?, Ko kuma riketa yake yi abinsa Idan ta sama masa sai ya samo wata abokiyar zaman da za ta ringa ba y'ayan tarbiya? Gabansa ya nuna mata ya ce" Zo nan" Wajen da ya nuna mata ta kalla , ta diro daga saman bed din ta taho tana fadin" Ko na kawo abincin nan ne? Nima ban ci ba ai" A hankali ya girgiza mata kai yana cire kansa a kanta har ta karaso ta zauna din Idannuwansa ya lumshe saboda kanshin turaren da ya dake shi a lokacin da zata zauna da ta dan yarfe hijab din nata ta zauna ( yar uwa, ki kula, kin ga hijab ko zani yakan baza kanshi ko warin dake tare da shi a dukan lokacin da kika gita ta gefen mutun, wani sa'in zaki ji ke da kanki wani doyi doyi bayan ke kin yi wanka, to fa ki kiyayeni ki ringa kamanta anfani da turare a jikin gyauton nan namu😌, ki dan shashafa masa sannan ki daura zani, kin ga ki turarawa kayan turare hakan zai sa ko wucewa kika yi sai dai ki bar kanshi ba dai hamami ba wollah😌, bale dan iya yi da dan kissa a gaban miji ai sai ana watsa hijab ana kwashe shi dan ya ringa dan hango mutanen zam a jiki🥺) Sai da ya dan yi gyaran murya sannan ya ce" IBTISAM farilan sallah guda nawa ne? Kuma ke kuma sallar kwaya nawa kike yi a wuni?" Da mamaki ta dan dakatar da muimui din da take da baki tana jan carbi ta kalle shi, kasa hanna kanta ta yi cewa" To yalabai ban gane ba kuma wata sabuwa, so ake ace bana sallah ne?" Dan hade girar sama da ta kasa ya yi a dan kausashe ya ce" Ba wannan maganar nake so ba, zan so ki maida shiririta gefe mu yi magana ta fahimta, kin san hakinki ne a kaina daga bakin lokacin da kika baro gabam iyayenki kikaa dawo hannuna kula da tarbiyarki? Idan na ce tarbiyarki ina jam'i ne da adininki, ko ba wannan abin kunya ne ace kai katon gardi ka auri mace ka zubar ba ruwanka da bin didigin adininta, wani namijin abinda ya fi kwarewa a shi shine neman nan, yana neman har sai an danna keyarsa a cikin kabari an rufa kasa mala'iku sun zo sun tashe shi zaune ne zai gane duniya ba matabata bace, wanin zai kai macen ya zuba mata kayan more rayuwa ta yadda ita da kanta zata watsar da tunanin neman ilimi da rike adinninta, gaba dayansu ba zasu gane aun tafkawa kansu aikin dana sani ba sai sun haifa sun kumaa horar ba tarbiyar islama tun a nan gidan duniya y'ayan sun watsar da su kafin a je kiyama su tsaya a gaban Allah abin kunya da aikin dana sani ya yiwa kansu girman da zasu kasa dauka, so zan so ki fuskanceni ki bani amsoshin kadan din da nake son sani kafin na san da wa nake zaune kin fahimta?" Kashhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh, yana bambanmin nan ne Shuwwa ta auka a duniyar mamakin da ta ayana a ranta kamar haka' Lahaula wala kuwata ila bilah, dama soja yana da adinni? Kai wannan gayen kasheni yake son yi walahi, ga girma, ga girman murya, ga yayan banki, ga iyaa tsotsat lebe uwa uba ga adinni.............. Wo katona.......' Sai da ya sake dubanta ya yi wata gyaran muryar gannin ta yi kimmm tana kallonsa kuma tana jan carbin nan ya kai hannunsa ya janye carbin a yatsarta yana fadin" Da kuma irin jan carbin nan na munafurci, ka ce ka ja adadin wanda ya nuna maka bayan ba'a haliceka da irin wannan iyawar ba, ba'a gudu da sosa duwawu ki bani amsoshina , shin zaki iya" Yawun ta hadiye ta sakar masa murmushin kauna, ita fa ta sani ne soyayarsa wajibi ce ga yan mata sai dai wadda Allah ya kare kawai Kai ta gyada masa har kamar sau hudu har sai da ya dan karra kureta da kallo sai kuma ya basar ya ce" *FARILAN SALLAH GUDA NAWA NE?* " Kallonshi tayi da fari sai kuma ta sauke dubanta k'asa tace" Niyyar sallah, kabbarar harama, tsayuwa a kanta, karanta fatiha da kuma tsayawa a cikinta, ruku'i da d'agowa ma farilla ne na sallah, yin sujada akan goshi da d'agowa daga sujadar, da jeranta farillan, zaman tahiya da yin sallama, a wajen maza wasu abubuwan kan k'aru saboda su suna bin jam'i ne a masallaci ma'ana suna biyar limami..." Sosai ya yi mamakin amsar da ta bashi, hakan ya sa ya dora da yi mata yan tambayoyin dake kusa, ba dan komai ba sai dan ya gamsu da yannayin ibadarta, ya ce" *FARILAN ALWALLAH GUDA NAWA NE ?* " Ba alamar wasa a tare da ita ta shiga motsa bakinta a hankali tace" Farillan alwala Guda bakwai ne niyya, wanke fuska, wanke hannaye zuwa gwiwar hannu, shafar kai da kuma wanke k'afafu zuwa ijiyar sau, sannan da cud'awa da kuma gaggautawa." Ya sauke ajiyar zuciya ya dora da fadin " *YAYA KIKE YIN TSARKI NE?, DOMIN AI KIN SAN CEWA BABU ABINDA KE SAKA BAWA A UKU IRIN TSARKI, ZAI YI TA YIN IBADA NE SAI YA JE YA TARDA BA LODI, TSARKI IDAN BAI YI BA BABU SALLAH* " Sai da ta sauke ajiyar zuciya sannan ta mike ta nemi kwaye hijab din nata tana kokarin dukawa Da sauri ya zarro idannuwansa yama fadin" Ebtisemmmmmmmm me, me zaki yi?" Kwabe fuska ta yi ta ce" To ba kace yaya nake yin tsarki ba?, Shine zan nuna maka yadda nake yi" Kansa ya girgiza yana fadin" Ba zai fadu bane sai kin nuna min?" San tsai ta yi ta koma tana fadin" Har na ji wani iri nima, to shi dai tsarki yadda nake yinsa shi ne na kan tanadi ruwa mai tsarki da tsarkakewa, zan fara d'aura niyyar wankan tsarki sannan na fara kama ruwa, ba wai kama ruwa kamar kowane ba, zan dinga zuwa ruwa ne a gabana daga cibiya har zuwa bakin gwowoyina, zan tabbatar na wanke da kyau sannan na wanke hannayena da sabulu ko kuma k'asa, idan na wanke da kyau sai na fara d'aura alwala kamar yanda nake alwala ta sallah, zan yi hakane har sai na zo shafar kai a nan saina zuba ruwa sos1i a kai na na wanke yanda kowane silin gashina zai samu ruwa, idan na kammala saina k'walk'wale kunnuwa sannan zuba ruwa a b'aren jikina na dama na wanke da kyau sannan na wanke b'aren hagu daga sama har k'asa, idan na kammala sai na wanke k'afafu daga bakin ijiyar sahu, da haka wankana ya kammala, wannan shine cikakken wanka wanda aka koya daga wajen annabi, amma kuma akwai wani wankan wanda shi ma malamai sun ce idan ka yi shi yayi saidai ba kamilallen wanka bane, domin kuwa waccen d'in mai alwala idan ka fito daga yin shi zaka iya kabarta sallah idan lokacinta yayi shi kuma waccen baya da alwala dan haka ba za ka iya sallah da shi ba har sai ka yi alwala. Kansa yake dan jinjinawa na gamsuwa da amsoshinta ya ce" Yaya kike yin wankan HAILA?" Wani kallo ta masa wanda shi a ya sadda kanshi ya had'e fuska da tunanin ba za ta gane ba, dan kuwa ai wankan tsarkin da ta fad'a masa duk d'aya ne da na *haikar, gawa, wankan shiga musulunci, da kuma na saduwa da ma wankan jego*, niyya ce kawai ta bambamta, dan haka ta d'an juya bakinta tace "Duk d'aya ne, niyya ce ta bambamta." Wani kallo ya aika mata yana k'ank'ance idonsa kamar mai tsoron fito da abinda ke bakinsa yace "Haka kike yin wanka JANABA?" fisabililahi ba wai tambayyar ce ta zo mata a rashin sanni ba, yadda ya yi mata tambayar ne ta ji wani iri, kamar wace ta saba yin wankan janabar kulun?, Sai dai bata da yadda zata yi, a hankali ta ce" E, haka na ke yi..." Dukan amshohin da take bashi babu wace ta koja masa rai irin wannan, yadda take yin wankan janaba, irin ita gata mai yin wankan janaba? Me yasa yarinyar nan ke wukakantashi ne? Me yasa take yi masa abinda ba daidai ba? Ruwaan dake ajiye gefe ya dauka ya kuskure bakinsa ya mika mata yanaa fadin" Ki kurkure bakinki mu yi sallah idan kina da alwallah" Kikifta ido take tana kallonsa da tunanin shi haka lamarinsa yake yanzu mutun yanzu ba mutun ba, fuskar ta cika kukukub kamar an wanka masa mari, ko me ya tuna ya bata masa rai ne? To sallarma wai ta mecece za'a yi ne? Bakinta ta tabe gannin bai nuna alamun yana son magana ba, itama sai ta ari lamari irin na basarwa, lamari irin na kamun kai, watau ta wani cicije ta kuskure bakin nata ta koma bayansa tana shinfida dardumar dake ajiye gefe tana cicijewa Duka yana tsaye ne yana kallonta har ta gama basarwar ta tsaya tana sasada kai Bakinsa ya tabe ya shiga yin kiran sallar a hankali har ya gama Yan sekwani tsakani ya tada sallar inda ta shiga binsa a nutse har suka yi suka gama Bayan zaman tahiya da adu'o'i ya juyo a hankali ya dora hannunsa na dama a saman kanta a bayane sannan a nutse ya shiga karanta adu'a kamar haka" *Allahumma inni as'aluka khairuha wa khaira ma jabaltaha alaihi, wa a'uzubika min sharriha wa sharri ma jabaltaha alaihi.*" Watau har ya yi ya gama kanta a sade yake duk kuma wajen da ya nemi alkhairinta , ya kuma nemi da Allah ya kare shi da duk wani shari dake tare da ita a zuciyarta fadi take ' *NIMA HAKA ALLAH, NIMA HAKA* ' Har ya gama ya shafa fatiha yana kallonta ya ce" IBTISAM dauko abincin cen mu ci" Wajen da ya nuna ta kalla, gannin manyan ledoji farare ya sakata kallonsa tana fadin" Abinci kuma? Na fa yi girki me ya hadaka da siyan abincin titi?" Sai ya ji ya ji dadi da ta ce ta fa yi girkin, da kuma nuna masa da ta yi darajarsa ta wuce ya siyi na titi, gakan ya sa a dan sanyaye ya ce" Dama kaji ne na gani a gashe sai na siyo " Dan tsam ta yi tana mikewa ta ce" ai su gaskiya rashin cinsuma hadari ne, su fa da ka gansu a soye ko suna tsuwat tsuwat abin sha'awa ne da su , shi yasa cinsuma alkairi ne, Allah ya sa sun gasu" Shi dai yana kallonta har ta tatare rigar tata ta yi sama da ita sosai gadi da janje ta cikinma ta wara kafafuwanta ta bude katuwar takardar dake musmusmus da tarin albasar dake nuni cewar dadin iya dadi kennan Hankali kwonce ta yaga takardar gida biyu, ta dibar masa mai dama sosai ta zuba masa sannan ta bude dayar mai dauke da tataciyar madarar nonon Shannu watau bridel ta saki dan murmushin dake nuni na mun hade sai kuma yadda Allah ya yi, ta ajiye masa a gabansa sannan ta ja nata gabanta tana fadin" Bismillah " Har ga Allah idan yana kallonta tana irin haka sha'awa take bashi, watau ita fa ba ruwanta fa da tauye kai, gashi dai da kudinsa ya siyo abinsa aman kuma an dibar masa, to Allah shi anfana Shima bai tauye kansa ba, domin bashi da gauro na cin abinci ko daya, a nutse ya ringa yaga yana ci yana kuma kallonta tana dadage a yaji yajin da jajagagen taruhun ta aha ta taune ras ta kora da danyar madarar nan mai sanyin gaske sannan ta dan dago ta gyada kai ta yanko wani yanki na labarinsu a saudiya da irin dadin da suke ci, har ta kusan gama kaza guda ta a sake mulmula murmushi tana sakara karan gyara hakori ta ce" Bama kamar kazar saudiya, da ka je da ka santa, dunkuleliya ce ta kuwa girman kan kato, kuma nake fada maka su larabawan sun fi son yan kananun nan, aman mu an koya mana kilaceta, adanata a cikinmi, domin idan ta sha spice walahi ba'a ba yaro mai kiwya....wai yalabai gashin nan na ina ne kuwa?" Dan murmushin ya sake yi , bai taba tunanin cin abinci da ita zai yi dadi haka ba sai yau A hankali ya kuma bata amsa ta hanhar fadin" Bata isheki bane?" Yar yatsarta ta dago tana girgizawa sannan ta dage gaba daya cikinta da ya dan tasa kadan wai a nan ta kwareshi ne ta ce" Ai wajibinema na yi taku arba'in kar ya dawo min ta hanci, dan dai ka san shi abu mai dadi sai an yi barci an farka ake jin dandanon na sake yankar harshe, da hakan zai samu da safe ai da na zazafa mana mun yi karin sasafe, ka san abincin siyarwa ya fi dadi sosai da sosai" Wannan karron a bayane ya yi murmushin nasa sosai, har sai da ta dan sake kure fukarsa da kallo sai kuma ta girgiza kai tana mikewa ta shiga tatarewa tana fadin" Allah na yin halita , kai dai Allah raya ka kawai, bara na kauda wadinnan na kwonta dan samun sallar asuba a kan kari in sha Allahu" Kaza take yiwa kallon kaza, shi kuma yanai mata kallon naman da ya fi kazar nam dandano A lokacin da ta kakauda komai ta yi bayi ta kuskure bakinta ta dawo ta bude ta ciro filulukan nan na jiya ta jerasu yadda suka kasance a jiyan nan ta cire hijab din nata ta kuma kashe shi da murmushi tana fadin" Idan ka gama ka tasheni na kwashe , Allah burina na murji gumina na shinfidar nan da na maka, Allah bani ladan"ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 6️⃣6️⃣ A lokacin da ta kakauda komai ta yi bayi ta kuskure bakinta ta dawo ta bude ta ciro filulukan nan na jiya ta jerasu yadda suka kasance a jiyan nan sannan ta cire hijab din nata ta kuma kashe shi da murmushin da ya saka shi sake zuba mata na mujiya tana fadin" Idan ka gama yalabai ka tasheni na kwashe kayan abincin nan na kauda, na adanawa na adana a frij, Allah yanzun burina na murji gumina na baje a shinfidar nan da na bata lokaci ina yi, Allah dai ya bani ladan abin amen ya Allah" Ta idasa tana shafawar dake kashe shi ta haye saman gadon kuwa ta yi daya daya abinta Wata ajiyar zuciyar ya kuma saukewa sannan ya sake maida kansa ya idasa abinda yake hannunsa a nutse ya dauke komai ya je da kansa ya ajiye na ajiyewar ya zubar da na zubarwar Sai da ya sake duba gidan da dukan mamsu tsaron da suka yi hawan daren sauran suka sauka, ya sake gaisawa da su sosai sannan ya fada masu ya basu damar idan da wani abin da basu yarda da shi ba a cikin daren sunna iya kiransa ta waya, sannan ya koma ya kakashe komai, ya rufo mata dakinta kafin ya nufi dakin gabansa na dan dokawa A hankali ya tura ya bude ya shige sannan ya maida ya rufe da ky ya barshi a jiki Shi dinma bayin ya sake komawa ya kuskure bakinsa ya dawo ya sake fesa turare a jikinsa tamkar zai yi wanka da shi sannan ya koma wajen fitilar ya kashe ya karasa wajen gadon da lalube ya kunna wutar gefen gadon ya haye ya kwonta da Bismillah yana dan murmushin shinfidar da ake ta karra fada masa ana karrawa harda su masa habaicin idan bai ce Allah bata lada ba ita ta fada A hankali yake kallon filow din dake jere, sai dan abin pink color din doguwar rigar barcinta da yake dan hange ta sama A sanyaye ya dan sake matsawa, sannan ya saka hannunsa ya ringa cire filow din da daidaya yana saukewa kasa har ya dauke wanda hannunta daya ke sama, hakan ya sa ta dago da matatun idannuwanta da barci suka fara kamawa tana kallonsa sannan ta bi wajen da ba fillon da ido ta kuma kallonsa A hankali ya furta" Sun matse ni, wajen ya mana kadan da su" Da dan mamaki ta masa kallon nan na me kake nufi...... Ta dan daga kanta bayansa ta ga wajen da ya bari a bayan nasa, sai kuma ta tabe baki ta sakar masa shi kuma ya janye ya yar da shi dinma ya kasance ba komai a tsakaninsu a yanzun Yana ta sauke ajiyar zuciya ya sake matsawa kusa da ita sosai ta yadda ya sake matse mata waje sosai, tana kuma dago kanta da tambaya ta dago kamar haka" Yaya dai?" Dan rintse ido ya yi sai kuma ya bude yana aro ta maza ya ce" Irin na dazu ne nake so mu yi........." Gaban goshinta ta dafe da jin maganar gatsau biya ba dan sirkawa Aman kuma a kasan zuciyarta munafukar zuciyar sai tsale take yi tana tunanin to a yi mana abinda banda dadi ba komai? In dan wannan ne kawai a yi ta yi, hakan ya saka ta masa likimo ta dan ajiye kai tana sauraronsa a lokacin da ya dan fara shafa bayanta yana sake kusanta kansa da ita Idan ana maganar barje gumima ai wasa ne, guminsu suke barjewa a tashin farko wa junnansu a lokacin da suka saki jiki suke romancin din junna har ya kasance rigunnan dake jikinsu sun yar ya rage ita daga ita sai pant shi kuma sai gajeran wandon da ya daga sosai dan amsa tayin jarumar Lumtsuma lumtsuman dake masa hi ya kafa lebensa a sama a hankali bayan ya janyo da leben nasa tun daga bayan kunnenta ya shiha dan zagaye a kansu a lokaci daya kuma ta gantsaro kirjinta sannan ta koma ta dira bayanta a saman gadon ta kawo hannayenta duka biyu ta nitsa a dan gashin dake kansa ta ringa shafa kan tana mai bashi damar idasa haukace mata a nata salon na dandano ba haramun bane ba kuma ila bane bayan an ci kaza kuma ai ba laifi bane (🥺) Jikinsa na rawa ya ringa yawo da hannunsa a jikinta har ya janye dan pant din nata ya kaishi har wajen cinyoyinta kafin ya ringa kara yin kasa kasa ya damke shi da bakinsa ya idasa cire shi a jikinta gaba daya ya yar Ya zamana ne lamarin mutun biyu a yannayi na muzurai, domin yana dagowa kafafuwan ya wara ya kuma nuna mata da kansa zai kai nan Da farko ta dan zarro idannuwan nata da suka idasa zama tamkar na mashayiya, sai dai ina dalili wai shishigin da take son yi masa ne? Me zai hanna ta bar soja ya hade da dukan wani mai laifi ne ya bashi horo? Rashin hakuri shi ke hanna da yawa cin ribar zaman duniya, dan haka sai ta ja hakurin nan ta kuma kori sakaryar kunyar nan ta baje iya bajewa ta amshi lebe a daidai lokacin da ya dace a wajen da ya dace Daga ita har shi sun tsinci abu mai yaukin balaki, mai kuma kanshi kanshi duba da tsaftar wajen, a hankali ya ringa kamanta fahimtarsa a sannin da ya nema aka bashi ta hanyar kama abinda ya fi dan tauri tauri ya shiga lailaya ba ji ba gani Ihu ta aniya neman yi, domin bata taba sannin ana iya saka mutun yin fitsarin da bai shirya ba sai a wanann rana Muryarta na rawa ta ringa ture kansa da dan karfi karfi kuma tana fadin" Wayo Allahna fitsari, Ya Allahu ya Allahu zan yo fitsari da girmana Innalilahi tawa ta sameni..............." A irin lokacin ne kuma shima ya gaza ya cire dan fitinanen da yake ta nan fashewa a jikinsa ya bar jarumar motsawa da radin kanta da motsin kanta sannan ya sake hayewa jikinta jikinsa na rawa dukan wani gaba na jikinsa na tarba da son a je, a je kawai a je, hakan ya sa a karro na biyu a lokacin da ya tabata cewar a yau fa sai ya je ya sake kusantar kunnenta a hankali ya kuma karanta adu'ar saduwa da iyali kamar haka *"Allahumma jannibna shaid'an...wa jannibi shaid'ani ma razak'tana (Ya Allah ka nisantamu daga shaid'an, ka kuma nisanta shaid'an daga abinda za'a azurtamu da shi)."* Duka har ya je wajen adu'ar nan ya iya kame bakinsa, sai dai ka ji katon Shuwwa ya saki nishi irin na kato a hannu Ama a lokacin da ya ringa kokarin ziyartar wajen da ya nuna masa kim yake, kam yake, ruf yake sai ya dago daga danetan da ya yi ya fuskanci lamarin gwa da gwa, domin wannan dai abinda yake gani ne, kokowar bata isa ta kayar da shi ba walahi, rufewar nan kuma ko wacece ita sai ta bude ko ya yaga! Da karfi ya saka hannunsa ya maidata a lokacin da ta dago a zaburw jin wata sabuwar balagagiyar alurar zafi da aka fara tsira mata a wajen nan dake mata kaikayin dadi ta dube shi a zabure ta kuma wawurar jikinta da niyar sake tashi a birkice tana fadin" Kai Yalabai ya haka, dan dakata mana abinda yatsama bata shiga, Innalilahi kar dai abin ya zo? Inace irin ma rana ne zamu yi mu yi barci? Wayo Allahna walahi ban taba yi ba kar ka kashe ni wayo Nahiddddddddddddhtgtttttt" Ta idasa da sakin gigitacen ihun da dakin gaba daya ya amsa sakamakon tura Jarumar da ya yi kusan rabin rabinta ya fara kai ziyara ya yaye dukan labulen budurcin ya antaya cikin duniyar da yake ta hasashe yake tunanin wai yaya take ne? Ya antaya a yanzun da ya gama jin cewa babu wanda ya taba zuwa , fadarsa ce tasa shi daya? Gonarsa ce tasa shi daya? Sai kawai ya sake kutsawa da dukan dan karfin da ya rage masa lokaci daya ya rintse idonsa kafin ya bude a haukace yana kallon yadda take ta son dagowa ga bakinta na yi domin abin ba na wasan yaro bane, kuma an shiga ba zancen fita Da karfi ya maidata jikinsa ya rukunkume, haka kuma yana jikinta Jikinsa ne ya kara kwasar rawa gabgabgabgabgabgab lokaci daya kuma ya dago da jiyar damke lebenta dan ya hannata kukan, haka kuma ya fara dan motsawa a jikinta a hankali yana sake riketa daf a jikin nasa Sai dai me, wulakamci irin na duniyar maji dadi, da kansa ya saki bakinta nata a lokacin da wani makararen ihu ya murdo daga makogwaronsa ya nemi fitar da kansa, wanda ya tabata idan ya firo a haka lalle lalle masu tsaron nan sai sun nemi shigowa dan gannin mugun da ya kawo masa farmaki, hakan ya sa ya zabi fitar da shi ta hanyar hailala da salatin manzo da kuma sake neman Allah ya tankwasa masa ita kar ya bari ta wahalar da shi, kafin yake idasawa da magana kamar haka" Ashe haka yake nake kallonsa......wayo Allahna........." Da wannan sambatun da ya fara ya karashe da gurnanin da ya kuma sajata sankamewa tana sauraron irin yadda Soja imaninsa ragage ne, ashe dama haka soja yake? Tabas ya so ya yaudareta harma ta daina tunanin sojoji mayaudara ne, aman a yanzu ya gama kule zancen du kuwa irin magangannun dake fitowa daga bakinsa da irin rukunkumar da yake yi mata ba zai taba kaita ya kuma barota a cen ba Ta yi kuka harda na inbajo in lalashewa Ta kirayi sunna harda na wa'inda bata sani ba Daga karshe ta ringa yar zabura kamar mai farfadiya har ya gama daye wajen ya rukunkumeta yana samun baban lamarin da bai taba samu haka a jikin mace ba Harta da gadon da kampanin suka tabatar ba mai jijiguwa bane sai da ya jijigashi bale ita ciki cala yar firit sauran mayu (😒) Sai da ya idasa komai ya ringa sauke ajiyar zuciya a jejere a jejere kafin ya kuma riketa a jikinsa da dukanin karfin da Allah subahanahu wata'ala ya hore masa Muryarsa a disashe ainun ya shiga furta" IBTISAM ta yaya? Ta yaya aka yi babu wanda ya taba zuwar min wajen nan........wayo Allahna, Alhamdulilah alla niimatullh".................. Muryarta da take tunanin ta gama komawa cikinta ta sake kwatanta budewa a karro na ba'adadi dan kwatantawa ta ga yanzun ko zai jita? Domin a ihun da ta yi ta tabata madiriritsi ne ya dirtseta ta yadda sai dai ta yi ihunta a cikinta babu wanda zai jita, dan haka a aukace ta damki fatar cikinsa da dan karfin da ya rage mata ta bude muryar tana kuka hadi da fadin" Cire min, zaka halakani ne? Cire min, na tuba na bi Allah na bika........." Sai a lokacin ya fahimci eh da gaske bai fita ba, shi baban damuwarsama anya zai iya fitan kuwa? Anya kuwa? Idan ya fita hakan na nufin ya bar wannan waje sai kuma yaushe? Kai ina aa, ba zai iya ba ai (😳 mun higa uku, ku janyo shi fa)💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 6️⃣7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Gannin kamar bai jita ba, gashi ita ke jin lamarin kamar sake tauri yake a jikinta ya saka da wani karfi karfin ta ce" Kana jina kuwa?" Ido ya dan rintse ya bude a saman fuskarta ya ce" To ni kurma ne ?" A hankali kuma sai ta ce" Cewa na yi ka daga kar na mutu dan annabin rahama manzon tsira .....walahi na gama yagewa" Ajiyar zuciya ya sauke, dan a yaddatake maganar wata na makale mata dole zaka fahimci cewar a wahalce take baiwar Allah, kwarai a wahalce take, dan haka a hankalin ya ringa janye jikinsa yana dan komawa, har dai ya gama barawa Allah komai da tunanin ai dai a kusa take da shi, kuma gonarsa ce, hakan na nufin ziyartar gonarsa ya zama wajibi a gareshi duk lokacin da ya yiniyar hakan A hankali ya koma gefe yana gannin yadda take jan abin rufa tana matsar kwallaj da kyar ta rufe tsatsonta da wata muryar kukan ta shiga fadin" Wata shara'ar sai a lahira tsakaninmu da sojoji, kai wayo Allahna wayo duniya, gaba daya bana jin kafafuna , ji nake na kai karshe jikina baya anfannuwa, na wahaltu hankalina ya gama gushewa, Allah ka yiwa mata tsakani da maza ya Allah ya zamto mu da su sai gani sai hange!" Bakinsa ya tabe ya mike a yadda yake hankali kwonce da tarin rashin ta ido ya durkusa ya yaye aabin rufar nata yana fadin" Ba amen ya Allah!" Ita kam narai narai ta yi a lokacin da yake ta motsi da ita a cikin bayin yana kunna ruwan dumi yana karawa har ya gama tarawa ya kuma gamsu da duminsa kafin yake cireta a jikinsa a hankali ya rage tsayinsa sannan ya sakata cikin ruwan Sai da ta fara zabura sai kuma ta saka ihun da muryarta bata fita da kyau sannan ta rukunkume jikinta a haukace ta fashe da kuka tana jin yadda azabaa ke ratsata gashi ya riketa da rikon da ba dai ita ta kwaci kanta a cikin ruwan ba Da tarim tausayi da jinjina a gareta a cikin zuciyarsa yake kallon yadda take gigiza kai wasu hawayen na zuba daga idannuwanta Dan guda gudan jinni kadan ya fita kafin jajajan abin jinnin da ya yi saura a jikinta ya idasa fita sai kuma ciwon da ta ji na dadewar wajen da kuma raunin wajen shima ta karra taimaka mata wajen sake rikitar da yannayinta hakan ya sake saka masa matsanancin tausayinta da tsoron yannayinta A hankali ya bude ruwan ya tafi, ya sake saka wani ya wanke wajen sannan ya tara wani yana rike da ita da dayan hannunsa, kafin ya saka kafafuwansa shima ya shige ciki gaba dayansaya zauna yana sake riketa a jikinsa a sanyaye ya furta" I'm sorry Ebti, I'm sorry ban San har haka ake shan wahala ba, ban sani ba ko na maki da zafi ne? Aman ni a hankali na yi ba da zafi ba, ki yi hakuri kin ji? Kin yi hakuri a hakama ki karra hakuri kin ji?" Ita kam sauraronsa take, domin kuwa da jikinta ya gama sabawa da dumin wajen da kanta ta guara zamanta ta yi zuru tana sauraronsa sannan tana kawar da kanta a kansa , rashin ta idonsa ta kai inda ta kai, shi bai wani damu ba, gaba daya yau sai take jin wani iri Har sai da ya cenza mata ruwan nan kusan sau uku sannan ya ciko mata tsaftataciyar buta ya ajiye yana neman kamata dan ta gabatar da wankan tsarki, a nan ne ta samu da kyar ta nemi da ya barta zata iya Hakan ba dan ya so ba ya bata dama ya fita a bayin bayan ya yi nasa wankan ya je ya shiga kimtsa gadon duda ba wani iyawa ya yi ba, aman a yau da kansa ya kwatanta gyara gadon dan kuwa ya san hajia mai shinfida ko wuta yake hadiya ba zata yi ba! Ta jima a ciki, domin bayan ya fitan bata fito na wani ruwan ta kuma tarawa mai zafin gaske ta sake zaunawa da kyar tana matse hawaye hadi da girgiza kanta tana hasaso azabar nan da ta ji yau idan haihuwa ta fita azaba ai ta shiga ukunta! Sai da ta ji ta kara jin dama dama kadan sannan ta kama da kyar ta fito tana wara kafa ta samu ta tsaftace jikinta, ta janyo tawul dinsa ta raba da kyar tana jin gaba daya jikinta fayau wani irin ba karfi da kwari a jikinta ta dadafa ta fito daga bayin tana sake rintse Idannuwanta ta yi turus tanai masa kallon kallo Dan jan hancinsa ya yi da pain killer din da yakr sha lokaci zuwa lokaci dan magance dan ciwon jiki haka da kofin ruwa ya karasa kusa da ita a tsayen ya nuna mata da ta bude bakinta Ba yadda ta iya haka ta bude bakin shi kuma ya saka mata hadi da kafa mata ruwan Tana gama sha ua sakar mata murmushin da ya sakata sake kafe shi da ido A hankali ya ce" Wai me ya cinye bakin, ki min magana mana" Ita dai ta dawo daga rakiyar kililin kasau macijin kumbarsa, sani ne bai yi ta gama gane cewa shi din nan idan ya samu makararen waje zai karta ne kawai, dan haka zata fuskance shi su fuskanci junna , dama ta jima da sannin ba kaunarta yake yi ba, ya jima burinsa ya saketa, yanzun kam ta dangana da auren, ta hakura haka, ta yarda aure ya fi karfinta ita ke masa shishigi, ta hakura duniya da kiyama ta kamanta ai sosai ta kamanta Bed din da yake nuna mata ta bi da kallo, ta sake kallonsa kafin ta girgiza kanta a hankali tana sake matse idannuwanta A sanyaye ya ce" Oh sorru Ebti, kin san dai nima ba zan karra ba bayan na ga kin ji ciwo ko, saima da safe na kaiki wajen su Mama su fada mana me zaki sha ki warke, plz zo na kwontar da ke ki huta kin ji?" Bakinta ta bude muryarta a shake ta ce" Ni dakina zan je, ni ni ba zan iya ba, ba sai mun je tare wajen su maman ba, daga nanma ka bani takardata sai na je da kaina wayo Allahna zafi nake ji da ina magana wayo nan dina....." Ta idasa da nuna Wajen tana neman durkushewa Du irin yadda maganar ya bata takardarta ta soke shi gannin zata kai kasa a durfafe ya durfafeta ya kuma dauketa a hankali ya kaita saman gadon ya shinfidata kafin ya haye ya sakata a kirjinsa a hankali ya ringa dan shafa bayanta ta yadda du irin yadda ta kai fa kokowar ya barta har ta yu laushi ta yi shiru tana sauraron yadda zuciyarsa ke dokawa, kafin a hankali idannuwanta su ringa yi mata nauyin gaske har maganin nan ya ci karfinta barcin ya yi awon gaba da ita Sai da numfashinta ya tabatar masa ta yi barci mai karfi sannan ya cireta a jikinsa a hankali ya zubawa fuskarta ido Dan murmushi ya yi a hankali ya manawa lebenta kiss a kasan zuciyarsa yana ayana' Na dauki maganar na sake ki a matsayin zafin ciwo da kika samu a tare da ke, domin an ce dukan macen da bata tabaa sannin da namiji ba ko yar karamar yatsa aka zo da niyar saka mata a jiki sai ta ji zafin haka balatana jikin namiji ginane, tabas nan din gonata ce, ke din kuma Allah ne ya bani, ko ba komai ai da kunya yarana su ji matar da suka aura min da gumin aljihunsu na saka itama?, IBTISAM kece sirrina, kuma yadda Allah ya tsaftace min ke, ya karre min ke du irin gwagwarmayar da kika ganni ta rayuwa na yarda cewa Allah ne ya ajiye min uwar y'ayana a kilace da irin kilacewarsa, Allah ya yi maki albarka ya karre min ke My Princess' Da wannan ya sake komawa ya tofeta da adu'a shima ya yi ya shafa sannan ya kwonta ya sakata a jikinsa ya shiga neman barci _____________________________________ Abinda ke sake yi mata yawo a jiki har ya haye ya nufo kunnenta ta saka hannunta ta kuma dokewa tana korewa sannan ta yi mika kadan da niyar kuyawa hadi da jan bargon da take lulube da shi tun bayan sallar asubahi da ta yi ta koma ta nade tanama tunanin du inda al'adarta take a wunin yau ko wayewar gobe zata ganta ta kuma shan maganin ciwon nan da ya bata domin sarai ta ji dadinsa hakama da ta sake shiga ruwan dumin sosai ta ji dama dama a kan abinda take ji, dan kuwa barta dadewar da wajen ya yi ya mutu murus in ba motsawa ta yi da karfi ba bata jin zafin, hakan ya sa ta smau wani lafiyayen barcin da yinwa bata samu damar tashinta ba Dan murmushi ya yi ya sake anfani da gashin dawisun da ya zagaya ya dauko a wajen da aka zuba masa su dan kiwonsu da yake sha'awa bayan fitarsa ya jibgo mata gasasun kajin harma da wasu abubuwan na marmari,, ya kuma je gida wajen mahaifiyarsa ya bukaci a fada masa abinda ta fi so a rayuwa, irin annurin dake fita a fuskarsa ya saka mahaifiyarsa gagawar dago maganar dake dankare a zuciyarta, harma ta yi gagawar saka Nahidt hada mata abinda take so ta hada masa taa yi masa rakiya har wajen mota tana ta so a kan dole sai ta yi tambayar da zai fito mata fili, aman dukan tambayoyin da take masa sai dai ya saki lalausan murmushin dake sakata a mamaki ya bata takaitaciyar amsa har ya tada ya tafi gidan da fatan Allah ya sa bata farka ba Ko da ya dawo kuwa tana barcin shine ya saka komai yadda ya dace ya rage karfin ACn sannan ya je ya dauko gashin nan ya dawo ya cire rigar dake sama ya bar ta ciki mai dogwayen hannu fara mai botira sannan ya dan bale sama saman kwaya ukun ya bar sauran Kuma dokewa ta yi da fada fada ta ce" Nahidt in ban hannaki fira da ubana ba ki ce min ni ba yar babana bace!" Dan murmushi ya sake yi a karro na hudu ya sake Kai abin wajen wuyanta dake ta sheki ya sake shafa shi Raf ta yi da shi tana wartsakewa hadi da sakin kukan shagwaba, sai kuma ta yi tsittt tana wawara ido da tino cewa bafa a gida take tare da yayarta ba, hakan ya sa ta zabura da dan karfi ta mike zaune, sai dai zafin ya sakata saurin rintse ido tana furta" aushhhhh wayo Allahna nan dina......." Da sauri ya yarda abin dawisun ya idasa hayewa saman gadon gaba daya yana fadin" Oh sorry, I'm sorry an mata , in ga wajen in ga nan din naki.......?" Matse kafar ta yi tana zarro ido tana kallonsa hadi da turo bakinta ta sake matse kafafuwan tana fadin" Me zaka gani? Allah sawaka" Wani murmushin ya yi yana duba agogon hannunsa ya ce" Kin ga, karfe goma ce ta gota kina ta barci, bayan na ji tsare tsarem dake gabanki na aurar da babar yaya, me zai hanna a matsayinki na matar soja ki murje ki ba marada kunya ki ci kazarki gatanan tana kallonki sannan mu shiga rubuta abinda ya dace mu yi a bikin nan? Nine fa baban amarya......" Ya karashe yana kanne mata ido daya Hannunta ta dora a saman bakinta da mamaki ta ce" Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam, a ina aka taba yi kai mijin kanwarta kuma ka zama baban amarya? Hana dai " Idasa zama ya yi gannin ta fara sakewa da magana ya sake rike damar ya ce" kin ga, ko dai ranki ya kiya ne da Allah ya daukaka ni? Nine baban amarya baki ga Abanki a bayana yake buya bane?" Ai kam tino ranar da abanta ya yi wuf ya boye a bayansa ya sakata kyalkyalewa da dariyar da bata shirya bashi a kwana kusa ba, har tana dan dafe cikinta da ya tuna mata yinwa take ji matsananciyar gaske kuwa sannan ta dan girgiza yatsarta a hankali ta ce" Nahidt bata da kirki, a bainar nasi ki saka ubana gudu kuma ki ce ke ba haka kika zo yi ba?, Allah shirya min ita......." Ita na dariyar Nahidt ne, shi kuma yama kallon fuskarta da yadda take yi din, har ta dire ayar maganarta sannan ya saki lalausan murmushi ya juya ya dauko kwanon wajen mama da kuma ledar kazar ya sake dawowa yana bubudewa a hankali yana ajiyewa a gabanta Tukakiyar tebar da ta sha miyar markadadiyar gyada ta zubawa ido yawunta na tsinkewa, sai kuma ga kaza wace tana yin ido hudu da ita jiya ne ya fado mata a rai Cike da kula da yannayinta da dan sigar tsokana ya ce" Kumama ai akoy ta frij ta jiya ko ita zamu ci mu adana wannan?" Da sauri ta kalle shi tana zarro ido a zuciyarta kuwa ta shiga ayana' waye babana, ai daya ake yi da Allah in ji kuturu, ni na ci kazarka kai kuma ka kasheni? Ka je ka ci abinka Allah zai bani nima' A bayane kuma sai ta kiya ta ja tebar tana sake kallon kazar a hankali ta saka cokali hadi da yin Bismillah ta dan diba ta fara kaiwa bakinta Ai kam ta sha hadi yadda take sonta hakan ya sa ta sake kaiwa bakinta still tana hankalce da lamari na leda mai dauke da kaza, shi kuma yana kallonta kamar ya samu wata TV har sai da ta masa alamu na abin jika makoshi kafin ya mike a sanyaye ya dauko ya sake ajiye mata ya kuma zuba mata ido yana kallon dukkan motsinta har wayarta ta kuma daukan vibration din da ta yi ta yi a dazu aman bata sani ba Shine ya dauki wayar da sauri, hakan ya sa ta zuna masa ido a lokacin da ya daga kiran ya saka a handsfree bai ce komai ba "Wayo Allahna kanwata, fada min fada min Shuwwan Abanta shafa min an yi ko? Shikenan Shuwwan Abantama ta san abin? Fada min sumanki nawa" Zuuuuu haka Nahidt ke maganarta tana kyakyata dariya, a lokacin da suka yi ido hudu ita da shi suka kumakin cire dubansu wajunnansu A hankali ta fashe da kukan tabarar da ya saka shi lumshe idannuwansa ya dauki wayar ya karra a kunnensa a hankali ya ce" Bana tunanin zaki iya biyan kukanta gaskiya, sai dai ko mijin ki!" Yana gamawa ya katse kiran ya janyo matarsa jikinsa ya shiga dan rarashinta yana aukin maimaita Nahidt ce ko? Ta yi shiru zai yi tafiya mai digi tata ta kanta ya bata abinda ta nema! A haka ta lafe a jikinsa ta idasa zuba tabararta tamkar ba ita ba, tana zile zile ana tarota tamkar wata yar goye................................. Ita kam Nahidt wayar ta cila da ihu ta ringa kwaso shokiiii tana aukin fadin ta aurar da y'arta ta kai daki, y'arta ta kai dakinta............ (🥺😔), Sai kuma ta idasa da silalewa tana zama bakin gadon a lokacin da ta tuna jibi i war haka fa ta yiwu har an daura nata auren itama da nata mijin, shin me ta tamadar masa wanda zai saka shi nishadi harma ya gasata? Ita fa tausaya masama take yi, anya malan zai iya wani katabus kuwa??????takan ji tausayinsa a zuciyarta sosai, yana cen ya kasa zaune ya kasa tsaye sai shiri yake abin har mamaki yake bata, sai dai kuma idan ta tuna Allahu gafurun rahim ne sai ta sake rike carbinta ta kuma sake kadaice kanta wa bauta masa da fatan ya sanyaya kaurin rubutun ALK'ALAMIN KADARARTA A wannan rana Shuwwa ta ga tatali irin na soja, bama a wannan rana kadai ba har dare ya shigo idan ya matsa to fa dan ya leka masalaci ne, a nan a tare da ita ko kiransa aka yi yake amsawa, a nan a tare da ita ya baje ya ringa sakata magana da yawan nuna mata kular da ta sakata sake baje kolin tabararta, baci take yi da shagwaba son ranta kai da za'a bartama sai tace a sabata a baya Tunda dai Allah ne ya yi abinshi ta samu mai tarota ai sai yi............ _____________________________________ A gidan Malam Karfe shida na yama Dago kansa ya yi yace..................ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 6️⃣8️⃣ Dago kansa ya yi daga ware hular da zai hadawa dinkin shadar da aka watsa masa fari kalll wanda ya sha zubi gari da yar ciki ya zunawa rigar da ta ajiye ido yana kallo sannan ya sake maida kansa dan cire abin balawa a hannun rigar da kuma safar da Matarsa uwar gidansa watau Malama ta ce ita ta fi dacewa da hawa dinkin ba tare da ya furta mata ci kanki ba A harzuke ta sake kaiwa saman kujerar tana zama ta ce" Ka rasa wace zaka kawo ka jera ni kishi da ita Malan sai warce ba'a san asalinta ba? Y'ar ina ce ita su waye iyayenta?, Malan du irin yadda nake zuba maka karya tabaya a abincinka kana ci dan kar munafukar nan ta cin maka sai da ta cin maka ashe? Du tarin azhkar dinka da adu'o'in neman kariyar da kake yi ba dare ba rana sai da har dandi ta cin maka? Malan yau kaine kake murnar zaka je daurin aurenka da yar barikin da ta tare a gidan kanwarta har ka yi mana dinkunnan shada ka ce sai mun je? Da ni za'a tafi daurin auren yar iskar y'ar ? Malan ai ya dace ka yi min adalci ko dan zaune da nake da kai a hali na rashin jin kukan yan jarirai da yawon yan dagwai dagwai a gefena, Malan haka zaka wulakantani a anguwa a ce du abina ka kare da auren karu........" Hular da ya dauko ce ta kubce a hannunsa ta fadi lokaci daya kuma ya sake zuba mata ido da idannuwansa da suka fara daukan launin ja dan bacin rai A cen kasan zuciyarsa ya ringa astgfari da hailala dan samun sasaucin bacin ran dake tuko shi A sanyaye ya karasa wajen da take zaune yana kallonta ya ce" Furera, ai ke kin san cewa an auna kwayoyin haihuwata an kuma aunawa likita dai bai ga matsalar da ta hanna ni baki ciki ba, kuma ke kin san wanene ni a saman shinfidarki wanda koda baki zauna da ni dan komai ba na gabata dan hakin da nake ba gaban jikinki kamar yadda na karanta a koyarwar adinina kadai na isa ki zauna da ni, bale ban san abinda Allah ya boye a hanna min haihuwa ba, Furera a kulun kece mai tino min cewa ban ajiye ba kuma hakan damuwa ce a tare da rayuwata, kin ga na hakura na kuma barawa Allah shi yasa nake burin ajiye wace zuciyataa ta yabama, Allah fa ya halata min shikenan ke sai ki fitineni?, Ki sani idan takamarki baki haihu ba y'arki ba zata kasance cikin jarabtar furucinki ba ki kiyaye lamarin ubangiji a kan hannin da ya yi, domin bawa baya tinkaho da halitarsa da yannayin tukin rayuwarsa har sai ya jishi a kabari, hakan na nufin ke din nan hakita ce da Alllah ke iya juyawa lokacin da ya so, kar ki manta sai idan ya so zaki shiryu idan ya ki ba zaki taba shiryuwa ba, in ba abinki ba meye riba a cikin zubar da mutunci ne? Ba zaki yi koyi da yar uwarki bane? Nan fa aka kawo mata ke ta kuma amsa ta yi min biyaya, kina tunanin akoy matar da zan yi ta tureta a kima d adaraja a cikin zuciyata ne? Furera Zuciya na son mai kyautata mata, ba kuma zan karra aure dan na tsane ku ko kun gaza min bane, zan karro ne dan halin hakan ya kama, shin ke bakya tsoron Allah ne? Kuma da kike magana a kan wai rashin asali ki wanke idannuwanki ki kuma nemi majinginin bayanki, domin ina tsoron ki tsinci keyarki a kasa a lokacin da kika ji cewar kadara ce ta rigayi fata har kika sameta a bagas kike son wulakantata, ki sani ba'a wulakanta dan Adam ko waanene domin yanzunta na iya kasancewa gabanki, ita kuma yanzunki ya dawo nata, ko a yanzu gaskiya du wanda bai yiwa NAHIDT dina adalci ya yabeta ba bana jin zamu shirya, tunda ai ta yi kokari ta zubar da komai ba tare da an saka mata wuka a wuyanta ba, sai dan mai shiryawar ya shiryeta ne, sauran kuwa zan tayata da daga hannuna na hada da kama kafa da fiyayen halita kan aya kar ta kasance a kanta , kunya da soyayar maaiki ta sa Allah ya karra yafe mata sannan ya saka Matar malan a gidan aljannah, zuwa kuwa da ki dauki shadar nan ki saka ki je da ita, ko kar ki saka ki saka wace ta maki dama so na yi mu yi ankon farin kaya tunda murna muke, ni dai na san sai kin halarci daurin aurena tare da yar uwarki, idan kuwa ba haka ba......Furera idan kuwa ba haka ba ina tsoton kanki ya kasa rike asalin wanene ni!" Yana dasa aya ya juya ya fice a falon nasa yana ta karra tausar kansa da magangannun cewa wannan ba ranar bacin ransa bane, dan haka ya nufi bangaren da aka gama gyara komai da irin dukiyar da aka zuba mata wadda daga MUHAY ne ya bada wannan mamakin , kaya fa an zuba ko yar waye kaya kuma sun yi ko a gaban waye, shi da kansa sai da wajen ya ringa bashi sha'awa Murmushi ya yi yana girgiza kansa da tunanin wai da gaske Shima goben nan zai kilaceta kamar yadda ya jima yana fata?, Tabas bawa kar ya cire rai da rahamar ubangijinsa duk rintsi, komai nisan dare gari zai waye ne, mai hakuri kuwa shi ke dafa dutse. Tunda ya fice ta mike da gudu ta yi bangarenta, tana zuwa ta dauki wayarta ta kile bangaren nata ta shiga dokawa Ta jima tana ringin ba'a daga ba hakan ya sa ta yi wurgi da wayar ta fashe da wani kukan mai tsananin gaske a bayane tana fadin" Walahi walahi walahi ba zai yiwu ba, ina ji ima gani na san kana sonta na yarda ka aurota ka kawota gidana ta yada zata idasa janye min kai daga duniyata? Malam idan taa rabani da kai na shiga ina da raina? Walahi ba zan yarda ba , uwar gidanka ai dole zuciyarta ta mace ita din kanta shekararta hamsin ne ta girmeka da shekaru bila adadin, me ya raage mata? Tama ce zata yi kishin mana ai da ta kwashi abin kunya, ni dai nice daidai da kai ba wata karuwa ba walahi, wayo Allahna ba zan iya yarda wata ta zo ta kwacen mijina da mutanen anguwata ba!" Ajiyar zuciya malama da ta yi niyar zuwa ta ce da ita ta kira masu mai kunshi ta sauke ta juya tana girgiza kanta da nemawa Furera sauki a wajen Allah, dan ta kula ta matukar daukan abin da zafin gaske, bata san gwara ta yiwa kanta da kyau ta rufawa kanta asiri a kan lamarin auren nan na malan ko zata kankarowa kanta daraja da mutunci a zuciyarsa, to in bandama shirme irin nata abinda baka isa ka hanna ba menene na tada jijiyoyin wuyan? Aure dai nan da yan awani an daura da ikon Allah, gwarama ta ba kanta hakuri ta sha ruwan sanyi Komawarta ta yi ita akai mata kunshinta da kitsonta sannan ta ci gaba da gyaran bangarenta, domin kayan daki na kasa da kasa Malan ya masu da kayan fitar kishiya, ita kam ai gaba ta kaita , fatanta ta zamo alkhairi a garesu baki daya, dan ko hajiyarta har nan ta zo ta masu fatan alkhairi da nasiha mai ratsa jiki sannan ta yi mata gargadin kar ta saki kishin yarinyar ya sa ta zubar da ladan shekara da shekarun da ta dauka tana yi, domin shi kishi halal ne kuma halita ne, aman idan ka yi hakuri ka daidaita komai zai zo maka da sauki ne bi izinillah Da wannan ta karra samun kwarin gwuiwar kawar da kanta a lamarin, duba da shima yana yin iya kokarinsa dan ya kiyaye abinda zai iya hasalasu a kan maganar auren nasa Tana gamawa ta shige wanka dan ta shirya da wuri domin jirgin karfe takwas zasu bi na dare su kwana a cen da sasafe a yi komai da su. ____________________________________ Sosai yanzu ta samu kanta da zafin dake adabarta, tunda wannan abu ya kasance tsakaninta da shi take fuskantar wani sabon mutun mai naci a gareta, yakan yi mata nacin cin abincinta sannan ya mata nacin sakin fuskarta Bai kuma nuna zai je wajen da ya ki fita da dadin rai ba, aman jikinta ya zamana ne filin wasansa ba dare ba rana, haka kuma lebenta ya kasance har ya saba da tsotsarsa A haka ta zabi gadajen da za'a zubawa y'ar uwarta da kanta, ta zabi kayan da za'a jera mata, ta zabi labulaye ta kuma zabi kalar da ya dace a sakawa yar uwarta sannan ta shiga rigimar da yaushe zata je gidan ne? A nan ya ringa yi mata kwana kwana da fadin idan an jima har ya samu kanta dare ya tsala sosai barci ya kwasheta tana kan rigimar ita fa atafau a gida zata kwana ta yaya auren NAHIDT gobe gobe aman ace sai gobe zata je? Shi dai yakan shafa bayanta ne ta ciki na ciki, a yanzu kuma da ta yi barci a jikinsa sai da ya saki ajiyar zuciyar da bai shirya saki ba, a sanyaye kuma ya ringa murmushi kasa kasa ya furta" Idan kika tafi ni kuma na yi yaya? Da kin a yadda nake kwana da abu a hannu da kin tausayaminma ni kin karra min tunda dai ai mun warke ko?, Ni kam na zan kuma nesa da ke ta maganar raba gado ba gaskiya, sai dai kowamaa ya yi hakuri......" (Ga gaisuwa mijin Shuwaa baban Nahidht😍😂🥰🥰🥰a) Tunda ta farka sallah ta yi dakinta a guje ta rufe ta shiga shirya jikinta ga kuma waya a gefe sai yi suke yi da yan uwanta a nan take ji wai Matan malan sun sauka tun jiya Baki ta rabe ta zauna gaban madubi ta tsatsara Mak'up dinta sasauka mai fitar da sirrin fuska, sannan ta sake komawa wajen kayanta dake shan turaren wuta ta sauke su ta saka pant da breziya sannan ta kade doguwar Bubu din ta shada dakakiyaa da akai masu aikintaa a waje mai ruwan copee wanda ya ciza sosai ta saka a jikinta Rigar ta zauna mata a jikinta, sanann ta bude ta yi masifar kyau, haka ta dauko sarkarta ta saka da abin hannu da dan kunne da zobe Daurin nata mai tsole idon sarakuwa ta kashe ta kuwa kashe shi ya nadu ya yi dassss a kanta Takalminta mai dan tudu ne da jakarsa ta fitar da su da mayafinsu dake hawa da su farare ne su kuwa gaba dayansu ta dauko wayar tata ta bude jakar tana kokarin sakawa cikin jakar ta fito Da sauri ya juyo sai kuma ya juya wajen manyan sojawan da suka zo falon suka gama tsara irin zagaye wajen daurin auren da zasu yi dan abinda zai faru wanda basa so a kai ga saka karfi a wajen Da sauri ya ce" Kunna iya tafiya" Du sara masa suka yi sannan suka juya da saurin summa suka bar falon Sake juyowa ya yi dan sake bama idannuwansa kalaci A lokacin ita dinma shi take kallo da yannayi na matsanancin begen ganninsa cikin manyan kaya , wanda bata taba ganninsa da su ba Yana tsayen ya kasa motsawa dan ta gama summar da shi da ruwan kyan da ta yi ta karaso a hankali ta tsaya tana dan murmushi tana kallonsa Fuskarsa ya shagwabe a dan rikice ya ce" Anya kuwa zaki je wajen nan? Ko kuma mu je mu samu katon hijab da nikaf ne? Ni ni ni......" A hankali ta langwabar da kanta tana murmushi da son jin ya furta soyayarta da kishinta zasu iya saka shi hannata zuwa wajen daurin auren yar uwarta, sai kuma ya yi shiru yana sake takwakwabe fuskarsa Dan murmushin ta kuma yi a sanyaye ta ce" Ni na ce me?" Sake kallonta ya yi shima yana so ta bashi haske, aman yar mutuniyar tasa sai ta tsaya iya nan Hakan ya saka shi fadin" Nine a wahalce, nine zan fi jigatuwa....... IBTISAM kin yi kyau har kamar na ce kin fi kyau kyau" Kwarai ta yi mamakin jin furucinsa, sai dai kwanakin nan ta gama gane yana da magana a gaban abinda ya yarda da shi, dan haka sai ta yi luuuu da idannuwanta ta ajiye mayafinta tana fadin" Dan haka bara na lulubewa maza gannina a bagas......." Kyakyawan murmushi ya kasheta da shi yana kallon bayanta har ta shige dakinta kafin yake juyawa ya yi nasa dakin da gagawa shima Bindigarsa ya daure a jikinsa da alburushi sannan ya rufe ya dauko hularsa ya sake bade jikinsa da mahaukacin turarensa ya fitowa fito yana kanga waya a kunnensa dan jin idan sarkin rawanin ya karaso yana yiwa Aba kuwa? Sake zuba mata ido ya yi, ta saka abaya bak'a sidik ta nada mayafinta a kan kayan da ta saka , abayan bata da ado ko diz a jikinta sannan budadiya ce sosai, haka kuma nadin da ta yiwa dan kwalin abayar ya amsheta harma ya so ya fi shigar ta dazu kyau Ajiyar Zuciya ya sauke yana ayana' kyanki ki yi zamanki a dakina na yi ta kallonki ba dare ba rana, idan na fita na dawo na tardo ki, ni kuma sai na je na maki neman dan walahi ko dako zan yi ba zan yarda ki fita ba IBTISAM zan yi na faranta maki mudin raina' A bayane kuwa sai ya gyara tsayuwarsa ya daga hannunsa wajen kansa ya sarra mata, wanda hakan sai da ya saka ta saki murmushin ba shiri kafin ta sara masa itama Hannayensa ya bude mata ta zo da dan sauri ta fara ciki, ya mayar ya rufe ruffff a hankali ya furta" Mu je mu daura auren y'armu" Itama a hankalin ta ce" Aa mu je mu daura auren Abanmu da y'armu" Murmushi sukai suka fice dan an jima da gyara abin daukansu su din kadai ake jira Sai da ta shiga ya rage tsayinsa ya gyara mata abayarta sannan ya rufe ya zagaya ya bude ya shiga shima kafin suke dagawa Tun daga kan kwanar gidan Dad ta ringa gannin tarin sojawan da suke shawagi aka zuba ta ko'ina, sannan lamari na bikin manya tunni baki sun fara yiwa gidan caaaa Kasancewar da kansa ya dora dokar duk wanda ya zo ko waye daga bakin gate din da suka saka zai sauka ya karasa gidan a kafa a dole doka ta hau shi Dan haka ya zagaya ya bude mata a hankali ya furta" Bismillah Madam MUHYIDEEN MUHAY" Idannuwanta ta lumshe sannan ta dora hannun nata saman nasa ta fito lokaci daya ya saka hannunsa yana rike mata jakar tata ,ya kasance hannunta na dana na cikin hannunsa na hagu datan hannun nasa kuwa yana rike da yar pos din tata suka ringa takawa a hankali, shi ya saka farar shada ne kal ita kuma da abayarta a saman shadarta, a jikinta tafukan hannayenta da fuskarta ne kawai ba a lulube ba, ga sojojin dake sanye da kaki sun zagaye su a dole ko baka san da zuwansu ba yadda ake kakauda mutane zai sa ka juyo dan gannin ko su wanene , hakan ya sa kallo ya dawo kansu, aka kuma yi mamaki da kuma rakasu da kallon sha'awa da adu'a , masu daukansu hoto na watsawa haka maroka na ta kokarin kawo gaisuwa , shi kuma burinsa ya kaita ciki ya cireta daga dumbin kartin nan ko zai samu nutsuwa Sai da ya sadata da cikin gida har kofar baban falon Mahaifiyarsa wanda ya tabata a ciki suke ya ja ya tsaya ya nemi izinin shiga Ana basu dama ya fara shiga da salama a bakinsa kasa kasa da kuma miskilancinsa Sai dai mutanen da ya gani da irin shigarsu ta alkyaba ta saka shi dole sakin murmushi yana karra kallon su Nahidt dake rike da Alkyabarta tunda garin Allah ya waye ce ta mikawa mamansa da ta miko hannu idannuwanta na cika da kwalar farin cikin gannin yau MUHYIDEEN ne ya shigo da macen dake tasa ya yi mata jagora ya rakota da dukan alamu na yana kishin a tatare da shi! Lalle d'anta ya zaka cikaken namiji baban burinta kuma ya cika ita kam, domin haihuwa ai ta Allah ce idan ya samu kafin ta mutu alhmdulilah idanma bata gani ba alhmdulilah, ita kam da ta ga cewa yaronta ba abinda take tsoro bane yake damunsa ta fi kowa farin ciki, yanzu haka yar uwarta na gidan tunda safe ta zo itama tana dakinta barci take bata farka ba, bata nuna mata komai ba aman kuma bata nuna mata yannayin da take nuna mata a da na kaka naka yi da lamarin yaron nata ba, ko da ta kwatanta rabonta da shi tun a asibiti sai ta yi murmushi ta ce ai kin san yaron naki yanzun sai a hankali, bale an shiga babi na iyali? Kin san sun tare da matarsa ga baban matsayin nan da ya sake hawa kansa, dole sai da auzuri wani lokacin......... Ai kam tunda ta ji haka ta yi gummm ta shiga barcin karya, domin ba barci take ba tana fama da tukukin zuciya da tuna kamanin yarinyar da shayinta a zuciyarta, ita tsoroma take kar ta fito su hadu da yarinyar ta yi mata wani abin daban.....aman ta ji wani iri jin wai ya tare da wata? Du irin abinda ta kula? Me kennan? Tana son samun informations na abinda ya faru Alkyabar dake hannun Maman MUHYIDEEN ta mika masa tana murmushi hawayen dake cikin idannuwanta suka zubo Daidia maman Shuwwa din ta fito daga bangaren kicin ita kam ba Alkyabar a jikinta domin an ce ba yanzu ba mijinta ne zai dorata a kan matsayin da yake nata nan ba da jimawa ba, itama bata damu ba ta baki take yi iyayen Hamza sun zo, danginta sun zo, duda basu yi wani zama ba aman du kowa kokarin kamanta kyautatawa dan uwansa yake yi Murmushi ta saki gannin MUHYIDEEN ya yiwa mahaifiyarsa murmushi sannan ya shafa gefen fuskarta ya share hawayen dake neman zubo mata sannan ya lumshe mata idannuwansa dake nuni da rarashi yake yi Juyowa ya yi wajen Shuwwa a hankali ya kama Abayar dake jikinta ya shiga balle mata Itama shi take kallo har ya gama balle mata sannan ya yaye dan kwalin na saman kanta shima ya mikama Mamansa A nutse ya daga Alkyabar ya saka mata ita harda hular Hakan ya sa ta dago dara daran idannuwanta tana kallon fuskarsa Murmushi ya sakar mata zuciyarsa na dokawa ya furta" Asalamu alaiki ur excelency Princess nd mrs CHIEF OF ARMY IBTISAM MUHAY.........." Yana gamawa ya kamo fuskarta cikin shaukin kauna da dumbin soyaya ya kawo lebensa daidai............ Daidai m? Kai daidai me ka kawo lebe ne? Ka manta inda kake ne?😌 Akoyta fa, rigiji gabji, me zai faru ne? Ga sarki ga sarki ga saraki ga hukumahhhhhhhh🥰🥰🥰 ALK'ALAMIN KADARATAH🥰🥰🥰🥰💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 6️⃣9️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A hankali ya dora lebensa saman goshinta ya mana mata kiss sannan ya dago yana kallon fuskarta Tabatuwar abinda suke zargi ya saka iyayen kawar da kawunnansu cike da farin ciki, Hajia Nahidt kuwa gyada kai take a ranta tana ayana' Lalla su Shuwwa an fandare, sai kashe shi take da kallo kamar zata cire masa babar rigar, kai jama'a' Kasa kasa sosai Shuwwa ta ce" KATONA, yaushe ka san babanmu sarki ne" Yar daria ce ta kubuce masa wace ta sake kashe mamansa da mamaki harma ta sake juyowa da matsanancin farin ciki tana kallon ikon Allah Hancinta ya dungure kasa kasa sosai ya ce" Zan maki bayanin ranar da lokacin harda hours din, ba yau ba na san babar yarinya nake tare da ita" Nahidt ta aniya tafa hannu tana matsowa sosai ta rage muryarta ta ce" Inaga ya dace a je daga wajen nan yalabai ka ga fa lokaci kuma na ga kamar kaine uban amaryar kau?" Yar daria ya yi mata itama yana girgiza kansa ya kalleta ya kalli Shuwwa sai kuma ya kashe mata ido daya ya juyaa ya barsu nan ya koma wajen iyayen nasa Kasa kasa sosai ya yi kokarin fada masu ko me suka ji kar wanda ya fito idan halin rikicewar wajen ta kama zasu iya jiyo hayaniya, su yi zamansu in sha Allah idan har ya yi aiki da dan hankalin da ya rage masa koma wanene mugun zai rufawa kansa asiri ne ya bada kai da kansa, idan kuma ya ki aikata hakan ne dole za'a samu matsala, domin dukkan wasu datawan da suka isa sunna wajem, haka kuma mataimakin shugaban kasa na wajen da takardar saka hannunsa kan a sauke wanda yake sama a dora mai wajen, so su dan saurara a dakin nan Daga haka ya fice ya tafi, Yana tafia mamansa da farin ciki ta karaso ta rungume Shuwwa dake ta bayani da Nahidt a sanyaye ta ce" Allah ya yi maki albarka y'ata, ni na tabata ke din alkhairi ce a rayuwarmu, Allah ya kare min ke yarinyata" Shuwwa kam kunya ce ta hannata kwakwaran motsi, sai sada kai da ta yi tana jin wani iri abin mamaki kunyar Maman take ji har ga Allah har cencen kasan zuciyarta Daria maman ta yi ta karasata ciki ta zaunar da ita sannan ta koma wajen mahaifiyarsu suka ci gaba da shige da ficensu na tarban bakinsu ____________________________________ Cike da iza Sarki ya juyo yana sake bin manya manyan mutanen dake zazaune a wajen daurin auren nan,aman kuma abin mamaki har yanzu ba'a gabatar da daurin auren ba, shi abindama ya fi bashi mamaki irin yadda ya ga mutanen kasarsa datijan da rabonsa da ya saka su a idaannuwansa yana iya cewa har ya manta, domin ko wasan sallah ake basa cikin wa'inda ke halarta, tsofafin datijan da suka yi zamani da mahaifinsa, uwa uba yaron wajen dan uwansa da ya gani shima a Wajen bayan a fada bai ji maganar cewa zai zo daurin auren ba, sai a nan din ya ganshi, kuma tunda ya gaishe shi sai ya ga ya koma wajen datijan nan ya zauna Dogarin dake yi masa fifita ne ya dan duko da kansa gannin alamun sarkin na son yon magana Yana duko da kan nasa sarkin ya ce" Menene musababin jinkirin daurin auren bayan magabatan yaren sun gabata a wajen?" Kansa a kasa sosai ya furta" Allah ya karra maka lafiya, mahaifin yarinyar ne bai fito ba" Da mamaki ya kalle shi a ransa yana ayana mahaifin yarinyar kuma? Bayan CHIEF OF ARMY din da aka nada wanda aka ce shine mahaifinta? Sai dai kuma bai kuma furta komai ba ya yi shiru yana tunanin idan aka sake daukan lokaci tabas zai tashi domin yana son komawa kasarsa a yau, rabonsa da karagar mulkinsa da yake ji har bargon jikinsa tun jiya, bayan rabon da kujerar da ga haka har ya manta, ko bashi da lafiya sai ya zauna Kusan minti tara tsakani aka zo aka sake gyara kujerar dake gefensa na dama, wace shi du a tunaninsa shugaban kasa aka tanadarwa ita Kuma sai bai zo ba, domin an bambabtata sosai an kuma kawatata sosai da shinfida irin ta kilishi a saman kanta Da ido ya sake raka sojan da ya gama gyaran , yana bacewa ganninsa sai ga murya, murya ce irin ta baban bafade, duda muryar a yanzu bata da kaifi irin ta da kuma bata da zaudi irin ta da aman murya ce wace tun sunna yara suke jiyota a fadar gidansu, domin bafaden dan uwansa ne wanda bayan nadi aka neme shi aka rasa Hakan ya saka shi zubawa tsohon da ya shigo da rawani irin na sarautar gidansu da kuma rankwafa ta tsohuntaka ga kuma karfin hali na kirari uwa uba abinda baakinsa ke fadi kirari ne ziryan na dan uwansa wanda ya goge ya dora nasa A kausashe, gabansa na neman faduwa ya ringa karfafawa kansa gwuiwa da ture tunanin dake shigo masa, domin kuwa ya tabata ko a mafarki abu ne da aka yiwa tufka hanci aka lula nesa, ba dai mutun ba walahi Wata muryar mai iso da shigowar sarakin ta saka shi sake maida dubansa kyam a kan wanda zai shigo A tarihin masarautun kasar nan, masarautar gidansu ce kadai aka yiwa zamanin iso da mai shigowa, a zamanin sarautar dan uwansa ya goge wannan, bayan ya rasu shi ya dawo da ita aman kuma ta wata siga daban, sai ga tsohuwar sanarwar tana shiga dodon kunnensa, wanda hakan ya saka shi sake neman zurmuwa a wani tunani daban Shin wani karamin kwaron sarki ne ya dauki wannan sanarwa ya maida ita kasarsa? Da kuwa ya ga ikon Allah domin idan takamar kasar cewa an dade da juya babin yaki da kuwa sun tsogalo rigima da aljani, dan kuwa shi da kansa zai dauki takobi ya sare kan tsageran sarkin da ya dauki busa da kuma kida irin na masarautarsu! Hanya aka buda, sandarsa ta fara bayana a wajen a hannunsa, sanda mai ruwan ta mahaifinsa sak, wace take da ado irin ta mahaifinsa Mutane da yawa wa'inda suka rayu da mahaifinsa suka kuma san adon rawani irin na mahaifinsa ne suka mike hankali tashe sunna zuba idannuwansu a saman mutumen da ya bayana a lokaci daya da tsayuwa da mayar da kai gefe tak irin na sarkin garinsu marigayi Allah ya jikan rai Da kakarfar muryar wannan tsoho jikinsa na daukan tsuma ya bude bakinsa yana fadin" GYARA KIMTSI MUTANEN GARINA, GYARA KIMTSI GA NADIN ALLAH, GYARA KIMTSI BANDA HAYANIYA, GYARA KIMTSI GA JINNI NA SARAUTA, SARKIN GARINA MAI TAUSAYINMU, MAI KAUNARMU, KAWUNNANKU A KASA DOMIN MAGABACINMU NE TAKAWARKA LAFIYA SARKI DAN SARKI JIKAN SARKI *UMAR ABDULAHI BINE MUTALAB*, Ga da a wajen IBRAHIMA DA KHAMISSSSSS, ........" Watau tunda aka ambaci sunnan nan sarki Khamisss ya daina fahimtar abinda yake faruwa, haka kuma idannuwansa suka dawo kallon gabansa tarrrr ya ringa fitar da numfashi ta bakinsa, har sai da UMAR ABDULAHI BINE MUTALAB ya zauna a kujerar dake hade da tasa, sannan CHIEF OF ARMY MUHYIDEEN MUHAY ya zauna a dayan barin da a da wani ne a sama aman a yanzu ya tashi Yana zama ya sauke ajiyar zuciya hadi da sake ambaton sunnan Allah da fatan Allah ya bashi dama kar ya fashe da kuka a zaunen nan da yake a gaban mutumen nan da ya wulakantar da rayuwarsa, yana fata yadda ya ga dare ya ga rana to ya jure wannan moment din Dogaren da suka zube a gabansa, datijai wa'inda suka yo zamani da mahaifinsa ne yake kallo, da kallo irin na soyaya mai tarra kwala a cikin idannuwa Sai kuma a hankali ya daga masu kai dake nuni da ya amsa gaisuwarsu baki daya A zabure sarki KHAMIS ya juyo a lokacin da baban shehin limamin Yah sheik ya amsa wannan gayata da dumbin kauna bayan an masa bayani a boye ya kuma zo da dukan kwarin gwuiwarsa duda matarsa bata jima da haihuwa ba ya zamto shine wanda zai daura auren a wannan lokaci ya yi gyaran murya a nutse ya shiga gabatar da dukkan abinda ya dace , ga kuma mai amsa kuwa a gefe yana fadin komai a cikin amsa kuwar ta yadda yan cikon gida ke ji da kunnayensu haka kuma yan nesa da nesa Cikin kankanin lokaci aka daura auren MUHAMMAD da NAHIDT UMAR ABDULAHI BINE MUTALAB bisa sadaki kwakwara mai motsi wanda ana gama sanarwar daurin auren mai amsa kuwa ya sanar da babar murya sannan ya sake buda muryarsa ya sanar da sako kamar haka" SUGABAN Sojojin kasar nan watau MUHYIDEEN MUHAY yana mai sanar da dukan wani farar hula cewa ya ja ya koma , yana godiya da halartar daurin auren da aka yi yana fatan alkhairi" Ana fadin haka sojojin suka shiga bada kokari ta wajen janye mutanen da suka tabata babu su a cikin hurumin maganar cikin mutuntatawa ba cikin wulakantarwa ba har suka idasa janye su gaba daya sannan suka sake zagaye wajen da iya wa'inda abin ya shafa Ajiyar zuciya Muhammad ya yi yana sake sadda kansa, haka dukkan yawancin wasu manya manyan wajen kawunnansu a kasa suke a sade ciko harda shi din da kansa sarki Khamissss Sosai ya iya controling din kansa a sanyaye sosai ya furta"Zaka iya hakuri da goyar dake son kaika wuta ka adana tsufanka ka rufawa kanka asiri ka yi aiki na ilimi ka mika kayan aron dake hannunka kuwa Papah ba tare da an wulakantar da junna da tashin tashina ba? Domin shi rufin asiri dadi gareshi koda a wajen mai laifi ne, ina fata alfarmar rufa maka nima Allah ya rufa min" Kamar yadda ya dauki maganar haka shima ya dago da dogon kallo jikinsa na bari Zufar dake tsago a jikinsa mai tarin yawa ce, hankalinsa a tashe ya furta" Ta yaya? Ta yaya ka rayu bayan irin ukubar da ka gani? Ta yaya ka warke daga cutar haukan da kake ciki?" Idannuwansa ya saka cikin nasa tarrrrr a kausashe ya ce" Ta hanyar wanda ya busa maka numfashi, Khamiss Mutalab ta yaya ka kwaci hakin da ba naka ba, ka tura wajen da baka da masaniyar fadawar kafafuwa, ka bi da bita da kulli kuma ka ki kyautatawa kasarka? Ka yi kokarin yin komai da murmushi domin kasarka na kallonka, ana haskaka ne!" A firgice ya juyo wajen da masu dauka suke, bayanan da suke ne ya sake saka zuciyarsa neman tsayawa Juyowa ya sake yi a birkice ya ce" Kana nufin na baka kujerar da a kanta na aikata shirka? Kujerar da na fitar da kai sannan na haukata dan uwana? Kujerar da nake mulka da dukkan karfina? Kana so ka ce ni zan baka kujerar nan? Mema zai sa na baka ne?" Ajiyar zuciya ya sake saukewa yana fadin" Bama so ka tona mu sai ka tona mu?, Khamiss a yanzu ace a barka a saman kujerar nan da shekara goma zai zamto ne idan ranka bai fita daga gangar jikinka ba to fa tsufa irin sosai din nan zai kama ka wanda zaka dawo baka fahimtar komai dake gabanka, haka ka zaba ne? Kuma ka san ko da karfin Allah zan iya amsa, bale talakawana suka ce ka sauka ka bani abinda yake nawa!" Zai kuma yin wata maganar a gigice Muhyideen ya karkato kadan shima ya make murya sosai, sai dai ina, muryar tasa ba zata fita a hankali sosai din ba ya dan dube su ya dan yi murmushi ya ce" Allah ya karra lafiya a gaskiya idan aka amshi kujerar nan ta laluma ni aka cuta, inaga fa har rantsuwa na yi kan sai na yi wasan kura da azalumin da ya aikata haka dan na zubar da sheda ta kasance izina ga mai son aikata irin haka, ka ga fa......" Sai kuwa ya mike ya kwabe babar rigar dake sama hadi da hular dake saman kansa ya zubar, cikin lamari na ikon Allah sai ya kwabe dayar rigarma wace daga ita sai farar ciki kadai ta rage ta cen ciki mai siraran hannaye irin rigar nan dai ta maza sai ko wandon shadar da yake sanye da shi, hakan ya bayanar da bindigar dake jikinsa da manyan damatsunnansa Hankali kwonce ya juya wajen su Aban Shuwwa da ya yu mutuwar zaune ya wangale baki da hanci yana kallonsa ya karasa a nutse ya dan yi murmushi ya ce" Siriki dan bani Alkur'anin mana" Ido ya kyafta da sauri, sai kuma ya dan zabura ya bashi alkur'anin da aka zo da shi dan hakan Ya amsa da hannu bibiyu ya koma gaban sarakan da dukkan wasu masu kallo Wajen camerar ya juyo ya ce" Ku kashe daukan zaku dauki wajen nadi" A yadda ya yi maganar a dole suka kashe sunna kyamewa da takaicin rashin daukarwa al'uma wannan rahoto mai dumi dumi Da kyau ya ajiye alkur'anin saman kujerar ya tsaya a gabansu sosai ya bude muryarsa ya ce" Allah taimaki Baba KHAMIS, inaga ya dace mu yi mu gama dan walahi kade kade nake ji a cikin gidan cen da busa kar aje harda kartin makadan nan aka shiga kuma ita kuma tana wajen, da wahala ta kasa yabawa, Gaskiya ka san kun san abinda ka aikata shi yasa aka sameka a nan, to ba yadda ban yi da su ba kan a yaku masarautar taka a tube maka rawanin ta balbalin balaki suka ce aa, ai kawai a barka da halinka, an cuce ni sosai , sai dai bani da yadda zan yi gaskiya, aman inaga an fara gabatar min da bidi'a, tunda dai sai kwana kwana kuke yi gashi shi kuma d'anka ne ko yayane zai sasauta, ni kuma HUKUMA ne, akoy hakkin ma bima al'uma hakkinta, gashi kuma aban namuma al'umar ne, kawai ka dan fahimta a gama tunda ga takardar saka hannun shugaban kasa ya tuge ka, kun yarda sarauta ta shiga siyasa har ya gama aiki fa, kawai zoben nan ne zaka ciro ka bamu a saukake jirginka na jiranka ka koma ka hada dukkan abinda ka ga zai gyaraka dan bama ja baya da balaki ko na waye da izinin Allah, idan ba haka ba kuwa gaskiya zan Shure komai na fara dankara maka Alkur'ani mai tsarki watau ka rantse ta yadda zaka kuturce, sannan na gabatar da hukunci a kanka a kan laifinka, dan shara'a tana hawa kan tsohon da baya iya motsawama bale kai da karfin kaunar mulki ya sa har yanzu ka iya irgen kudi!" Da karfi ya idasa maganar wadda da yawa sai da suka rintse idannuwansu ciki harda sarki Khamisss sannan ya sake fadin" Alkalan na wajen, sun auna sun kuma ce kai nawa ne, Baba ka fa aikata kidan sake tashi yake!" Aban Shuwwa ya lumshe idannuwansa yana godiya da Allah da har yanzu MUHAY bai shaki Khamisss ba, a yadda MUHAY ke tsaye shi da kansa sai da ya sha jinnin jikinsa, yaron ya gama ginna jikinsa ne daidai da zamaninsa sai fatan Allah ya kiyaye ya karre, gashi sam bashi da tsoro, idan kuwa abu ya gamo shi da mai laifi kawai sai fatan Allah ya sanyaya, bale mai laifi irin na Khamiss? Gaba daya ya mayar da kasar tamkar ta yan daba, a cikin kasar baki daya har kwatance ake da rashin mutuncin yan garin, a bayane ake fadin shaye shaye ai sai garin, lalata sai garin uwa uba ya ba karuwai dama sunna yin lamarinsu harma ya hanna a yi kamu, shi din nan da tsufansa da komai yana sana'a ta miyagun kwayoyi ne a cikin kasarsa, y'ayansa kuwa harda wanda ya yi kisa bai jima a gidan yari ba aka fitar da shi ya fitar da shi waje, matayen kuwa sun bude waje waje na holewa a bayane ba a boye ba, kuma yana zaune shine magabacin wajen ya yi mirsisi yana wulakanci, ga hakkin d'an zumu da ya so salwantarwa, ga ta d'an uwansa da ya salwantar ya hada da hauka...............sosai MUhay ya so a hau kotu a bayana komai, sai manyan suka ci karfinsa , a yanzu kuma ana salamar kowa aka shiga wannan dan tataunawa kunnayensa suka fara jiyo masa busa da kida irin na bare bari a cikin gidansu, an kuma tabatar masa ai iyaye na taka rawar murna da yan mata, gidan ya dauki harami, baban tashin hankalinsa a yanzun kam ba zasu gane ba gaskiya, ya dace a ba kowa hakinsa kawai a watse ina dalili wai?! "Menene hujarku ta cewa wannan din jinnin ABDULAHI ne? Me me yasa za.....mmmm mmnnmnmnmn!" Da karfi Muhay ya kaiwa kujerar dake gefe duka hakan ya saka sojojin nan gaba dayansu kwasar ihu irin na sarawa suka sarra masa sannan du suka sake maido hankalinsu wajen, ciki harda Dad da bai san lokacin da ya mike tsaye jikinsa na tsuma ba Da karfi ya ce" So kake mu raba naman jikinka a Wajen nan ne ko so kake mu nuna maka namu salon kwayar ba tare da mun sha komai bane!" Da sauri Aba ya mike yana kokarin sanyayar da ahin ya ce" MUHYIDEEN ka ga yarona, ka san taurin kai ne da Papah, kawai ka barshi ya tafi ai aikin gama ya gama bai san yana barin wajen aka shiga gyaran wajen ba, ko ya koma yanzu ba mutanen da ya bari zai tarda ba bale ya samu shiga fadar da take tasa, ba sai an kai ga haka ba kar ka manta uwa daya uba daya suke da mahaifina, ko ba komai akoy zumunci" D'an IBRAHIM ne ya karaso yana hawaye da muryar kuka ya shiga fadin" Zumunci YAH UMAR? YA UMAR idan akoy wanda ya wulakantar da zumunci ai bayan Papah Khamiss ne, nima dan aikin gidan nan nake ba kowa ba, da bakinsa ya fada min cewa na yiwa matarsa biyaya ko na koma tsince tsince irin na ubana, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une idanma aka tausayawa wannan mutumen ai an tafka kuskure mai girman gaske wanda sai Allah ya kama mu, cikin da Gimbiya ta haifar ka san ko na wanene?.........." Ya juya wajen sarki khamisss da zuwa yanzu burinsa daya ne ya bace battt ya samu kansa koda a dokar jeji ne da wannan balakin dake gabansa, shi fa tsoronsa daya kar su sake shi daga shi sai wannan mutumen, idan hakan ya tabata bai san me zai faru ba, dan yana gudun ya karya masa wuya a nan Yana hawayen ya ce" Papah na fadi ko cikin waye y"arka ta cikinka ta raina ta kuma haifa?" Wajen ne ya sake daukan tsitttt, yar jaridar da har jikinta rawa yake ne ta samu bakinta da fadin" Kar dai ace nasa ne?" Sai kuma ta saka hannayenta tana rufe bakin nata tana zarro idannuwanta domin kamar wace ta saka aka juyo kanta du anna kallonta Jikinsa na rawa ya saka hannunsa yana jan zoben dake hannun nasa ya sake dagowa da wani irin tukukin bakin ciki yana kallonsu ya ce"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 7️⃣0️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 A rikice jikinsa na rawa ya ringa kallon Sarki Umar, sai kuma ya kalli MUHAY , haka kuma ya kalli jama'ar da ya zo da ita, wace yawanci karara ya fahimci a yanzu da suka ji ainahin abinda ya rufe su da shi shekara da shekaru karara kamar masu jira a miko masu shi su yi yaga yaga da namansa, mutun biyu ne kawai suke cikin hali kwatankwacin wanda yake ciki, watau halin rudani da tashin hankali ya ce" Wa ya ciro shi daga dakin da na rufe shi? Da hannuna na shake shi yana barci aman bai mutu ba? Dogari salau ya ce da hannunsa ya aikashi kiyama ashe bai kashe shi ba? Shi rai nawa ne da shi da zan ringa hada shi da hatsari kala daban daban aman yana mikewa yana Rayuwa?........... Shi shi wani irin................ " Tsittttt kake ji wajen ya dauka , harta da muryar Zarki khamiss din lokaci daya ta yi shiru , haka kuma du aka zazaro ido sanadiyar bindigar da MUHAY ya ciro a kugunsa ya damko gaban rigar Khamiss ya dorata a saman kansa Idannuwansa sun karra rinewa a kausashe ya ce" Sai da na ce Kar a bi ta haka, irinku basu hau kan decision dinsu ba sai da suka yarda da taurin kansu, da biahewar zuciyarsu, suka nuna min ba sai an kai haka ba, domin irinku yadda suke son abin duniya haka suke son duniyar kanta, domin sun riga sun daukaa cewa matabata ce koda sun mutu babu tsatuwa a gaban Allah bayan mutuwar, sai dai ni gaskiya a yanzu ba zan iya ci gaba da raka shirmenka ba Allah yafe maka zunubanka!" Kunamar bindigar ya danna, a haukace Wajen ya dauki kabara wanda hakan ya sake tarwatsa zuciyar Khamis, har bai san lokacin da ya fara magana a haukace kamar haka ba" Wayyo Allahna wayyo kar ka kashe ni, kar ka min kissa irin na bindiga, kar ka kashe ni na aamsa laifina, na aikata nine nan na aikata dan Allah ka yafe min na aikata ba zan kuma ba, wayo Allahna na shiga uku ga zoben gayanaan zoben gashi na cire gaya nan, kar ku kasheni tunda ban kashe kowa ba, na san na aikata asiri na fitar da shi daga kasar, kuma na haukata kanina aman bayan wannan ni ban kashe kowa ba" Muhyideen ya amshi zoben yana sakinsa ya ce" Damar kisan ne Allah bai baka ba, aman ai ka dauki niya" Ya juya wajen yarensa ya basu umarnin a tafi da shi da dukkan wasu masu take mada bayan da bai yarda da su ba, idan aka gama bincikw kotu ta yanke masu hukunci daidai da laifukansu su dukansu Sai da suka gama watsewa sannan ya fuskanci yan jaridar ya kuma basu damar yi masa taambaboyin da suka shafi hawan sabon sarki, inda ya bada amsoshin a takaice sannan a bude, yana gamawa ya yi masu salama sannan ya koma wajen da sojojin ke idasa daidaita wajen domin ci gaba da wunin biki Ido cikin ido suka yi da Malan dake tsaye yana binsa da kallon al'ajabi Dan murmushi ya yiwa Malan din yana fadin" Ni wollah idan na ganka sai zan gaisheka sai na tuna ashe nine Aban Nahidt har a saman takarda" Ido Malan ya karra warawa kafin ya samu kansa da sakin murmushin shima yana girgiza kai, kasa kasa sosai ya ce" Wai yanzun shikenan ni mijin NAHIDT ne?" MUHAY ya dan kankance idannuwansa sai kuma ya gyada kai yana fadin" to mu je ka gani eh ne ko aa ne, ka ga kidan cen yana sakawa du hankalina tashi ina son shiga ina tsoron abinda zan tarar" Yar daria ya yi yana fadin" Ka amso rigarka ko ta cikin ce ka saka mu je ai da kunya ka shiga a haka ko?" Sai a lokacin ya waiga wajen da ya zubar da rigar, sai ya rigunnan a saman cinyar Aban Shuwwa sunna zaune da shi da mutanen dake gefens sai Dad Ajiyar zuciya ya sauke ya tafi amsa hankalinsa kwonce Yana zuwa ya duka kasa kansa a kasa, a sanyaye ya ce" Ku gafarceni na zarce abinda aka tsayar, na san abu ne mai matukar wahala hadiye irin haka, aman da ba'a yi haka ba ba zai taba mika wuya ba, ku gafarta min" Sai a lokacin hankalin Aban shuwwa ya sake kwonciya, domin shi du jira yake ya ga an ririke Muhay a yadda idannuwansa suka kade lokaci daya ya ringa surfa tashin hankalin nan kwarai ya tsoratar da shi, shi da kansa Dad a lokacin da yaron nasa ya danna kunamar harbin nan sosai ya tsorata dan tabas ya dauka zai yi harbin ne, duda ya san da wahala ya dauki doka a hannunsa kai tsaye ya tsartar, aman kuma irin yadda abin ya nuna na ci masa tuwo a kwarya kowa ya sare , da wannan suka sake yi masa nasiha da fatan Allah ya tsare shi kafin ya amshi rigar tasa ya saka abinsa ya yi gaba Shi kam dama Malan tuni ya fara yin gaban yana jiransa, dan shi kam ba zai iya gwa da gwa da sirikin nasa ba, kunyarsa yake ji fa sosai da sosai Baban get din suka nufa, duda irin yadda wajen ke hargitse suka kutsa sannan suka dauki dayar hanyar da sun tabata a cen ne kidan nan haka kuma ba shaka matan nan na cen Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya ce" Allah ka bani ikon hukuntata idan na sameta a cikin filin rawar cen, ya Allah kar ka sa na zamto tamkar gabo a gabanta maimakun nai mata fada sai dai na rarasheta ya Allahna" Aban SHUWWA ya yi murmushi yana girgiza kansa ya ce" MUHYIDEEN, yanzun idan sunna wajen cen ke zai faru? Kai fa da dama kanama iya yin ido, ni kam sai yadda Allah ya yi da ni, tsorona daya kar ta maimaita kwatanta aikata aikin da ta aikata a asibitin nan" Me Muhyideen zai yi banda daria, dariar da sai da Malan ya ji mahaukacin mamaki har ya dan tsaya yana kallonsa Sai kuma shima ya yi dariyar suka ci gana da tafiya Malan ya ce" Idanfa matan mutane ne a wajen cen da muke nufa?" MUHAY ya tabe baki ya ce" Inaga ai muma mazan mutanen ne, ka ga fa a gaskiya idan zaka koma ne ba damuwa aman ba mai sajani juyawa bayan ina ji a jikina tana wajen cen, kuma mai kwasarwa makadan kudadensu namiji ne! Ni na ganshi namiji ne!" Ai kam shima yana jin hakan ya samu kansa da yin gumm ya bi bayansa suka karasa wajen Daga nesa kadan suka tsaya sunna kallon ikon Allah, wajen ba zai shigu ba domin mata ne sun zagaye wajen ana kidan da aka kira na sarautar masarautarsu Ji ya yi hankakinsa na neman sake tashi dan haka ya laluba aljihunnan jikinsa domin a sanninsa akoy karamar wayar da ya saka dan kira Kira ya tura ya koma gefe ya saka a kunnensa Ta jima tana ringin kafin aka daga A hankali ya ce" Mamah, kunna ina ne?" Mamansa dake cen wajen nadin gimbiya ta sheda masa ai sarkin ya shigo ana nadin gimbiya A dan gagauce ya sake tambayar su IBTISAM fa? Mama ta ce" Sunna bangarenka dan jama'ar ta yi yawa sai na tura su cen harda matan MUHAMMAD " Ajiyar zuciya ya sauke yana dan murza gaban goshinsa a hankali ya kashe ya juya yana fadin" Sun tsira, sunna bangarena" Muhammad ya sauke ajiyar zuciyar shima ya ce" Ko dai mun tsira ba" Da wannan dan barkwoncin suka kuma nufar bangaren nasa, ba dan komai ya nace kan sai ya je ba sai dan ya dan kwatanta mata kar ta je cen din, dan ya kula wajen karra daukan harama yake yi, matan zuwa suke kansu da kafarsu Shi ya fara shiga bayan ya yi salama an bashi damar shigowar Kasa kasa Shuwwa ta furta" Katona ne" Nahidt dake zaune taa hakimce Shuwwa din na mata gyaran akaifu ta yi dan murmushin da ya sake yanke gaban Furera ya fadi kasa kasa itama ta ce" Allah ya sa banda Abanki, Shuwwa sai nake ji kamar ina jin kunyar Abanki, kar dai an shiga gabana ban sani ba" Shuwwa ta yi yar dariya ta mike tana rike dan kwalinta dake son faduwa ta wuce ta gaban Furera dake zaune kauyenta daban bata cikin mutane, fuskar nan tata tamkar an aiko mata da sakon mutuwa, tabas da Malan ya ce ta nemi abinda zai tareta bai yi karya ba, domin a lokacin da jarababiyar makeriyar ta budi baki take fadin maganar da kowa sai da ya girgiza ita kasa ta yasu, tun daga lokacin kuwa du inda suka nufa idannuwanta a kansu, a kasan zuciyarta kuma fata take yi kamar haka.....inama idan aka dauki amarya a motar rakiyarta motar ta juye da su su kone kurmus ta yadda labarinsu zai shude a doran kasa? Ota ta san wani hadi ne dan a wulakantata, ta san wannan maganar karyar karya ce, ina hadin biri da gada ? Wulakantatun nan ne za'a nemi rufawa asiri a wani hada magana tamkar saukar aradu? Sarautar garinsu mai karfi a africa itace ta hayo kan wadinnan?, Tana kallonsu ne dan ta ga iya gudun ruwansu Tana karasawa daga wajen da yake ta zubawa fuskarsa ido da kuma jikinsa A hankali ta ce" Ina babar rigar?" Jikinsa ya bi da kallo sai kuma ya kalleta, itama ba abayar sai doguwar rigar kadai a jikinta ta cake daurin nan na tsokana Dan gyaran murya ya yi irin zai yi kasa kasa sosai din nan ya ce" Tana wajen Aba, ina abayarki?" Dan murmushi ta yi ta ce" Ka daina yin kamar zaka yi rada, ana jinka ko a hankali ko da karfi MUHYIDEEN" Kikifta ido ya yi yana kallon bakin da ya ce MUHYIDEEN din, kasa kasan ya sake fadin" Ba ko sakaye, irin sunnayen nan da ake fadawa ababen kauna?" Kunya ce ta kamata, ta dan sada kanta sai kuma ta dago ta kashe ido daya ta ce" Irin su my kankanar saudiya? My atarugun italiya? My fari masar Parissss?" Daria ce ta subuce masa har sai da ya saka hannunsa ya rufe bakin nasa ya dan dara a cikinsa kafin ya saka hannun nasa ya dangwale hancinta ya ce" Kece kankanatah..........." Ido ta zarro tana fadin" Ana jinka fa" Bakinsa ya sake tabewa ya ce" Inace matan Abanki ne a ciki ko da wasu bakin ne?" Kai ra girgiza dan haka ya sake tabe bakinsa yana fadin" Je cen kurya ki labe da katon Nahidt muke , ban san me yake so da ni ba, ba zai iya hakurin na kika masa matar bane ko menene? Sai na ji kamar na hanna masa anya wannan ba zai yi zalammmmmmm......." Dif ya dauke wuta sanadiyar hade bakinta da ta yi da nasa bayan ta yi dadage sosai ta cafke lebensa ta rike damatsunnan hannunsa kafin a hankali ta shiga tsotsar bakin nasa, wanda hakan ya saka shi yin baya baya kamar zai kifa sai kuma ya damke bayanta da hannunsa daya ya cika duwawun a hannun nasa ya matsa da dan karfi yana sake rintse idannuwansa Da sauri ta cire bakin nata tana shigewa kirjinsa tana maida numfashi sannan kasa kasa ta ce" Aban nawa kake cewa zalamame? Kuma fa matansa duka sunna ji, idan suka kulaci abin fa? Ka san mata abin kishi baya masu kadan, kai kuma muryarka bata da sirri My alawar gwongwaninah......." Idannuwansa dake rintse ya ringa hadiye yawu da kyar ya iya fadin" Mu tafi gida Ibtinah kin ji?" A hankali ta dago fuskarta tana kallonsa, a sanyaye ta ce" Da gaske kake ba zan raka Nahidt dakinta ba?" Shima kurre fuskar tata ya yi da kallo yana tunani yana cewa sun gama maganar nan kau? Sai kuma ya maida kanta saman kirjinsa ya dora a hankali yana shafawa ya ce" Kin ga jirgin da zai kaisu nan da awa daya zai sauka , zasu juya da yan rakiyarta mutun hudu da Dad ya wakilta kuma a dawo da su a yau yau, Ibtinah muma a jibi zamu koma na koma bakin aikina, sshikenan gaki gata, za'ina kaiki da kaina gidanta ina dauko abina, aman yanzun ki min uzuri ki zauna da ni itama ki ba Abanki daman ya zauna da ita na yau da gobe kawai.............." Ya karashe a hankali yana sake kallonta, ya kuma dago habarta ya ce" Na kamu, na kamu da yawa.......ba zaki fahimta ba, aman baban tashin hankali motsawa daga kusa da ke, aman idan hakan zai tayar maki da alkhairi hankali zan yi hakuri" Idannuwanta ta lumshe a hankali tana kallonsa na yan dakiku, ya kamu da me? Ya kamu da mene? Sai kuma ta saki murmushi a sanyaye ya sake maida kanta saman kirjinsa tana fadin" Allah ya nuna mana jibin in sha Allah" Sosai ya yi mamakin yadda ta yi saurin yarda da abinda ya fada din Bai san lokacin da ya rukunkumeta a jikinsa da dan karfin da sai da ta yi dan karra kafin ya sasauta mata ya sake dago fuskarta yana kallon fuskar tata A fuzge ya ce" Ke fa idan kika tsufa a haka aljannar nan da kanta zata zabe ki Ibtin MUHAY, Allah ya yi ya matso min awanin nan na mika wancen hannun wancen na jaki mu je inda ya dace muryata ta bude hankali kwonce"..... Da sauri ta sake sada kanta tana cike da kunya ta juya da gudu ta shige ciki tana yar dariyar da ta saka Furera sake binta da kallo har ta karasa wajen da suke zazaune ta dauki jug din tsumin Nahidt ta kafa kai ta sha sosai ta ajiye tana yiwa Fauzy muzurai ta ce " Abinda ba zai barni ba gwara ya kasheni a huta!" Haka suka tuntsure da dariyarsu sunna tafawa wanda hakan ya saka Malama sauke ajiyar zuciya tana cire tunanin cewa wai Malan ya kasa zama da hakurin har a mika masa ya zo gani? Aman gannin shiru bai shigo ba sai ya saka ta ware ta ci gaba da tsoma bakinta a hirarsu sunna shan dariyar tare, inda Furera take kutuntuma ashar kala daban daban a zuciyarta tana tsitainema kowa dake wajen, sai dai ba halin nunawa domin bata manta zaneta da wannan mai shige da baby dol din ta yi ba, zasu koma ne zasu zuba kishin da yayarta ba ita ba! Su zaaiwa karyar sarauta ?💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 7️⃣1️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Da wannan tarin taron farin cikin aka kusan wuni ana tarbar baku ta ko wani bangare, domin auren ba na Nahidt kadai bane aka daura, kowa daga bangarensa yana abinda zai gyara shi har lokacin tafiyarsu ya yi A lokacin da akai masu rakiya aéroport ya kasance sun cike filin jirgin ne, domin Aba da yan rakiyarsa ciki harda su Dad da Mama, domin sai Mama ta mika Nahidt dakinta zata dawo, A daidai lokacin da zasu daga ne Shuwwa ta fashe da kuka, da kyar aka rarasheta domin tunda take bata taba rabuwa da yar uwarta na kasa da kasa ba sai yau sanadiyar darajar aure, ita kanta Nahidt din kukan take yi kamar ranta zai fita domin ta fi tausayawa kanwarta a kan kanta, sai dai yaya zata yi, dole zata tafi, idanma ta yi hakuri ai Shuwwa din ta ce Zasu dawo suma tare Da wannan suka dawo wajen da zasunna hangen tashin jirgin duba da ba'a bari a matse waje idan baka cikin masi dagawa, danma sojan dake tare da ita ne ta yi rakiyar ciki Tana jingine a kirjinsa har jirgin ya fara tafiya a doguwar hanyarsa , sunna hangensa har ya cida ya tashi, hakan ya saka ta fashe da wani kukan tana rungume tahi a jikinta hadi da fadin" Ta tafihhhhhhhhhh" Ajiyar Zuciya ya sauke a sanyaye ya ce" Zan fa taya ki kukan nan, kuma kin san za'a shiga tashin hankalin kallo a wajen nan, ke na kula bama kukan su Aba sun tafi kike ba, na wancen y'ar kike, kuma ni du a banza ko?" Kanta ta dago tana ta shashekar kukan ta kalle shi ta ce" Nahidt ce fa, Nahidt dina ce fa" Fuskar ya kurawa ido yana ayana' Na shiga uku, wabilahilazi shagwababiya ce ta karshe, yanzun rarashi fa zan yi dole fa, ko ta ringa tale bakin nan har kartin cen su kalla' A bayane kuwa sai ya riko hannayenta yana fadin" Kin ga in yauma kike so mu bisu kawai sai mu bisu, saima mu je mu yi waya da Aban naki tunda dai bangaren na Nahidht din dakunna hudu ne kawai a gyara mana daya gamunan zuwa ko? Share hawayen mana haba anmatana" Yana maganar yana janta ne suka nufi cen balbalin da ake ajiyar motocin ya bude mata da kansa ta shiga ya rufe ya zagaya yana karra muzurai da gannin sojojin sun wani zuba masa ido da tarin mamakinsa A hade ya ce" Kowa ya tafi gidansa ya huta tunda kun ga karshe" Sumui sumui kowa ya nufi motar da ya zo da ita ya shiga kowane na kunshe dariyar rigimar rigimamensu a gaban hajia babarsa, wai dama haka ya iya kula da Matarsa ne? Bayan ya shige da aka bude masa ya sake janyota jikinsa ya kwontar , da gudu bodyguard din nasa ya zagaya da direban suka shiga jan motar Shashekar kukan da take yake ta sauraro yana sake shafa bayanta Sunna isawa tun kafin Bodyguard din ya iya bude masa motar ya bude sannan ya duka ya taimaka mata ta fito Dauketa ya yi cimak a hannunsa ya juya ya shige ciki bakinsa daidai kunnenta yana fadin" Kukan nan kam saura kiris na saki nawa, saura kiris Ibtinah" IBTISAM kam ta jima da dangana, ta dore da shagwabar ne dan ta ga ta karbu, shagwabar tata na sakata nishadi ita da kankin kanta, inda masu bashi tsaron suka sake mutuwa da mamaki kafin General Almustapha ya furta" Alhmdulilah, yanzu barikin sojoji ta yi Uwa, Allah ya sa ta kasance mai kwontarwa oga hankali, dan kar ta ringa tada masa mu kuma yana jijiga mu!" Du da amen suka amsa sannan kowa ya koma bakin aikinsa, bi ma'ana masu hawa suka hau , masu sauka kuma suka sauka Kasancewar cikinsu du a cike yake, haka kuma sun yi sallah sunna shiga da kansa ya yi bayi da ita yana cire mata dukkan abinda yake jikinta Ita dinma sai langwabe masa take yi a jikinsa, domin hanyar ce dama da bata budu ba bata gane irin nauyin mara da minsininta da ake shi ake nema ido rufe ba, a yanzu da ta gane tsoro ke dakatar da ita, a yau kuma yan uwanta sun sake ja mata kunne ta yadda gaskiya tsoron sai dai ta ce Allah ya karra cire mata ya bata ikon juriya da daukan nauyin mijinta ko yayane Haka jikinsa ke rawa a wajen wankan , ya shige da ita ne dan ya wankota ya nadota, karshe sai ita ce ta wanko shin domin katabus ya kasa sai binta da ido tamkar wanda ya sha wani abu sun masa luhu luhu sun rine Kasancewar tsakanin Magariba da isha'i ne sunna fitowa jiki ba karfi ya saka jalabiyarsa ya wuce masalaci, ya rigayi kowa zuwa ya zauna jiran sallar domin ita kadai zai yi ya koma ga iyalinsa wace ga dukkan alamu a yau zata bashi hadin kai ya maimaita irin abinda ya faru ranan, da kyar da adu'a ya iya cire tunanin ya ci gaba da salatil annabi yana kuma jiran Liman ____________________________________ A lokacin da suka sauka ba wani tsaye tsaye motocin da suka zo daukarsu aka ware wa'inda zasu nufi gidan amarya da ita, inda Malan ya wuce tuni da abokanansa abokannan arziki suka fara yin gaba, Furera ta wuce ta dauki taxi ba tare da kowama ya kula da ita ba, domin taron ya yi taro, talakawa sun zo tarban sarkinsu, ga masu bada tsaro sun zagaye an tatare ana ta kafa kafa, shi yasama suka yanke hukuncin a sadata da gidanta tun kafin a shige masarauta da ita fitowa kuma ta zama aiki, idan gidan ne zata zo tunda nasu yake yanzun Ita kam a hankali ta dora kanta a gefen kafadar Mama dake ta yi mata nasiha, nasihar da akai masu a cenma ita ce ake sake jadada mata a cikin motar, nuna mata ake a duniya bata da masoyi irin Muhamadu, an nuna mata wannan bawan Allah da anaiwa mutun sujada da zata yi masa tsabar darajar da ya samu a yanzu a rayuwarta, ga rabuwa da kanwarta, gashi ita maganama basu samu sun yi da Muhammad din ba har yanzun, wannan ya hadasa mata kasalanda mutuwar jiki da sake dulmiya a halin tunani, bata taba sannin cewa wai irin ranar nan haka zata samu kanta a irin wannan halin, ashe dai shi aure ko na bazawara ce sunnansa aure? Ko nata ita NAHIDt sunnansa Aure? Haka aka shige tafkeken get din da shi kansa an cenza kalarsa an saka sabo mai sabon yannayi, kafin ake karasawa wajen ajiye motoci Kamar yadda aka yi umarni, dogarai suka iyakantar da jama'ar anguwar da suka zo dan wanke kwalkwatar idannuwansu, iya matan nan hudu yan rakiya ne suka idasa shigewa baban falon da Uwar gidan malan ta shaida masu nanne falon Malan din cen ZA'A fara kaita a cen zai tara su ya masu nasiha kamar yadda yayi da Furera, suka bar mutanen da Furera ta gayata da budaden baki da hanci da tunanin me ya hada amaryar malan din da aka ce yarinyar nan ce da ta gama yawon ta zubar da dogaren gidan sabon sarkinsu mai daraja da mutunci sarkinsu wanda suke fatan ya kamanta halaya irin na mahaifinsa na adalci da tausayin talaka A hakimtaciyar kujera Uwar gidan Malan ta yi masu jagora suka hakimtar da jinnin sarauta, y'arsa baba, y'arsa ta farko NAHIDHT UMAR ABDULAHI BINE MUTALAB Bayan ta tabatar an gama wadatasu da dukkan abubuwan motsa baki ta nemi su bata dan lokaci kan tana zuwa Tana fita bangaren Furera ta sake zuwa ta kuma fada mata cewar ta zo iyayen Nahidht zasu juya, kuma ta san du inda malan yake yanzu zai shigo domin baya zarce wannan lokacin bai shigo gidansa ba tunda an yi sallar isha'i Rai bace Furera dake zaune da kanwarta sunna kitae kitsensu ta bata amsa kamar haka" Kar ki ce dan ya saba, ki dai ce dan yana zumudin zuwa ya idasa shanye sauran romon karti, ke kuma kai na rawa dan a samu gindin zama a gidan sarauta kina kai kawo tamkar ba kishiya akai maki ba, Allah ya tsareni da nuna fuska biyu ko a gaban waye!" Murmushi ta yi ta dubeta da kyau ta ce" Haka ne, Allah ya tsaremu baki daya, aure dai an riga an yi an gama sai hakuri da fatan zaman lafiya, idan baki manta ba a lokacin da Laure kishiyar babarku ta rako ki i warhaka Malan na gida, haka na amshe ki, shi kishi ai ba hauka bane, ki huta lafiya!" Tana gama fada ta juya ta yi tafiyarta , ita kuma ta ringa gunduma magangannu kunduma kunduma har sai da ta gaji dan kanta kanwarta na tirata sannan ta sake caka mata dauri tana fadin ta je ta jadada masa bata karbi amanar karuwa ba, idan ta masa ciwo ya dauki mataki Da wannan hudubar ta fice ta nufi bangarensa, a lokacin da ya shigo din kennan shima bayan sun gama salamar bakin da suka yiwa Nahidt din rakiya harma ya yarda da maganar cewa masu yi mata hidima zasu zo nan da sati guda idan an gama tantance wa'inda suka dace a kawo mata in sha Allah Tunda ya shigo falon da lalausar salamarsa yannayin gudun jinninsa ya fara cenzawa A hankali ya ringa amsa gaisuwar Malama dake masa da murmushi kwonce a saman fuskarta, sai kuma ya juya bangaren da Nahidht din take wanda yake ta son kallo tun zuwansa aman ya hanna kansa dan yiwa mai adalci adalci Idannuwansu ne suka sarke da junna, sai kuma ta yi saurin sada kanta hakan ya sa farar alkyabar dake jikinta sake sadowa ta sake tare gaban goshinta Dan Murmushi ya sauke na fahimtar kamar wace take jin kunyar hada ido da shi ko menene? Sai kuma ya girgiza kansa yana ayana' Ba dai Yayar Y'ata ba, idan ta ga dama Yanzu ne zata ce min Muhamadu kamar wata gwogwona' Shigowarta da doka kofar da ta yi ya saka shi waigawa da dan sauri ya zuba mata ido Salama ta yi ciki ciki, haka kuma jikinta daga ita sai dan kwalin nan da ta yiwa dauri irin na birkitatun yan barikin nan tana taunar cingam, kana gannin yannayinta ta aro lamari ne irin na fitinanun mararsa jin magana irin wa'inda barikin bata karbe su ba suke mata cin karfi da yaji, watau mararsa nutsuwa a barikinma, irin masu ja da karfi da son nuna su din yan duniya ne ta kowani hali A kujerar da ya dace ya zauna ta karasa ta zauna sannan ta dora kafa daya kan daya tana taunar cingan hadi da yin kas kas kas da cingan din Har ga Allah ta ba Nahidt dariya, ta ba Malama tausayi, ta kuma ba Aban Shuwwa mamaki da tunanin ita kuma nata salon kishin haka ya sakata dawowa? Subahannalah a haka ta fito dan rashin sannin ciwon kai ta zo har bangarensa? Duda gidansa ba gida bane dake cike da maza, aman ko dan shedanun aljannu ai zaka kamanta rufe jikinka, bale masu aikinsu mata dake yi masu aiki sunna girmama su har sukan duka har kasa su gaishe su da kiransu malamansu, me take son nunawa a haka? Ajiyar zuciya ya sauke, da yannayinsa na sanyi ya kai zaune a saman kujerar dake gefen ta Malama wace kuma take facing din su biyun Sake zuba masu ido ya yi d💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 7️⃣2️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Ajiyar Zuciya ya sauke, da yannayinsa na sanyi ya kai zaune a saman kujerar dake gefen ta Malama wace kuma take facing din su biyun Sake zuba masu ido ya yi daya bayan daya kafin ya yi dan gyaran murya a tausashe ya furta" Asalamu alaikum wa rahamatullah wa barakatuhu yah ku iyalaina" A ciki Malama ce kawai muryarta ta bayana a tausashen itama, Nahidht kam ta amsa aman a saman lebenta haka kuma a zuciyarta ta ayana' Toh fa Allah ya kawo mu' Inda Furera ta tabe baki tana ayana' Namiji munafuki algungumi macuci!' Sake gyara zamansa ya yi ya ci gaba da fadin" Alhmdulilah, kamar yadda kuka sani harma kuka kasance sheda ga wannan rana, yau ta kasance rana ta farin ciki a garemu baki daya, ranar da Allah ya nuna min na sake kamanta sunnar ma'aiki ta hanyar karro maku yar uwa, abokiyar zama, wace nake fata da adu'ar Allah ya sa zamanku ya kasance alkhairi a garemu baki daya, koda da halin karro wata na cikashe hudun ya zamto ta tarda gidana irin gidan da ake koyi da halayan matan shugaban halita annabi muhamadu sallalahu alaihi wa salam, ta yadda sai dai ta zamto cikashin farin cikina in sha Allahu rabih" A yanzun kam ido cikin ido Nahidt ta dube shi da duba irin na ka fa fara isata, ko ka fa fara kauce hanyar nan, wanda sunna yin ido hudu sai da ya boye murmushinsa domin karara ya gane tabin fadan da ya yi ya karbu ta yiwuma ya samu amsa wa martani a kusa kusa, sai kuma ya idasa da kallon Uwar gidansa wace ta yi murmushi ta sada kanta a nutse ta furta" Allah ya doraka a kan hanyar farin cikinka Yah Ustazzzzz" Wani tsadaden murmushi ya sauke mata yana sake gannin girmanta a kasan zuciyarsa A kasan zuciyar Nahidt kuwa fadi take' Kan balaki, Allah ka sa matar nan ba kililin kasau take min ba, wannan gaskiya itace kishi da ita Balaki ne, gwara ka fafata da mahaukaciyar nan da irin su uwar gidan Malan, yo fisabililahi ni kaina matar girmamata nake a zuciyata bale kuma mijinta, kai jama'a Allah ka saka mu a damshin malamar Aban shuwwa, ka bamu hali irin nata' Furera kam Allah kadai ya san irin zagin da ta rawaito a yau a cikin zuciyarta ta kuma auna shi kan mai uwa da wabi, ba ogan bale makarabansa Sake muzgutawa ya yi yana fadin" Hajia, da Furera Ga Nahidht, Nahidt ga Hajia da kuma firera, zan so ku yi zama na adalci a tsakaninku, ku kyautata kyautatawa junna sai ku ga Allah ya baku ikon kare hakin dan uwanku harma da ni kan kaina, ina fatan zan samu haka a wajenku?" Tsakin da take ta rikewa ne ya bale daga bakinta, ta kuwa ja shi da karfin balakin da ya saka suka sake dubanta gaba dayansu Da sauri Malama ta dauke maganar da fadin" In sha Allah ya ustaz, Allah ya bamu ikon fin karfin zuciyarmu alfarmar annabi da alkur'ani" A dole ya janye dubansa a kan Furera ya lumshe idannuwansa yana hadiye abinda take son hadasa masa, watau bacin rai, hakan ya sake kunnata da kona mata zuciya To a kan me zata zauna a mayar da ita kamar wata banza a waje ? Shi kuma sai ya sake karkatawa garesu yana tuna ranar da aka kawo furerar, a ranar ita da kanta ta yanke cewa zasunna yin kwana bibiyu ne a gidan, da kanta ta ringa amsa adu'o'in nan tana ta rawar kai duda ya daukota ne a matsayin budurwa, sam a ranar bai fuskanci irin haka daga uwar gidansa ba, hasalima sai da ya je yi mata sai da safe ya samu kamar Idannuwanta sun yi ja, a nan ya gane cewa lalle Malama na sonsa irin son da ta kasa hanna shi son wani abin bayanta, harma ta taimaka masa, ta kuma yi da zuciya daya, a ranar sai da yaa dade yana rarashinta har ta dawo kyakyata daria kafin ya bar dakinta, sai ga yau gashi gaban sabon salo, wai shine har furera ta manta kalar horon da yake mata a gado take masa tsaki? Dan murmushi ya saki na gefen baki yana ayana' zaki yi bayani ne' A bayane kuwa sai ya sake fadin" Yaya kuka tsara sabuwar tafiyarmu ne? Zaku jone da kwana bibiyun da kuke yi kamar na da ko zaku cenza ne?" Malama ta dan watsa hannayenta ta ce" Ai bibiyu ya fi Malan, ka ga ya fi bamu dama haka kaima, shi fa'idar kwanaki bibiyun inaga kowa ya fahimce shi a nan, a lokacin da furera ta yanke shi har na yi mamakin bibiyu bai yi nisa ba? Aman daga baya sai na fuskanci bibiyun nan shine cikon nutsuwata, inaga ni dai daga wajena in sha Allah bibiyun ya yi min, da zarar Amaryarmu ta fita a kwanakinta na amarci sai mu jone da bibiyu ko yaya kika ce amarya?" Tunda aka fara fara maganar Furerar bata ce komai ba sai fuzge fuzgenta da take da tsakinta, aman a Yanzu sai gata ta budi baki da yatsina tana kallon uwar gidan malan ta ce" Ban fahimci zaki yi magana ki tambayi bakuwar da kika ganni yau a gidanmu ba Hajia ko har hade min kai ne za'a yi tun yanzu a fara hura min wuta ne?, Bayan wannan wasu kwanakin amarcin kike nufi? Kar dai ki ce min kwana bakwai irin na budurwa bayan kin san, na san, ya san a hangame take tamkar kifar gari? Ko salon cin amana ne............?" Tunda ta furta wannan kalmar Nahidht ta rintse Idannuwanta ta kuma sada kanta kasa, ta fa san ba kowa zai zamto ya iya yi mata adalci ba, bayan wannan ai bata nemi a yi mata adalci ba, sai dai bata san mijin tace ta aura ba sai yanzu, tun dazu yarinyar nan ke zuba rashin kunya aman yana zaune yana kallonta bai iya ce mata komai ba, wai dama yadda yake sanyi sanyin nan a komaima haka yake ne? Ta tabata ido zai zubawa yarinyar ta wulakantata dan ga dukkan alamu tsorontama yake, sai dia bata tunanin zata hadiye zagi daga kowace y'a a duniyarnan, tunda laifin ba ita ta yiwa ba ubangijinta ta yiwa, kuma a lokacin da take aikata laifin bata miko mata hannu da tatausan magana da nasiha dan ta kubutar da ita daga fadawa halaka ba, lalalalaalalala saima sake zaginta da take yi a kwararo kwararo, idan a da ita din ba tsarar yinta bace duba da babu abinda ya hada su tana gannin a yanzu tsarar yinta ce, dan haka ta sake damke idannuwanta dan bata so ta yadda hali daga zuwanta gidan a yau yau Sshi kuwa tunda ta furta kalmar a hangame take din nan sai ya samu kansa da jin zufa na Neman karyo masa du kuwa da irin sanyin ACn falon A hankali ya lalubo hannun uwar gidansa ya rike gam da mugun karfin da ya sakata zuba masa ido cike da tausayawa Takan auna abin a zuciyarta ne, yanzu ace irin matsanancin son da take masa ta tsinci ya yi taraya da wata a titi wace ba halalinsa ba? Lalle bata san ke zata iya aikatawa ba, domin tana tsoron idan ta shanye na halalinsa ta kasa shanye na wace ba halalinsa ba, ita kuma shaida ce so halita ne Allah ya darsa na wannan baiwar Allah a zuciyar uban gidanta Furera bata mike a wajen ba sai da ta idasa rufe maganarta ta hanyar fadin" Nadaden nadin da ya sameta a yau ba shi ne zai saka min tsoronta ba, Malan dama ace yarinya danya sharat ka dauko sai mu saka rai da gani yan dagwai dagwai mai yiwu kafin mu mace, aman tsabar ka kauce sai ka kwaso wace ta zubar da kwayakwayen a titi, menene ya rudeka ne haka? Inaga kangarewar ce da kuma jar fatar....., Sai a yi mu gani idan tusa zata hura wuta!" Da kallo Malama ta rakata kafin ta juyo hankalinta tashe ta shiga fadin" Dan Allah ka yi hakuri, Dan Allah ki yi hakuri kema, kar hakan ya hadasa maku da bacin rai komai kankantarsa, ku yi mata uzuri kun san kowani bawa da irin yadda yake kore bacin ransa, aman dan Allah ina rokar sasauci a fahimtarku wa kalamanta......." A nutse Nahidt ta sake dago idannuwanta ta zuba su a saman fuskarta, a hankali ta sake karantar wannan mata mai dumbin abin mamaki, a tsanake ta tsintsinci halaya cikin nata na alkhairi a lokacin da ta fahimci wannan mata ba son mijinta bane bata yi, ba kuma rashin sannin ciwon kai bane, haka Kuma ba aiki irin na kissa bane, tashin hankakinta tashin hankakin mijinta, nutsuwarta kuwa dariyarsa A yanzu a gabanta da yake lamari irin na murmushi ta fi kowa farin ciki, a yanzu kuma da wani al'amari mai kama da bacin rai ya shinfidu a saman fuskarsa sai ta ga nata tashin hankalin ya fi nashi bayannuwa, har sai da ya sakar mata Murmushin yake sannan ta iya mikewa ta yi masu salama da fatan alkhairi ta fice a falon Shiru ne wajen ya dauka na lokaci kamar minti goma a kalla, domin har sia da ta cire ran ko zai dago ya dubeta, sai kuma gashi ya dago ya zuba idannuwansa a cikin nata Da sauri ta cire dubanta a nasa tana harhade girarta hadi da sake tunanin ya aurota be dama dan da zarar an fadi magana kwatankwacin wannan ya birkice? Aman ai ya san me ya dauko ko? Gannin zaman yana neman zama na wulakanci sai kawai ta mike tana gyaraa alkyabarta da tunanin kar dai ta Shuwwa ce zata kasance da ita? Kai da ta shiga ukunta a duniyar nan baki daya Wajen da yake ta dan matso kadan tana kallonsa ta mika hannunta tana fadin" A fahimtata nan bangarenka ne Aban Shuwwa, bani ky din nawa bangaren na je na huta bakina ya fara tsami!" Hannun da ta miko mai dauke da kunshi ya zubawa ido, kafin ya sake lumshe idoo yana son ta sake bude baki ta kuma yi masa magana dan ya sake jin maganar da muryar tarrr ba tare da korar shedan da yiwa kansa iyaka da fadin cewa ya fa kula ba muharamarsa bace Baki ta kuma turowa ta kama tsatsonta tana fadin" Ga dukkan alamu zan fara fuskantar cenzawar namijin tun yanzu? Aban SHUWWA magana nake mak.........Wayo Abanahhhhhhhhhh" ta fada da dan karfi sanadiyar hannunta da ya damka ya wartota ta fado saman jikinsa A tsorace ta dago ta zubawa fuskarsa ido da idannuwansa, shima hakan ya yi yana kallonta yana ayanna abubuwa kamar yaka......' zan so na zarce duk wani marar azancin da ya so birge ki, zan so a yau na yi dan ina ra'ayin hakan, zan so idan Allah ya bani ikon yin ki amshe ni ki kuma bani dama, zan so na kasance mai saka fuskar nan farin ciki ba mai sakata bacin rai ba, ni na ji na gani na kuma dauka da farko na so yi dan na ceceki ne na rabaki da rayuwar bariki, a yanzun kuma zan iya cewa kece bugun zuciyatahhhhhhhhhhhhhhhh' Ita kuma a yau da ta kasance a haka a jikinsa sai ta ji jikinta ya karra mutuwa, gannin ya kira mata ido bai ce komai ba ya sakata mayar da kan nata saman jikin nasa a hankali ta barke da kukan da ya saka shi dawowa hayacinsa a rikice yana dagota gaba dayanta Har muryarsa na rawa ya ce" Nahidh kuka? Kuka kuma? Ya salam menene?" Da muryar kuka ta mike tana janye jikinta ta dube shi da dan harare sannan ta harare shin gaba daya tana fadin" Aban shuwwa har ka shiga halin dana sani da ka aureni ko? Ka shiga halin dana sani ko? To ai sai ka sauni tunda ni dai ba zan zauna na ga wulakanci daga gareka ba walahi, ka sauni ai ba laifi bane malamaima sukan zama azalumai ehe!" Ido ya kikifta kafin ya saki murmushi yana girgiza kansa a sanyaye ya ce" Shin kina da alwallah?" Dan kure shi ta yi da ido kafin ta girgiza kanta tana cirw kai hadi ta turo baki Wani murmushin ya sake yi ya ce" Kin ga mu je ciki ki yi alwallah mana mu yi nafila ta godiyar Allah sau mu yi barci mu hutar da gajiyar nan da muke tare da ita, kin san gajiya bata da dadi sam ko?" Kasa kasa aka sake kallonsa kafin ta yi wajen da ya nuna matan Da ta shiga bayi dan yin alwallah hadi da wanka sai da ta kunna ruwa ya shiga dukan jikinta ta fashe da kuka tana rike kanta sosai, kukan wannan lokacin da ta san zai zo mata, kukan takaicin kanta da kanta, kukan ta cuci rayuwarta sannan ta kuma maimaitawa kanta maganar da mahaifiyarta ta fada mata cewa aikin gama ya gama, idan har da gaske Muhamad din ya yi domin Allah zai kamanta adalci a gareta, itama ta yiwa kanta adalci kar ta tsangwami kanta, dan haka ta wanke fuskarta ta yi wanka hadi da saka doguwar rigar da ta cire a yar akwatin da aka zo mata da su bangaren nasa da hijab dinta ta saka tun a bayin Tana fitowa a tsaye ta gansa saman darduma, dan haka ta karasa ta fesa turare sosai sannan ta dawo tana ta sada kai dan kar ya kula da fuskarta da yake ta son kallo Murmushi ya yi ya juya ya tada ikama sannan suka gabatar da sallar Bayan sun gama dukan wasu tambayayoyi da ya dace ya mata ya yi nata ta kuma bashi gamsashiyar amsa, dan haka sai ya gabatar mata da kazar amarcin da ta yi mamakin yadda aka bata kaza bayan ba a rufe take ba, aman sai ta kore ta ki ci kwata kwata dan cikinta ya riga ya kulle bata jin dadadon abincin a bakinta, ta nuna masa da safe zata ci Da ido ya rakata har ta haye saman gadon sannan ya yi wani murmushin ya mike ya nufi bayi shima Ya dan dauki lokaci yana kimtsa kansa sannan ya dawo ya haye saman gadon Ya zauna A hankali ya saka hannunsa biyu ya tayar da ita zaune dangalgal ta zauna saman bed din tana kallonsa shima yana kallonta Murmushi ya yi mai hade da tarin kwallah a cikin idannuwansa ya nunata da babar yatsarsa ya ce" Kin min adalci kennan?, Da zaki ce min na sake ki ni Nahidt ? Kin san dare nawa na gani har safe ta dalilinki ni ba inada ba ni ba barci ba?, Kin san wulakancin nawa na ji ta dalilinki NAHIDt ?, Kin san sau nawa ina shan kwana ba a daidai ba idan na fuskanci zan iya haduwa da ke kuma kina iya kasancewa kadaratah?, Nahidt yaya hankalina ba zai tashi ba bayan yau kika shigo gidana aman ana neman tayar maki da hankali? Yyaya ba zan shiga hali na damuwa ba bayan na fuskanci za'a ringa neman cin zarafinki a gidana? Kin san na sha fadawa kaina duk wanda ya zage ki ni ya zaga a matsayinki na dama bale yanzu? Sai kuma ya zo a kuraren waje a makararen lokacin da idan na kwatanta daukan mataki za'a sake fasaraki?, Nahidt ni ba macuci bane ba kuma azalumi bane, ban cika son mata ba idan mace ta biya min nakan yi kokarin kawota gidana ko na kiyaye haduwata da ita dan ba zan so na wulakantata ba, shikenan sai ke Nahidt ki ce wai na sake ki? Har yanzu bakya sona ko? Dama dan kin hangi mutuwa ne kika ce a daura mana auren ko? To bari ki ji, ba zan rantse da Allah ba tunda gagawar rantsuwa bashi da kyau....aman zan iya ce maki ki yi kokarin zama dukan abinda zaki zama ta muzguna mani ko makamancin hakan, an riga an daura miki karfen kafa ba yadda zaki yi da ni sai kin janni du inda zaki nufa, Nahidt ina sonki na aure ki, ina kuma son kasancewa da ke.........." Da sauri ya idasa janyota jikinsa ya rungumeta gaba dayanta a lokacin da kirjinta ke dokawa da ruwan tsagwaron kauna A hankali ya dago fuskarta ya sake furta cewa" Kuma na yafe maki hararenama da kika yi, Allah maki albarka.........." Sai kuma ya hade bakinsa da nata a hankali ya shiga kissing din lebunnanta Idan aka ce kai kai kai kauce, to fa kauce malan dan alkur'an zamu kautar da kai fa, A hankali malan ya fara Neman tsiyaye mata da man kai, haka kuma bakinsa kasa kasa furtawa yake ta saki jikinta ta bashi hadin kai, ta taimaka masa kar ta ce ta ki Da farko ta dauka zai dan kwatanta ne ya kwonta, sai ta ga abun na sake hauhawa harma ta kai ga ya sabule ya cire mata hijab dinta ya dora hannunsa saman rigarta yana lalube ha dukkan alamu neman wajen da zai cire mata rigarta ne yake yi Sosai yake nema, ga sansanyan kanshin dake jikinta, ga niimtacen laushin fatar jikinta ya karra birkita shi,, jiki a mace ya dakata yana kallonta a birkice ya ce" Ki taya ni mana haba yayar Shuwwanah ba zaki huce ba?" Sai da ta ringa sauke ajiyar zuciya Sannan ta saka hannunta a hankali gefen hannun nata ta janye zaren dake rike rigar hakan ya sa rigar ta saku a jikin nata A hankali ta saka hannayen nata biyu ta janye rigar gaba daya daga jikinta tana lumshe idannuwanta domin ta tabata shirun da ya biyo baya idannuwansa sun sauka a saman kirjinta ne Wata irin sheda ya ja yana sake kallon kirjin nata, a bayane ya furta" Tubarkallah.........oh ya Allah" sai kuma ya karasa a hankali ya dora hannunsa saman kirjin nata dake tsate kikam yana kallonsa, gashi ta bashi dama harma ta lumshe ido dan kar kunyar abin ta rinjayeta A hankali ya ringa shafawa yana sake dannawa da tabatarwa kansa lalle haka suke haka halitarsu take, sun cika tatul sun kuma tsaya kiri kiri sunna harararsa A dole ya shiga basu kulawa koda bai shirya ba, bale a shirye yake A dole ya shiga rikita mata jikinta da tayar mata da tsume Ta fa jima a hannu, ga abubuwa da aka sha ga jiki dama ya san waje hakan ya sa a hankali ta shiga mayarwa da aban shuwwa martani..........a daidai lolacin ne kuma Furera ta sadado ta kuma dawowa bangaren nan dan ta tabata malan baya kin kwonta matarsa, ta kuma san dole ya ji takaicin matar da ya samu a wangale, ita kuma tan jiran damar dan ta rike ta kuma hautsina zamansu, dan haka ta dawo bayan ta kuma samun zigar kanwarta kafin ta tafi ta sadado ta zo baban dakin Malan mai dauke da gadon sunnah A hankali yake binta da kallo bayan ya yi daidaiya a saman bed din duda wutar da ya kashe dan kar ta riga ta ga abinda ta yiwu ta raina shi, sai kuma ya gaza katabus dan idan ba wannan kulawar ya samu ba dukkan jin dadinsa ragage ne, harma ya iya dan kwatanta mata ta hanyar yawan kai hannunta wajen dan so yake ko yayane ta dan murza wajen ta dan shafa wajen Sai da ta ja numfashi sannan ta shige tsakiyar kafafuwan nasa , a hankali ta kai lalausan hannunta saman wajen da take ta ayana kalarsa a zuciyarta a yanzun Ido ta zarro ta sake dan shafawa ta kuma zarro ido ta saka hannun nata ta dago abin gaba dayansa a hannunta hakan ya saka shi sake rike zannin gadon da kyau yana rintse ido Da mahaukacin mamaki ta hango shi ba shiri ta ce" Muhammad kai ne?" Muryarsa a shake ya furta" Oh Nahidt, dan Allah ki rike da kyau mana.......kar ki saki dan Allah kar ki wahalar da ni" Ajiyar zuciya ta ringa sasaukewa a jejere kafin ta bude bakinta a hankali ta ciro harshenta ta shiga lasar lamarin Ido Malan ya zazaro ya sake saurarawa Ita kuma a hankali ta odasa saka abin a bakinta ta rike taf kafin ta dora harshenta a saman cen saman ta shiga yawo da shi a saman wajen Da karfi karfi Malan ya ce" Lah ha illa ha ilalahu muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam, tande ya sayadah tande ya habibiyah washhhhh hade da su duka hadiye kai duniya arzikinta da firgitarwa yake........ Nahidt dumi dumi kaikayyyyyyyyyyyyhhhhyyyyyyyyyyyyyy" Murmushi ta saki ta ci gaba da bashi wuta, har sai da ya ji zai mutu dan masifar duniyar maji dadi sannan ya mike a haukace ya rikota ya sake maida ita saman gadon Tabas maganar baiwa kowace gaba hakkinta haka din ne a duniyar malan Malan ya rike kugu ya kuma wanzar da lamari mai shiga jiki ya haukata yar mutane har ta ringa jin dole ne ta kwarara ihu idan bata kwarrara ba akoy matsala Tana shirin sakin karinta ne ta ji tatausar muryarsa na furta adu'ar saduwa da iyali a gagaucen harshe, hakan ya sa ta lumshe idannuwan nata tana sauraronsa A nan fa gizo ke saka, domin kofar nan dake bude hayam ce ta ce ratsa in ka isa A nan fa ake yinta dan kuwa wajen nan a irin lokacin nan ko yar yatsarta na samun tsaiko idan ta gwada cusawa bale wannan lamari na malan Muryarsa a rikice ya ce" Nahi ta ki shiga a rufe" Nahio kuwa tsoro ne ya cikata dan walahi maganin matsin da mahaifiyarta ta yi mata ita kanta a tsorace take da shi, domin ya kai sau hudu ana maimaita abin ta rufe ta rufe ruf yanar budurcin ce kawai babu domin matsin ba iya baki baki bane har cikin a matse yake, du kuwa da irin tarin niimar da ta sauko mata bai hannata rikicewa da rikeshi a rikice ba Jikinta ne ya farra rawa jin ya fara saka karfi karfi, shi din da kansa a yanzun ya fara fita hayacinsa ta yadda kawai sai ya shiga Da karfi ta so dagowa dan rike shi aman sai ya mayar da ita kuryarsa na rawa ya ce" Kar ki yi kokowa ki ji ciwo, ki bari na shiga Nahidt....mmmmmnmnmn .........wayo Allahna subahannalah wayo wayo..............na shiiiiiiiiiiiii" ALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 7️⃣3️⃣ Da karfi ya tura kansa ciki, lokaci daya ihu daga baki uku ya fita mai mabambantan ma'anonni Na farko NAHIDHT ce ta yi shi na azabar da bata san cewa zataa tsinceta a tare da Malan ba, shi yasa a lokacin da mamanta ta ringa yi mataa anfani da DAN UBAN BUDURWA ta yi ta yi tana karawa hankalinta kwonce ta tura shi cencencen ciki sai ya wuni jikinta sai kuma a jone da zama a cikin tafasashen ruwan bagaruwa da sasaken baure, ga kuma mai saukar da ni'ima, takan amsa ne ta aikata da tunanin Allah ya sa bawan Allah ya samu gamsuwa.....wannan dalilin ya sa take ta tunanin idan karama ce sosai fa? Shi yasa take karra gyarawa dan zata so ta zamto mai faranta masa gaskiya Sai ihun da ya fito daga bakin Malan mai hade da salati hadi da ambatar sunnanta ya karashe da fadin ya shiga.....wanda yana shigar kuma sake riketa ya yi dan kar ta saka ya fita domin ta nuna alamun tana iya aikata masa da yankan kaunar nan Sai wanda ya fito mai hade da kuka da kuma silalewa a jikin kofar tana dora hannunta biyu a saman kanta zuciyarta tamkar zata ballo ta fito dagaa bakinta dan tsabar kaduwa da azabatacen kisshin da ta ji har kamar kunnenta zai dode ya daina ji, haka kuma bakinta ya furta" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une shikenan mijina ya tarra da karuwa ya shiga ya idasa shiga hannu sai yadda Allah ya yi da shi yanzun, wayo Allahna Allah ya isa......." Sai kuma ta saka hannu tana toshe bakinta dan ta tabata in dai jin Malan ne to ya jita domin bakinta bai mata da wasa ba, ga duka ga kunce zani ? Da sauri ta ringa rarumar kasa har ta idasa rike kanta ta yi waje da gudu jikinta na rawar santi tamkar wace mujirya ke neman taso mata tun daga kanta har kafafuwanta ta auna a dubun lamba ta fada dakinta ta zube a nan ta ci gaba da borinta A hankali ya janye kansa daga kofar tunda haske ya bayana ta kasan kofar alamun wadda ya jinginu ya matsa, sannan ya gama gane muryar ko wanene sai ya dawo wajen Nahidht ya sauke mata kallon dake cikin zuciyarsa mai fauke da tsantsar tarin tausayinta ga kuma gudurinsa da ya yiwa Kansa dan sake birge abokiyar zamansa cewa lalle zai mata amfani da kayan yakinsa ya haketa son ransa dan koda ta san waninsa kafin shi idan bai fishi da komai ba to fa su zo daya, ba zai so ta ringa begen waninsa ba, gata a matse, shi da za'a barshi da ba dan lamarin d ata aikata sanane ne ga kowa ba sai ya buga cewar budurwa ya dauko yanar budurci ne kawai babu Da tarin bukatar hakan da tarin bakon yannayin da ya yi raf da shi ya ringa aikata aikinsa Karshe dai hannayen nasa dake ririke da ita ya saki ya ringa dora hannu daya a saman kai yana saukewa yana kuma dafeta idan zata kauce yana rikota, Hakan ya sa iface ifacen dake fita daga bakunnansu idan kunne ya ji ko aka ji ta kwatance abin zai iya rufe ji, gwara mu tatara mu bar Malan da bidirinsa domin ya dauki niya ba dai awa daya ko biyu ba sai yadda hali ya kama a kan NAHIDt, (🥺Sorry NAHIDt)............. Summa ne kawai bata yi ba a hannun malan, malan din nan dai malan, malan mai rawani mai hula malan, malan da take kirtawa rashin kunya idan yana salo salo ta kebe baki ta ayana an ji jiki mutun kamar wata yar budurwa? Malan dai uban Shuwwa wanda idan yana mata nasiha take turo masa dan kwali gaban goshi ta kuma nuno masa keya ta ce an yi din idan ta zauna shi zai nemo masu abinda zasu ci ne?, Yau gata tana bambance ta bariki da ta halal, yau gata a hannu an mata riko mai sunnan riko, domin malan na sauka ya taimaka mata suka shige bayi a tare ya kuma taimaka mata ta kimtsa jikinta da kyar aman abin mamakin malan na like da ita tamkar cingam, haka suka gama tsaftace jikinsu suka dawo cike da tausayin da digon jinnin da ya zuba sanadiyar matsewa da kuma yadda ya haki wajen ya tatare kayan shinfidar yaa ciro wasu ya fice da wadicen din , kafin ya dawo har ta cenza shinfidar ta haye ta dukunkunne tana kikifta ido tamkar an jijiga bera a kwano har ya dawo ya rufo ya sake feshe jikinsa da turare sannan ya haye ya ja bargon nata ya shige ciki ya janyota jikinsa a hankali yana mamakin barcin da yake ta fuzgarta A sanyaye ya furta" Allah ya maki albarka matar Aban SHUWWA, Allah ya karra maki lafiya auntyn shuwwa......" Nesa take jinsa domin barcin kamar an sauko mata da shi gaba dayansa ne, ko dan ta dauki gajiya mai sunnan gajiya? Ga kuma murza irin ta Aban shuwwa? Sai kawai ta idasa dauke wuta a lokacin da kanshin turarensa ya sake kawo mata hari ya shige hancinta yana bata niimar nutsuwa irin ta kanshi Shi dinma sai ya yi ta sauke ajiyar zuciyar samun nutsuwa ya ci gaba da gadinta, domin so yake kadan barcin ya dan saketa su yi nafilar tsakiyar dare, aman ga dukkan alamu ba za'a samu haka ba domin yana ta kwatanta damunta barcin ya fi karfinta, shi kuma jiki ya saba komai dare komai gajiya sai ya gabatar da nafilar nan yake iya samun barci, shi yasa yawancin lokuta yakan yi barcin bayan karfe tara ne zuwa sha biyu , to da zarar ya farka ya kimtsa kuma sai ya fice shima nema irin na kowani dan Adam, daga nan kuma ya dawo masalacinsa ya bada sallah, ya kuma komawa nemansa sai yamma ya dawo gidansa dan samun wadatacen lokaci da iyalinsa da mutanen dake karkashinsa, ta haka yake samun bakinsa harma idan zasu kai ziyara su je su sada zumunci a cikin isashen lokaci, a dole ya mike ya je dan gabatar da abinda jikinsa ya saba, a cikin adu'arsa kuwa ya nema mata gafarar ubangijinta har sai da yan yatsunsa suka fara yi masa zafi, sanann ya shiga neman Allah ya saka mata soyayarsa a zuciyarta ta yadda zata rayu da shi, Allah ya sa kar rashin haihuwarsa ya sa ta guje shi, Allah idan da rabon zai ga kwonsa a duniya ne Allah ya nuna masa ya tabatar masa da mai albarka Da wannan ya gama ya sake komawa ya kwonta a jikinta yana jin yadda fatar jikinta ke dan daukan dumi, sai ya ajiye haka a matsayin bargon da ta shige ta yi lumbuk a ciki ne, dan haka sai dan sasauta mata rufar sannan ya samu barcin Cen cikin barcinta ta ringa jin ana ta faman damuka mata mama, tun abin baya hawa kanta har ya zamto ta bude nanauyin idannuwanta ta sauke dubanta a saman Aban shuwwa Ido ta zarro tana neman tashi da son yin magana a dan rikice ta ce" Habiby mene zaka yi haka kuma?" Dan dagowa ya yi da idannuwansa da suka masa nauyi yana ta lumshe su a hankali ya ce" Zan kashe kishirwa ne Khalby, banma so na tasheki ba har na yi na gama" Da mamaki take kallonsa, wai baima so ya tasheta ba har ya yi ya gama, da wani abin ne zai yi ya gama bai tasheta ba? Sai kuma ta sake rike hannunsa raf tana shagwabe fuska ta ce" Na fa ji ciwo Allah" Ido ya kikifta kafin a sanyaye ya ce" Baki san wajen nan dole sai da sabo yake sabawa ba?" Bakin ta shagwabe zata kuma yin magana Idannuwanta suka sauka saman agogo Wata boyayiyar ajiyar zuciya ta sauke ta saki jikinta dan ta tabata du inda kiran sallaah yake yanzu an fara, Ai kam ba'a saka minti da yawa ba aka fara kiraye kiraye a masalatai Ido ya zarro yana dagowa da sauri ya kalli Agogo, sai kuma ya kalli wandonsa A tare suka fashe da dariya ya rukunkumeta yana mata cakulkuli da fadin" Ga dukkan alamu ke ta fadi a kan kari ko?" Itama dariyar take ta ce" in ba Muhammad ba abu kamar tuwo?" Bakin nata ya dan dale yana fadin" Dama tuwon zai dawo min wannan ni kam da na ji dadina na ci da safe , da rana, da kuma dare, kin san me?" Ta girgiza kanta bayan zarro idon da ta yi na jin ashe bakinsa bashi da birki? Ya dora da fadin" Idan na tuna aka ce na aljannahma wani sha'ani sai na karra hima wajen kai goshina kasa, ya Allah ka saka mu a layin yan aljannah, Nahidht da idan na labe sai kuma yadda hali ya bada" Baki ta fara turowa sannan ta coje yatsarsa da yake ta faman mata yawo da ita a saman lebenta ta ce" Ga dukkan alamu kai dai bawan Allahn nan ka san mutuncin abin nan!" Murmushi ya yi shima yana kallonta ya ce" Ga dukkan alamu ke kuma matar malamin nan zaki yi kishin abinki?" Idannuwanta ta juya tana yin fari farrrrrrrr da su ta ce" wannan kuma halal ne" "Nima jin kina jin hakan nutsuwata ne yah Mar'atusalihahhhhhh" ya karashe yana sake hade bakinsa da nata du kuwa da yadda take kauce kauce duba da farkawarta kennan daga barci ai ba wani wanke baki ta yi ba aman shi a nanau ya nane mata yana mata manau da asusubar nan, Yana fita itama ta ware ta shiga kimtsa kanta cikin nutsuwa Akwatinta ta bude ta ciro rantsatsen dinkin leshhh dinta ta watsa bayan ta gama sallah, sannan ta sake zama gaban madubi ta kuma tsatsara kwaliya hadi da kashe daurin dan kwalinta Turare ta wanka da shi sannan ta maida komai ta sake kimtsa dakin da suka kwanan ta fito tana ta neme nemen abun turaren wuta domin da turarenta a akwatinta da garwashi irin na kwali wa'inda Shuwwa sarkin kanshi ce ta saka su kan ko a ina ta samu kanta ko a marfin kwano ne sai ta saka turaren wutar ya baje ko'ina Ai kam ta kunna ta saka ta sake kakabe falon shima ta kimtsa komai sanann ta shiga tunanin yaya harkar girkin gidan? Dan su ba wani jira suke yi ba bale kai da aka kawoka haka zikau? Ai kuwa kwonkwasawar da aka yi ya sakata dagowa tana kallo dan ta tabata koma waye ya san kan gidan ai Budewa sukai suka ringa shigowa bayan jagorancin hajia da salama Yannayin jikinsu sanye da kaya irin na gidan sarautar gidansu, hakan ya saka ta fahimci daga gida suke wadinnan Manyan kulolin da aka ringa jerawa take bi da kallo bayan sun gaisa da Hajia da tambayarta kwanan amarci ta sada kanta bata ce komai ba dan tana matukar jin kunyar matar nan da gannin darajarta Sake dawowa suka yi suka zube suka sake gaisheta da yi mata sai an jima, sai babar cikinsu ce ta zauna kanta a kasa ta ce" Allah ya taimakeki adalin uba na gaishe ki, sarauniya tanai maki fatan alkhairi" Gaba daya sai ta rasa me zata ce mata domin ita dai abin nan ba wani sanninsa ta yi ba, sai ta samu kanta da yin murmushi tana ayana' Kan uba, dama Shuwwa na nan da ta baki amsa ' Hajia ce ta yi murmushin itana ta ce" Idan kin je ki ce gimbiya na amsa gaisuwa sannan tana gaishe suda fatan alkhairi, sannan ki ce Hajia ta ce tana neman alfarmar a yi hakuri a daina yiwa Nahidt abincin sati, domin a Yanzu haka na gama gyara komai, in sha Allah na amsa ina nufin na amsa....." Jakadiyar kanta ta ji dadin maganar dan haka ta yi mata jingina da tabatar mata sakonta zai je inda ya dace Ita dai NAHIDt tana kallonsu ne, ga hammar da take ta faman yi wace ta rasa ta wani balakin ce, ita dai ba yau ta fara shan wahala da daukan gajiya ba, aman gaba daya yau din abin na damunta sosai ga wani barci kamar ana like mata ido Tana zaune a falon nan sai walwali irin na amare take har Malan ya dawo Da annurin fuskarsa yake amsa gaisuwarsu su biyun, sannan ya bi bayan hajia har wajen table din nan Tai masa bayani tana murmushi haka shima ya amsata da gamsuwa sannan ta yi masu salama ta tafi bayan ya fada lalle lalle a zo a kwashe zai zuba mata daidai cikinta yanzun a fitar da ragowar kowa ya samu shi abincin ai abu ne na ido, kowa zai so ya taba idan hancinsa ya shaka A gaba ya saka NAHIDt da abincin a shake a olate guda, yakan deba a cokali ya bata sannan shima ya ci , yana mata hirar dake sakata yin murmushi tana kallonsa da dumbin mamakin kular da take samu daidai da wace mai inya ya dace ta samu, har sai da ta gama komai ya kuma tabatar da ya kilaceta ta koma barcin da ya kula tana matukar ji sannan ya rufo ko'ina ya nufi bangaren FURERA,. ______________________________________ Sorry sisters😔, kun san idan an zo gangara sai a hankali😍😍😍😍🥰🥰🥰🥰🥰 🥺 Wollah saura a ce na lalashe😭aya bayan daya kafin ya yi dan gyaran murya a tausashe ya furtaALK'ALAMIN KADARATAH Na *Sajida* Page 7️⃣4️⃣ A lokacin da ya shiga a kwonce saman doguwar kujerar falonta ya sameta, ta yi irin kwoncin nan fake nuni da baka tare da nutsuwar zuciya , fitilun falon nata a kashe haka kuma yannayin falon ya dauki yaunin dake nunin ko shara bai gani ba bale arzikin turaren wuta bayan sunna da yan mata bibiyu dake masu dukkan hidimar da suke da bukata a bangarensu, ga dukkan alamu yau bata ba tata yan matan daman shigowa bama bale har ta basu damar yi mata hidima mai kyau Saman table din dake ajiye a tsakiyar falon ya zauna ya fuskanceta yana hade hannayensa irin ya saba sun nan bayan ya kunna fitilar ya kuma dage labule domin shi baya son irin yannayin waje ya zamto haka din nan A tausashe ya ce" Ita tsafta cikon adini ce, kema kin sani cewa kazami baya shiga aljannah, me zai sa ki kwana da rigar kuma ki kasa cireta koda a wajen alwallah ne? Ko da na buga maki baki tashi kin yi sallah ba?" Idannuwanta da suke da mugun ja ga kanta da yake matsanancin ciwo ta dago tana kallonsa , aman bata bashi amsa ba Dan sake fuskantarta ya yi yana jiran amsar aman ta masa shiru dan haka ya dora da fadin" Furera magana nake yi" Furera ta bude bakinta a kausashe ta ce" Malan, yanzun dakina yake wari ko jikina kake nufi? Har ka je an shaka maka sabon kaanshin da baka taba ji ba a duniya ne zaka fara jin namu na fitar da warin hamami maimakun kanshin da kake yabawa a da?" Malan ya yi murmushi yana kallonta ya ce" Ko a da, na kasance mai saurin fadin abinda yake kusa da gaskiyar hancina, bana toye gaskiyar lamari ko yaya take furera, nakan ce da ku yannayin dakin nan a karra karfafa masa kanshinsa..........nakan yi a wajen da Wata ba zata ji ba bale ta wulakanta yar uwarta,idan kuma kun yi kwaliya nakan yabawa koda ina sauri ne nakan bar text message, shin laifi ne dama kwatanta hakan?" Kamawa ta yi da kyar ta mike zaune tana sake hade fuska ta ce" Malan wai wani abu kake so ne?" Kansa ya gyada a nutse ya ce" So nake ki gane cewa idan laifi na maki ina mai baki hakuri ki warware ki sake ki shiga lamuranki na yau da kulin, bana so ki yi garajan lalata goma ta arziki saboda wani tunanin, ina so ki kasance mai anfani da ilimin da Allah ya baki ki wanzar da muamularki da kankin kanki bisa adalci, Furera kazantar da idannuwanka basu gani ba tsafta ce in ji malan bahaushe, haka kuma du juwarka kar ka fara take dokokin ubangijinka, kar bacin rai ya saka ka aikata aikin jahilci, karin aurena ba yana nufin bana son iyalina ba, haka kuma wace na kawo dan na birge ku ba zan bari ku wulakantata ba........, Ki tashi ki yi sallah karfe tara ke neman yi, daga nan sai ki yanke shawarar ya dace ki yi tsafta ko aa? Abinda na sani shine yadda na karamaki zan karamata ba tare da na daina karamaki ba, zuwar min bangare kuwa a lokacin da bai dace ba zaki hanna kanki da kanki ne!" Yana gamawa ya mike ya bar mata falonta Ta jima tana kallon waje daya da tarin mamakin ita malan ke wulakantarwa ko? Sai kuma ta ringa girgiza kanta a hankali ta ce" Kadanma na gani da aikin yar bariki, da bata zigota ka nadan duka ba, ya zamto komai na yi laifina Malan yake gani?" _________________________________________ Kamar yadda Malan ya kwana da begen iyalinsa, hakan ta kasance a wajen MUHAY Tabas ya sake gannin wautarsa ta tsayawa lokaci mai tsayi haka bayan ga dama kala kala a gabansa a kusa da matarsa Sai dai kuma yana karra jin karfin gwuiwar sake baje mata sirikansa da zuciya daya domin bashi da darr, bashi da wani darr a lamarin iyalinsa, a kwana biyun nan da ya yi bayan auren yar uwarta tare da ita zai iya rantsewa bai taba jin moment masu dadinsu ba, dalilin da ya sa kiwa shine shi ba zuwa wajen aikin yake yi ba, yana cikin gidan ne mane da ita, idan ya motsa to fa dan ya je ya ga mahaifiyarsa ne wace a yanzu zai iya cewa fahimtar dake tsakaninsa d aita har ta zarce tunaninsa, mahaifiyarsa na fahimtarsa fiye da kowa a duniya, bai taba tunanin zai wayi gari ya riski irin ranar nan ba, ko a da ba wai wani abin marar dadi take jifansa da shi ba, aman kuma a kukun cikin tuhumarsa take, a yanzu kuwa a kulun cikin kula da lamuransa da na matarsa take da karra jadada masa cewa ya rike yarinyar dan soyaya, ya riketa dan yar halal ce, ya kuma riketa dan ta cencenci rikon daga gareshi, kar ya wulakantata koda da wasa ne, kar ya ja mata rai , ya yi mata adalci a komai cikin rayuwa........., Yakan yi murmushi ya ringa ayana a ransa abubuwa kamar haka......Mama da zaki shiga zuciyata da sai kin tsorata da ilar da ta yi mata, ta yiwu ambanta ya bata wani hatimi ne mai hade da sunnana? So take karfi da yaji sai ta haukata maki yaro, Mamah tunda na hadu da ita dama bata iya yada manufa ta laluma ba, a haka ta dagargaza maki yaro ke bakima sani ba kina faman a kular maki da ita.................mmm Agogon dake falon ya kuma kallo bayan ya daura ta hannunsa Kakin da ya saka yau shi ba wani sonta ba yake, gashi ya shiga a cikin abu biyu yana so ya koma bakin aikinsa a kasar su Shuwwa yana kuma tunanin a inda ya dace ya barta, a nan kisa da mahaifiyarsa ko kuma a gidan cen? Shi baban damuwarsa idan dai a cen zai zauna dole sai a bariki, bariki kuwa baka isa ka rabata da maza ba ko waye kai, gashi yau ,zasu juya shine yake sake tuna akwatunnan da ta gama shiryawa a dazu kafin su je wajen mama su dawo Jin karar bude dakinta ya saka shi juyawa da sauri ya sauke idannuwansa a saman kanta Da farko ta fito ne da dan murmushi a kwonce saman fuskarta, sai kuma ta gimshe shi ganninsa tsaye sanye da kaki bayan idan bata haukace ba a yau ne zasu je Wajen su Nahidht Dan sake kureshi da ido ta yi sai kuma ta shiga takwakwafe fuskarta, lokaci daya ta shiga dira ta fara sakin kukan tabara hadi da dira da dukan karfin da take ji a jikinta duda ba wani karfin a zo a gani bane duba da zazabi da take dan fama da shi ta shiga fadin" Ka saka kaki kuma? Ka saka kaki kuma? Wayo Allahna to me kake nufi ne? Dan Allah me kake nufi ne???????" Da sauri ya ringa bin kirjinta da kallo da take ta jijigawa Idan ta dira, a birkice ya nuno wajen yana fadin" Kin ga dai to me aka yi? Kin ga fai fita zan yi na dawo ki daina irin haka din nan tsaya waje daya mana mu yi magana, meye aka yi yo?" Sake didirawa take tana kukan tabarar da ba hawaye aman kuma kururwarsa ya cika masa kunne tana fadin" To yaya zaka saka kaki kai da zamu tafi? Ba kace na shishirya ba gashi har na gama shiryawa kuma sai na ga ka saka kaki?????" Yawun dake makogwaronsa ya hadiye yana sake kallon fuskarta da irin yadda take dira Da sauri ya shiga bale botiran rigar da ya dora a sama ta kakin ya cire ya yi jifa da ita sannan ya durfafeta Baya baya take yi tana sake kallonsa har ta fada saman doguwar kujerar falon Bai yi kasa da gwuiwa ba ya rufa mata baya ya yi mata rumfa yana kallon bakin da take ta mutsu mutsu ta yi tsittt tamkar an kashe redio Kasa kasa ta ce" Inace tafia zamu yi Yalabai?" Kansa ya girgiza a hankali yana fadin" Nima ai na zata tafiyar zamu yi kuma sai na ga kin tara ruwa hajiyata......" Idannuwan nata ta rintse da dan karfi sannan ta dan bude tana kallonsa, kasa kasa ta ce" Me zaka yi a falo?" Sai da ya dan yi jim sai ya ce" Aikin laddah.................. Barama ki gani......" Kafin ta ankara tuni ya shiga aika mata da zafafan kisss ta ko'ina Ta riga ta yarda da wannan fannin nasa ya yi fice da wahala a samu na biyunsa a iya ba lamari hakkinsa, hakan ya sa ta saki jikinta dan ita kanta bata san meye damuwartta da bawan Allahn ba Safarta da ta ji yana janyewa ya sakata sake saurarawa da tunanin yau kuma harda su cirw safa? A hankali ta zarro Idannuwanta sakamakon jin dumi da kuma santsi irin na bakinsa a saman babar yatsarta sai kuma ta aniya furta" Aushhhhhhh" dalilin shiga tsotsar yatsar da ya yi Ta mutu da mamakin jin daga nan ya dora harshensa mai masifar tsafta mai kanshin turaren baki mai tsadar gaske yana yin sama sama da shi a hankali har ya kai wajen da pant dinta yake domin ta cikin doguwar rigar tata ya saka kansa Wani gwauron numfashi ta ja irin na zata mace din nan sannan ta dago a haukace ta aniya mayar da shi samab kujerar sannan ta haye rabin jikinsa da nata jikin, da hannunta na hagu kuwa ta je ta ringa laluben wajen da ba'a aiketa ba, shi kuma a haka ya dago fuskarta ya hade bakinsu yana bata kulawa cikin nutsuwa da rawar jiki da muradin lamarin da dukan karfinsa da zuciya daya Sosai suka rikita junna, har ya zo neman hanyarsa kamar yadda ya saba Bayan ya gama adu'arsa ya zuba mata ido da mahaukacin mamakinta gannin ta juya ta rike kujerar da kyau sannan ta bashi wata damar da bai tana tunanin zata iya kwatanta hakan ba Sai da ya yi irin na bijimin doki sannan ya afka a cikin lamarin da dole a yau bakinsa sai dai ya garza ihun nan domin ya zo kan gabar da ba halin waigawa baya ko gane kar a ji, hadalima a ji din bai dame shi mudin zai samu ya sada gari da garin nan Muryarsa a haukace yake ambaton sunnan da sunna kamar haka" Babynarrrrrrrrh, ina son ki, IBTISAM tun ranar da wannan ya sake ki ni kuma sai nake fatan kar wani ya daukar min, IBTISAM i love u so much............" (🥺 haba dai wace bata gyara ita ta sani 🙄, ke fa ki gyara koda ba zai yaba ba ki ji dadinkimma ya wadatas!") Da wannan ya idasa yada manufarsa a kanta sannan ya kwontar da ita a jikinsa a hankali yana sake shafa jikinta a sanyaye ya ce" Ibtinah?" Shuwwa da ta sha wuya harda ta sadaka da kyar ta iya dan motsa hannunta dake nuni da ta amsa A sanyaye ya ce" Ina son ki......." Ido ta lumshe da mahaukacin karfi tana jin yadda abu ke mata yawo a sasan jikinta A hankali ta sake dora hannun nata a daidai kirjinsa tana jin yadda kirjin nasa ke dokawa da karfi A hankali ya ce" zaki so ni watarana? Zaki so nihhhhh?" A hankali ta dago kanta tana kallon fuskarsa MUHAY ya gama kasheta da dukan sharuda na kyau da nagarta A hankali ta maida kan nata ta kwontar dan zazabi ke ta son kayar da ita kuma bata so ya gane dan yana iya matsa tafiyarsu Ta rungume shi itama ta ce" MUHAY, wace mace ce zata ki sonka?????" Da sauri ya tari numfashinta yana fadin" ba maganar wata ta so ni ba nake, maganar matatah ta so ni ne damuwatahhhhhhhhhhh" "Ina sonkahhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh" ta fada a raunane tana dagowa ta dora da fadin" har ji nake kamar zan mutu idan na tuna kana iya son wasuna kuma halal ne........................................, MUHAY sai na ji nan dina na zafi sosai......." Sai kawai ta fashe da kuka wanda ba shi ba ita kanta dake yin kukan tana yinsa ne a rashin dalili, tana kuma fara shi ta ringa tambayar kanta to me na kukan? Aman sai ta ji kamar wani abu ne ke so dole ta yi kukan nan, haka na dazu ita ta fara shi ne da niyar zata cenza raayinsa da tabara sai ga furkarta na hawayen, kai ta tabata rashin Nahidt a kusa da ita ne take aon zama wata lazy girl! Shi kam lalle ya samu kansa a farin ciki mai tsanani, harma yake tunanin kyautar nan da ya tanadar mata kamar ta yi kadan ko dan amsa masa da kalmar so din da ta yi Dan haka ya sake rungumeta a jikinsa yana mai ta faman yi mata godiya da sake nuna mata soyayar a aikace sannan ya mike ya dauketa cimak ya yi bayi da ita dan su shirya kawai su daga domin ya kula idan basu tafi ba komai na iya faruwa, itama NAHIDt din dan wani tsohon wulakanci yau tunda safe ta kwala masu kira bayan jiya wuni suka yi sunna neman layinta wai barci ta wuni yi dan rainin hankali kuma ana tsaka da wayar da ita ta sake komawa barcin! Da wuri wuri suka shirya aka fitar da dukan akwatunnan da ya fitar sannan ya koma ya fito da ita ta sha bakaken kayan da ya zaba mata da su nikaf baki sannan suka kama hanyarsu tafia ta awa biyu rakkkkkkkkkkkkkkkkkkk sai fatan sauka lafiya............... Tun a cikin jirgin jikinta ya sake dumewa da zafi, aman sai ta ki yarda ya gane domin yana zaune ne da jarida a hannunsa ita kuma ta bude iPad dinta tana game, zafin jikin ya sakata ajiyewa a hankali tana dan nadewa ta jinginar da bayanta tana lumshe ido hadi da tunanin ko sauro ya cijeta ne bata sani ba? Ta yi shiru a kwoncen da take Jirgi na sauka kasa ya mika hannunsa dan ya tasheta a nan ya ji zafin da jikinta ya dauka mai yawan gaske, A rikice ya sake dagota yana kallon fuskarta bayan ya yaye nikaf din muryarsa har tana neman hadewa dan gagawa ya ce" Bb baki da lafiya ne ? Na ji jikinki zafi , to aman ai ba haka muka fito ba, subahannalah Ibti................ I'm sorry sistersAlk kdr 7️⃣5️⃣ A rikice ya sake dagowa yana taba wuyanta da kyau hadi da rikota a jikinsa yana mai kai dubansa wajen agogon hannunsa da saurara tafiyar da jirgin ya rage sosai yana tsayawa ne da zarar ya gama tsayawa kowa zai sauka ne Du ya rasa me zai yi ko zai ce, ya maida ita jikinsa ne ya riketa sosai yana ta jiraa a gama daidaita komai shima ya sauka kamar yadda pasinger ke sauka A jikinsa yake saukowa da ita, ya so daukanta aman ta nuna masa ita fa aa, ta yiwu a yan daukansu da bakin kunya ita dai aa da sauki ai jikinta Ai kam motocin fada sun zo hakama na gidan sojoji sun zo Bai tsaya wata wata ba ya shige daya ya bada umarnin a kaisu gidansu du kuwa da irin yadda ta nemi da su fara wucewa ta ga Nahidt din, sai ya nuna sam bai san zancen ba, dole ta hakura akai masu rakiya har gidan nasu ya salamu mutane yama ki yarda ta gaisa da kowa cewar zata huta bata jin jikinta Basu jima da zama a saman babar kujera ba Likita ta shigo, ko abincin da aka gabatar masu basu iya duba ba domin ita bata jin cin abincAlk7️⃣6️⃣ Rigima suka diba a washe gari sosai, domin ta mike garas da ita bata jin komai, aman MUHAY ya nuna aa babu inda zasu je, bata da lafiya ta yi hakuri har ta huta Ta dan nuna bacin ranta shima ya ja tunga a kan maganarsa ya tsaya hakan ya sa ta sha rigingimunta aman ya nuna aa babu inda zata je sai ya gamsu da fitar nata Dole sai waya ta ringa yi da yar uwarta, mamanta kuwa sai da ta tabatar mata baya nan sannan suka yi waya ta bata shawarwari naa yadda zata iya kula da kanta ba tare da ta wahala sosai ba, duda ta tabatar mata ba za'a yi mutun ya samu ciki kuma ace babu abinda zai same shi na dan rashin jin dadin jiki, ta jure ta ringa karfafa jikinta ko ba dadi in sha Allah zai wuce lokaci ne, sannan kar ta ji saboda maganar son zuwa ta tayar masa da hankali, lafiyarta shi suke so, a nan ta bata mahaifinta, irin yadda ya ringa mata tambayoyin yaya jikinta sai da ta ji wani iri da tariym kunyar kennan shima ya ji? Shinema ya nuna idan aka kwana biyu bata zo ba shi kam zai zo ya ganta domin shi hankalinsa a wajenta ya kasa samun nutsuwar zuciyarsa da tunanin yar autarsa Wannan ya sanyaya mata zuciya har ta watsar da komai suke kwasar waya da NAHIDt da Fauzy sai yyyanta lokaci zuwa lokaci, wayarma idan baya nan domin idan yana gidan ya kama faman fadin ta dan huta mana, ko ya suka yi ido hudu sai yayi alamar wayar ta isa haka, ita kam har lamari na kar fa ka isheni take nuna masa aman ba ruwansa babu abinda ya dame shi shi ta lalamin abinda yake cikinta yake yi A bangaren Nahidt kuwa tunda aka shigar da ita bangaren Malan zata iya cewa bata ga hasken rana ba har yau da ta kama kwana uku cirrr tana tare da Malan A yau ya yi safiyar tafiya wani kauyen da yake yi masu rijiya da ginnin masalaci domin an tabatar masa aikin ya kamala to zai je ne ya basu damar anfannuwa da Wajen da kuma barin komai a hannun mai anguwar anguwanni ukun da aka yiwa rijiyoyin sai ta masalacin da kuma tsaftar masalacin idan aka dora limamin kauyen mai nagarta Cikin nutsuwa take takawa bayan ta gama shiryawa ta je bangaren Hajia Malama Sosai ta rage tsayinta tana gaisheta da murmushi, Malama da sauri ta saka hannayenta tana mikar da ita hadi da nuna mata lalala ta daina haka sai ta saka ta ji wani iri , Murmushin dai ta kuma yi tana yaba tsaftar wajen, sannan ta fada mata cewa zata bude bangarenta ne duba da yau ta cika kwana uku, ta nuna mata tana so ta taimaka mata a tsayar da kwanakin nan a iya ukun nan dan kamanta adalci a zamantakewar ba tare da rai ya zo yana baci a kan maganar da sunna iya fahimtar junna A nan Malama ta yi mamakin yadda ra iya wannan tunanin, sai kuma ta ji ta gamsu da maganarta domin ko ba komai za'a kwontarwa da Malan din hankali dan idan ta Furera za'a bi kulun a raba hali babu abinda ya dameta, da wannan ta nuna mata in sha Allah zata kwatanta aman idan Malan ya nuna aa baya muradin hakan ta yi mata alfarmar ti masa biyaya, domin faein cikinsa suke nema ba akasin hakan ba Ita dinma sai ta gamsu da hakan, sannan ta nemi da ta yi mata rakiya dan Allah Sosai malama ta ji dadin karamcin da ta yi mata, haka kuma ta nuna mata su karasa bangaren Furerama a sanar mata ta fito su je, dan samun kyakyawar fahimta da zumunci a tsakani Ita dai bata da damuwa da hakan, duda ta san Furerar akoy lamari na raini a tare da ita, aman a gidan ita din ba sarauniyarta bace, kishiyarta ce, wace ta aure mata miji ya zamto mijinsu a tare, idanma tana jin haushinta a yanzun tana mata uzuri, yarinyar ta ji maza tana kuma kishin maza ne.....ita da kanta da ba dan kar a ce ta yi gagawa ba kuma kar ace ku ga fa dan Adam da ta nuna cewa tanaa kishin Malan harda mu'amalarsa da matayensa, balle idan ta tuna wanene Malan a daka......sai ta ji ko muryarsa tana kishin wata ra jiye mata bale har a kai ga bada karatu.....Makaan ba dai zazafan zikiri ba Tana waya a zaune saman cafet dinta tana kyakyata daria sama sama suka shigo, sai kuma ta gimshe dariyar da farko kafin ta ci gaba da wayar tata Sunna tsaye ne da farko, duba da waya mai dakin take bata masu alamun zama ba sannan bata nuna zata katse kiran dan ra amshe su ba duba da bakinta ne masu mahinmanci, watar kuwa na nuni da kawa ne take irin ta nesa din nan domin hirar bata da wani mahinmanci ko ma'ana mai kyau, aman cikin ikon Allah sai ta yi kamar bata san Allah ya yi ruwansu a wajen ba ta ci gaba da wayarta hadi da wani abu kamar tana yadda masu zafafan habaici domin tana yi tana magana kamar haka" Ke na raba ki da bariki kawata, haka kuma na raba ki da munafuki!" Murmushi Nahidt ta yi tana kallon fallin sama da kasa Gaskiya fallonta a kawace yake da kaya kamar yadda na Hajia yake, duda nan din kanshin wajen daban, aman itama ba datin a zo a gani sai jifa jifa irin wajen TV , da abin turaren dake falon Dan murmushi ta yi tana sake juyowa ta Ga Malama a tsayenta take baiwar Allah gashi ta amnyace su gaba dayansu aman Furera na dirza mata ba dadi, duda ta san kishi duniya ne aman Kuma Malamar ai tana kamanta adalci, ya dace a yi mata itama komai kadan dinsa.....ita fa ta fara wanka Malan kafin wani ya samu, Uwar gida ai uwar gida ce koda me ka zo ta fika sai dai idan ita ta wulakantar da kanta, wannan kuma babu abinda za'a iya yi dan a tarota Sake juyowa ta yi tana mata kallon ki fa ankare Furera, aman sai ta ga Furerar kuwa ita take satar kallo da yannayi irin na raini Murmushi ta yi ta karasa saman kujerar zaman mutun daya ta haye tana dan dage hijab din jikinta hakan ya sa kafafuwanta suka bayana da safa jikinsu da kuma kwabrinta mai hasken fari kalll Daga Malamar har Furerar kallonta suka yi domin ta yi zama ne irin na dora kafa daya kan daya ta kuma dauki Cmand ta cire amsa kuwar da Furera ta saka ta shiga duduba tashohin tvn dakin hankali kwonce Da sauri Furera ta kashe kiran tana mata kallon kanki daya kuwa? Sannan ta ce" Malama lafiya ? Ya da shigo min bangare ki haye min saman kujera bayan nu ina zaune a saman cafet sannan ki shiga min tabe tabe ko an fada maki ko'inama naku ne? Ko kuma an fada maki ni baiwarki ce da zaki shigo min bangare ki zuba min sarauta?" Sai da NAHIDt ta dan kalli sama sai kuma ta wannan idannuwanta a saman fuskarta tana fadin" kusan haka, sai dai ba baiwa ne sunnan abin ba kuma ba maganar sarauta a nan ai Furera, magana ce ta mu ba wulakantatu bane da zamu zo kina wani waya naa shirme ki kasa karama bakinki.....wannan ba aikin ilimi bane sam, ba kuma aikin wayaye bane............sai ki saka na rainaki mana salama fa muka yi har sau uku ke bakya son amincin ne? Naga kuma ita wadda kuke wayar ta gama amayar da na cikinta ta gaji da jin jajenki haka ......." Ido Malama ta zarro kafin ta yi magana Furera ta mike tsaye ta nufo wajen da NAHIDt take , sai da ta kusan isa da sauri malama ta tare ta shiga tsakani cike da kula tana fadin" Menene haka? Kun ga dan Allah kar ku fara domin hakan bashi da wani anfani" Da sauri rai Bace Furera ta ce" Kin ga Hajia kawai ki matsa min, ki maysa min babu ruwanki idan kuwa shigar mata zaki yi sai ki shiga, aman ba zan tsaya a mareni sannan a tsinkan jaka ba, karya take yi walahi, ta yi kadan, idan takamarta wani abu to nima ba banza bace ba kuma bare bace, in ubanta sarki ne nima Ubana ubana ne!, Da take maganar ina waya tana tsaye ita din banza ita din wofi zan katse wayata saboda ita? Walahi bata isa ba ko ubanda ya haifeta bai isa ba!" Nahidt ta sake yin murmushi tana kallonta ta ce" Aman na yi mamaki, a gidan Malan ? Koda yake a ko'ina akoy zakkah, ni na kasamce ta gidanmu na kuma zo na tarda ta gidan Malan, Aman Furera da kike fadin wai idan Ubana sarki ne kema ubanki ubanki ne waye shi Uban naki a cikin matsayin da ubangiji ya nada bawa ya kuma yi nuni da ku girmama shuwagabanninku? Allah ne ya ce ki girmana ba ni ba bale ki ce zan kawo maki raini.......a kula dan Allah" Watau ita Furera na magana ne tamkar tana fadawa wani a waje, ita kuma NAHIDT tana yi kasa kasa sosai , shi yasa du suka rikita malama da bata ji ba, bata gani ba, a karro na biyu ta sake hade hannayenta tana fadin" Nahidt dan Allah tashi mu tafi kin ji? Bana son fitina bana son rigima yanzun idan malan ya dawo me zamu ce masa ne? Haba dan Allah ku yi hakuri hakanan mana tashi mu je dama cewa na yi ta zo mu gaisheki sannan mu he mu rakata bangarenta Kuma mu hadu mu yiwa malan maganar kwanakin da ta dibarwa kanta, tunda haka ne ki yi hakuri Furera bara mu tafi" Furera ta ja tsaki tana watsawa Hajiar harara ta ce" Haka fa, gaba daya sai da aka yi walkiya aka ga walen kaza!, Sai ki je Allah ya sa a maki jakadiyar gidan sarauta ko kya ci ribar wannan shishigin, wai wani rakiya raka wa? Ko ba'a rakata ba zata kai kanta , ke koda ba'a kawota ba jiya zata kawo kanta ne, baki san yadda suka yi fice ba kennan? Ai bariki jaraba ce!, Shi dan bariki ai ko yaya ka hada tafiyarka da shi ka shiga uku ka lalace, dan iskan? Kunyar wa yake ji? An dai ji kunya walahi duniya da kiyama! Ana yawon ta........" "Ke dillah yi min shiru ko na nada maki duka a cikin falon nan sannan na daureki a rana a cikin gidan nan , kin san kafin Malan ya dawo kin gama gane akoy rana akoy inuwa akoy kuma Allah dake kallonki! Banza shashasha, idan kina fada kina na kuma zagi ki kiyaye harshenki, gwara ki duduran ashar ki huce da ki ringa zagin kadarata!, Abinda na ba baya yana iya zamtowa wanda zaki fuskanta, idan baki gane yarena ba ki ci gaba da kwatanta aiki irin na mahaukata, akoy ranar kin dilaci...., Kuma ki ce min tak a wajen nan ki ga idan Hajia zata iya raba tsakanina da ke, zan maki aiki ne irin na yar bariki na yi maki duka na mutuwa sannan na tsatsaga maki fuska da bakin da ba'a gasa maki ba, Ke Furera ki fa bar balaki ya yi barci, walahi na ce na zubar da makaman tashanci aman idan kika kaini bango zan dauko na fuskanceki mu yaki junna daya ta kashe daya!, Idan ke naki haukan mai dakatwa ne nawa hauka ne na mahaukacin kare!, Bana ji bana gani Furera, namu fadan ba irin naku bane, gaskiya ne da aka kiremu y'ayan agula, gaskiya ne da aka ce tamkar yayan duwatsu haka muke, kuma gaskiya ne da aka ce bamu da mutunci sai na shafa fatiha!, Ki rike mutuncinki ........" Ta fada a tsawace bayan ta mike ta zagaye hajia ta damki kwalar Furerar da bata shiryawa hakan ba hakan ya sa take ta mutsu mutsu din kwatar kanta aman tai mata riko na balaki ta hade garda habarta ta damka Jikin hajia ne ya kwashi bari, ta dora hannunta a kai tana zarro ido harshenta na rawa ta ce💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *The Hero writer* *SAJIDA* _Bismillahir rahamanir rahim_ PAGE:. 7️⃣7️⃣ *P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽* *S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ* *S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞* *T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻* 1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR* *The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA* *WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓* Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi. Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo. Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618 Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰 Jikin hajia ne ya kwashi bari, ta dora hannunta a saman kai harshenta na rawa ta ce" Dan Allah dan annabi ku bari, Innalilahi NAHIDt saketa mu je saketa, dan Allah saketa mu tafi" Nahidt ta kalli hannunta da Hajiar ta rike tana ja ta yi wani yannayi da fuskarta ta ce" Hajia bari mana kema, baki ga tun dazun so take ki kauce ta dakeni ba? Hajia Duka? La'ila ha ilalahu ai yanzun kuma sai dai na ruwan sama ba dai na dan Adam ba!, Idan takamarta miji ni sai na rantse na fita son Aban shuwwa, Kuma ke furera bara na zube maki zance irin na mahaukata nima kishinki nake ji, abinda kike kishin nan nima ina yinsa kamar na yi hauka, da so samu ne kawai ya daina taba ki kwata kwatama ni ba abinda ya shafeni , Sai dai na san cewa na makaro kuma ko wata zai karro bani da yadda zan yi, ko ba komai gayen da kudinsa da lafiyarsa kayan aiki na amsawa da zarar sun ga nama shikenan sai mu yo son kai mu dane shi? Ki rike da kyau a kunnenki NAHIDt ta yi bariki, ta kuma ajiye bariki ba yau ba, aman tama tare da dabi'u irin na bariki a jinninta , bale an zo kan gabar da idan na buga tsuguni Malan ya dana lada zan samu? Me ya fi raina ga lada ga mando!, Ki zage damtse iya karfinki ki amshi kaya a lokacin da ya dace, bayan wannan baki da yadda zaki yi da ni, idan kuma kin nace bismillah, na baki dama daga yanzu gar mu mutu ki bi dukkan hanyar da zaki bi dan kasheni, na tabata dukkan abinda zai sameni mukadari ne, babu wanda ya isa ya hanna, aman fa kika kuma nuna zaki taba lafiyar jikina sai na zane ki da belt!" Tana gama fada ta cikata da karfin balaki hakan ya sa ta kai kasa du irin jikinta kuwa sai gata tana haki kamar wace ta yi tsere, dama Furera ba wani karfin ne da ita ba kawai kaifin bakin ne, gashi bata tauna maganarta da zarar ranta ya bace komaima fadi take yi dan ta huce Hajia kam yau ta ga abu gannin idannuwanta kuma kunnayenta sun jiye mata abu iyakar jinsu Jikinta na rawa ta rasa inda zata yi, da sauri ta juya ta bi bayan Nahidt din bayan ta ba Furera hakuri Tana zuwa ta tarda Nahidt din na kokarin bude falonta, tana budewa ta shige da Bismillah a bayane hakan ya sa Hajiarma bin bayanta a sanyaye ta ce" Nahidt ?" Nahidt ta dakata ta juyo a hankali tana kallonta Hajia ta ce" Dan Allah ki yi hakuri kin ji? Kar ki ringa biye mata dan Allah, kin san ita Furera wani sa'in tana da irin haka, aman da zarar an kyaleta shikenan komai sai ya wuce, dan Allah kar ki biye mata ku ringa kishi irin na jahiliya kin ji?" Nahidt ta yi murmushi tana nuna hajia wajen zama Hajia ta je ta zauna itama ta zo ta zauna a gefe a nutse tamkar ba ita ba ta ce" Hajia, ki yi hakuri, kula shirmen yade yaden magana daban, taba mutunci daban....." Ta furzar da iska ta ci gana da fadin" Wani lokacin marar kunya na ci gaba da yada rashin kunya ne da tunanin ya zama dole a yi hakuri da halinsa a saurareshi, baya sasauci a rashin mutuncinsa baya tunanin idan shi aka yiwa yaya zai ji a zuciyarsa ne? Sai ki ga har ya zamto abin tsoro a waje bayan mayar da shi wata tsiya da aka yi ya sa yake daukan kansa a haka, da watsi aka yi da shi aka nuna masa shima mutun ne irin na kowa da ya maida kansa mutun irin na kowa din!" A hankali ta riko hannun Hajiar ta ce" Hajia ban zo gidanku dan mu ringa raba hali da kowa ba, haka kuma ban zo gidanku da wani ya ringa ci min mutunci ba, idan takamarta na yi bariki inaga wannan rayuwata ce da makomata, yau tunda har na yi aure ana iya yi min uzurin zama da ni da ido koda ba'a bini da fatan alkhairi ba, Hajia ta jima tana wulakantani a anguwar nan, ta wulakanta min gudan jinina da nake da a lokacin wace a kanta babu abinda ba zan iya yi ba dan na kareta, dimin nice mamanta, nice babanta, nice komanta..........Hajia haka take shiga tana takawa aman dalilin mai mutunci da ya rabe mu sai na kawar da kaina na kyaleta, aman yanzun bana tunanin zan iya kyaketa ta ringa min haka du haduwarmu, Idan haka ya ci gaba tana iya yi min a gaban jama'a, haka kuma tana iya mayar da ni tamkar mahaukaciya, ....... hajia ni na rayu ne da kwatar yancina da kuma soyayar makusantana, sannan na rayi ne da yakar mai yakina......................ba zan ce maki komai a kan zamantakewata da ku ba, abinda na sani shine zan zauna zuciya daya da kowananku hajia, mu'amalata da kowanenku kuwa zai danganta ne da yadda ya mu'amalanceni, ni ba makiyiyarta bace, ni kishiyarta ce, dole akoy kishi a zukatanmu mu dukanmu.....aman idan har bata iya gyara nata halin ba lalle zamu kwasheta da ita!" Hajia ta ringa sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Allah ya sanyaya, Allah ya kashe fitinar komai kankantarta, in sha Allah babu abinda zai ci gaba da faruwa sai alkhairi......................, Nahidt dakinki ya yi kyau sosai masha Allah, Allah ya sa a mora lafiya " Nahidt ta daga kanta tana murmushi tana bin dakin da kallo ta amsa da amen ya Allah, ita kanta ta yi godiya da Allah da ya nuna mata wannan daula a matsayin tata, ta kuma jinjinawa mijin Shuwwa dinta, asge har haka ya yi bajinta? Lalle kanwarta ta samu miji sai fatan zaman lafiya......ai kam zata kirayesu yau ta ce da shi Aba ko zai yi dariya, shi kansa da kafarsa shi babanta ne kkai jama'a......... Yar hira suka ci gaba da dan tabatawa da hajiar kafin take mikewa ta mata salama ta tafi cike da son tambayarta me take anfani da shi wa hannayenta suke da laushi haka ne? Zata so sannin abin itama ta nema ta jaraba, domin kuwa ita kam ta san darajar gyara, shekarunta a hamsin kadan ne babu aman a duniya idan ka ga Hajia na gyaran jiki sai ka sarra mata, takan je saloon a wanke mata kanta a busar da shi a mata kitso duk sati uku, sannan ta kirayi mai kunshi ta zo ta yanyara mata kunshinta bale na salatif, haka kuma bata wasa da gyaran jiki irin na lalle, ga kuma uwa uba tsafta da kanshi, bata iya hada turaren wuta ba aman fa bata jin ciwon cire kudinta ta sayi turarukan wuta da na humura masu daraja ta shafa ta kuma turara a dakinta.......wannan dalilin na daya daga cikin abinda ke saka Malan manta cewar wai Hajia ta girme shi, to gaskiya ta san darajar kanta ta kuma san tasaa haka kuma tana aiki da sunna, tana kamantawa sosai da sosai shi yasa yake karba yake kuma godiya da yabawa, ga ladabi da biyaya bata taba daga maganarsa ko mecece, ta fa gama da Malan shi yada NAHIDt ta yiwa Allah godiya da ba da Hajiar zasu goga ba, irin kishi da hajia irinsa ne ke saka mutun kuka da idannuwansa, ba zaka iya ba abin mai girma ne, sai jajirtaciyar mace zata iya Bayan salarr isha'i Tunda take maganar tana hawaye yake sauraronta da mamaki kafin ya Kalli Hajia sai kuma ya kalli NAHIDt dake zaune Idannuwanta a kasa tana ayana' Zuki kai Furera an iya sherata, wai na zaneta ni? Wai kuma muka yi mata taraya da hajia' A nutse ya furta" Asha, Subahannalah subahannalah, me nake ji haka duka kuma? Kuma taraya? Me ya faru ne Nana Maryama?" Hajia ta hadiye yawun bakinta a sanyaye ta ce" Aya Akaramalahu Allah ya huci zuciyarka, eh an dan samu matsala ne aman kuma bai kai ga dukan bama, aka kuma kashe wutar" "Wace wutar aka kashe Hajia bayan kun min taron dangi?" Ta fada tana kallonta da sake fashewa da kuka ta dora da fadin" Cewa ta yi haduwa goma cin uwa goma Malan" NAHIDt ta wangale baki da mamaki tana ta tuna anya a maganarta ta fadi haka kuwa? Sai kuma ta boye murmushinta tana ayana' Dama na ce maki haka walahi, maganar ta min dadi' Malan ya kai dubansa kan NAHIDt da ta masa mugun kyau cikin yahiga ta atampa ta sha dauri da sarka da dankunnayenta masu kyau abinta Ya dan tsatsareta da ido a sanyaye cikin wani salo mai saka zirya a cikin jiki bayan ya ji ta tsirga masa har kwakwaluwa ta tada kwadayinsa tare da jin son gagauta kasancewa da ita a daka dan ta kuma ba sahiba kula irin ta kulun ya furta" Sayadah " A hankali ta dago idannuwan nata ta sauke a saman fuskarsa, haka itama Furera ta sauke a saman fuskarta dan ta ji wani sabon salo wai Sayadah yanzun yar barikin ce ta koma sayada a duniyar Malan? Malan ya dan yi gyaran murya ya ce" Wai kin daki yar uwarki?" Hajia ta gumtse bakinta dan har ga Allah daria abin ya bata, yo Furerar ta yi trela kawai sai tace an daketa? Da ita watace ko dukan nata aka yi sai ta boge dan kar a yi mata daria, hakan ya sa ta sada kanta daga dubansu tana ta hanna kanta fashewa da daria A hankali Nahidt ta lumshe masa idannuwanta sannan ta bude , ta dan dantse lebenta na kasa tana wanna idannuwan nata a hankali sai kuma ta ciro harshenta kadan ta dan lashe saman lebenta da yannayi irin na baban lamari, sannan ta hade lebunnnan nata ta tura masa kisss lokaci daya ta yi kamar zata dan duka da idannuwan nata ta masa nuninda wajen da Sahiba take kilace sai kuma ta dora hannunta na dama a kan mamanta dake cikin rigarta ta atampa ta dan matsa wajen tana yatsine fuskarta sannan ta shagwabe bakinta bata ce komai ba Sai da ya ja numfashi ya yi saurin matse kafarsa a birkice ya sake kallonta sai kuma ya kai dubansa kan Furera da ta kusa suma da gannin barikin da take fada tsagwaronta Baakinsa na rawa ya ce" Ba'a kyauta ba, Allah ya baki hakuri ba za'a kuma ba Kin ji Furera? Ku tashi ku je yau barci nake ji da wuri Allah ya baku hakuri gaba dayanku ku je ma karasa maganar da safe in sha Allah" A nan ne ta gabatar masa da abinda take so a dora, bayan furera ta wuce fuuuuu Ido ya tsatsareta da shi na dan lokaci , ta cikin idannuwan nasa kuwa yake aika mata da sakwanin dake cikin zuciyarsa A hankali kuma ya janye ya maida kan hajia a nutse ya furta" Wai haka Nananah?" Hajia ta gyada kanta tana tabatar masa hakan NAHIDT din ta yanke Ajiyar zuciya ya sake saukewa a nutse ya furta" Allah ya kara mana fahimtar junna da zama lafiya a tsakaninmu ya kauce dukkan fitina, Allah ya sa hakan ya fi zama alkhairi Haka yana ji yana ganni NAHIDt ta mike ta masu salama ta fice a falon Yana zaunen idannuwansa na Kan Hajia dake ta kokarin zuba masa abinci A hankali ya saka hannunsa ya kamota ya dorata saman cinyarsa a sanyaye ya ce" Maryam ni yinwa nake ji" Abincin ta kalla ta kuma kalle shi da mamaki ta ce" Yah Ustaz to bara na zuba maka....." Kansa ya girgiza a hankali yana sake kashe ido ya ce" Ai mai gari ya cikan cikina sosai harda guzurin fura, shi yasa Sahiba ke ta neman abincinta............." Kanta ta sada tana Murmushin jin kunya da kuma mamakin yadda Malan ya dubeta bayan ya samu daleliyar diya irin NAHIDt? Sai dai tuna cewa mijinta kai adalci ne, samun wace ta fita kyau ba yana nufin zai wulakantata ba, dan haka ta aniya bashi hadin kai da iyakar iyawarta domin Malan baya rabo da bada darasi kala daban daban.....yakan ce baya so a tashi daga zikiri da cutarwa ta kowani gefe........ 😍 ______________________________________ Kwana uku tsakani ya kasance Nahidt ta rufe sati a gidan Malan, hakan ya sa yau yana anguwa sunna mesage take fada masa tana son zuwa gida ta kai ziyara , sun yi zasu hadu da Shuwa su wunni a cen gobe idan har ba damuwa Hakan ya sa ya yi mata tambayar ita daje fama da barcin nan na gajiya ba lokaci ba zata yi hakuri ta karra hutawa ba kuwa? A nan take sheda masa ita fa ta fara tsorata da barcin nan, domin Allah bata tare da gajiyar komai, shi yasa take son zuwa ta fadawa Mamansu ita kanta abinnan na damunta, yanzu ana hira da ita kana iya juyowa ka ga barci ya yi awon gaba da ita, abu kamar sammu? Kar aje a matsayinta na babar yar sarki an samu wani zai mata aiki da cikawa.....kai da ta shiga uku cutar barci ai cuta ce mai girman gaske sosai da sosai😌 (😂 toh fa) Ya dai bar maganar kan har ya dawo Da dare da ya shigo ya samu Furera an gayu a bangarensa, tuni ta gama shiryawa zuwansa domin yanzun fa su Madame Furera abin ya karra daukaka, daraja take kankarowa kanta ba ji ba gani, shi yasa ake shafa jan baki a kamanta barikin nan, tunda dai ai rami ne kowa nada shi a jikinsa itama zata iya sarafa nata tunda ta kula maza yan cin amana ne (🥺 kashhhhhhh) Kamar yadda aka saba zuwa a gaishe shi hakan ne, sai dia Hajia kadai ce ta zo yau Har dare na neman tsalwa shiru ba NAHIDt, hakan ua fara daga masa hankali, dan haka ya fadawa Furera zai lekata, du kuwa da ta nuna a kan me ai lafiyarta kalau ya nuna mata hakinta ne ya san ta wuni lafiya sannan ya san ya barta lafiya wajen barci, tama shirya gobe kowace ta je ta ziyarci gida Da wannan ya samu ya fito ya nufi bangarenta Tunda ya kama kofar ya bude ya ji ta budu ya ji hankalinsa na Neman tashi Da sauri ya shige yana waige waige da salama a bakinsa sannan yana kiran sunnanta Gabansa ne ya yanke ya fadi ganninta kwonce saman kafet, ga dukkan alamu barcin nan tun na sallah da ta yi ne ta kudundune sai yinsa take tamkar wace ta mutu Da sauri ya dagota yana juyota dan gannin jikinta lokaci daya kuma ya ce" Nahidt, NAHIDt ?" Luuuu ta yi d idannuwanta tana kallonsa sia Kuma ta maida ruf bayan ta masa murmushi hadi da fara ambaton sunnansa barcin ya kuma yin awon gaba da ita Hankalinsa ya sake tashi ya cire mata hijab din ya dauketa ya yi ciki da ita Saman gadonta ya dorata ya aniya damunta da tambayoyi yana ta damukarta dan ta farka A fuzge ta saka dan kukan shagwaba tana ture shi ta ce" Muhamad barcinma ba za'a barni na yi ba sai an saka min ido, haba ina yanci na dan kasa ne wai a gidan nan?" Ta idashe tana juyawa hadi da jan bargo ta sake rufawa a jikinta To fah malan ya rikice, lokaci daya ya shiga karatu irin na rukiya, ayoyin karya sihiri kai babu adu'ar da bai kamo ba yana mata tofi aman ko gezau , barcinta take tamkar wace ta sheka, kuma ga dukkan alamu barcin ya yi nisa kuma tana jin dadinsa A kan dole ya mike ya sake rurufeta ya kuma yi mata adu'a ya fice bayan ya sake shafa fiskarta ya rufe ya tafi da ky din Da asuba shi ya budeta ko barcin kirki bai samu ba ya tasheta dan ta yi sallah Tana layi sai da ta shige bayin sannan ya iya sauke ajiyar zuciya yana tsaye gudun kar ta yi barcin a bayin har sai da ta fito sannan ya wuce masalaci Koda ya dawo sai da ya kuma lekata, yanzun kam ya gama yarda zai kaita gidan da kansa idan aka ce a je asibiti sai a je, idan kuma wani aikin sihiri ne sai a dauki mataki mai karfi, shi kam ya fara tsorata da wannan barci tamkar an sauko mata da shi? Kafin ya fita sai da ya fada mata ta shirya fa zai kaita gidan da kansa, sanann ya fice Sai da ta shirya din sannan ta koma ta kwonta ta sake yin barcinta a falo domin ko kari bata yo ba, ta fi damuwa da barci sama da karin, so dai take a jima kadan ta farka ta ci domin sai tana barcin kuma yonwar zata tasheta sai ta ci kamar me sai kuma ta koma Da karfe goma sun gama fitowa domin yana mota zaune ne da kansa zai tuka su yana kiran kowace a waya ya fada mata ta fito yana mota sai da ya yiwa NAHIDt kira uku ta daga kamar ta yi maye , a sanyaye ya fada mata ita suke jira sannan ta hantsilo tana murje ido ta dauko hijab dinta da nikaf dinta da wayarta ta fito tana rufe bangaren nata ta karasa wajen motar ta bude baya ta shiga dan ta ga tuni hajia baba ta hakimce a gaba warau Furera Da kula da tausayi ya ce" Barcin ne dai?" NAHIDt ta gyada kai, sai kuma ta shiga matsar kwallah ta ce" Na shiga uku, barcin nan na damuna" Hajia ta ce" Subahannalah wani irin barci kuma?" NAHIDt ta ce" Inaga an shiga gabana ne , na shiga ukunna hajai barci ba dare ba rana ba lokaci? Yanzunma jinsa nake kamar fatar idona zata like" Hajia ta ce" Subahannalah malan bata da lafiya ne?" Malan ya sauke ajiyar Zuciya ya tashi motar bayan ya yi adu'a ya ce" Shine zamu je gidan a ji, ga dukkan alamu bata da Lafiya ne " Cike da kulawa Hajia ta ce" Aya, Allah ubangiji ya sa ba komai na damuwa bane, aman bara to nima ja biku, dama gidan gaisuwar ne zaku ajiyeni idan aka tabatar ba komai bane sai na tafi wajen su inna gidan gaisuwar" Malan ya ce" Aa, ki je wajen rasuwar nan, kin ga jiya aka yi baki samu sutura ba, yau ki wuni a cen idan da wata matsakar duka zan kireki" Kai ta gyada tana fatan alkhairi , Furera kuwa ta tabe baki tana fadin" Ni a gidan Nabilah zaku ajiyeni yaronta ne ya kone" Itama amsar ya bata ya ci gaba da tukin, domin ba zai iya jan kowace magana ba, ita ke ciwon shi ke wahala, bai rintsa ba haka zuciyarsa ke bala masa balin balin kamar ya cire ya ajiye ya huta Sai da ya ajiye su sannan ta koma gaban , sunna tafe yana mata sannu har suka karasa Tun daga waje ya ringa godewa Allah da ta saka Nikaf, domin dogaran ne, matan ne kowa marhabin yake masu ana gaishe su a tsugune ana girmama su Jakadiya ce ta masu jagora tana fada masu ai Hajia IBTISAM sun jima da zuwa ita da Soja sunna ciki Ita dai NAHIDt jinta take yi domin ji take kamar zata kifa ta yi ta barcin, ko kula da tsarin gidan nasu bata yi ba burinta ta ganta a saman wani dan abin kwonciya ta dan raba ta dan huta....... Sunna shiga tafkeken falon idannuwantsma suka fara sauka a saman Shuwwa da mamansu, Da sasarfa ta idasa shiga tana cire Nikaf din ta yar a nan ta karasa tana fashewa da kuka tana fadin" mun shiga uku, Shuwana kin shiga uku an shiga gaban mamanki baki sani ba, nice mamanki Shuwwa idan na mace yaya zaki yi da ranki? Mamanmu an shiga gabana Mama, barci ba lokaci ba dare ba rana barci mama, inaga mutuwar ce ta matso ko? Innalilahi ni Nahidt......." Ta idashe da fashewa da wani kukan Shuwwa hankalinta ne ya tashi ta shiga rikota tana fadin" Wani irin shiga gaba, wani irin mutuwa? Ke NAHIDt ke fada min ubanda ya taba ki!" Mama ta kai hannunta ta bige bakin Shuwwa din tana sakar mata harara, hakan ya saka MUHAY rintse ido domin da farko ya yi dandaja da baki ne yana karra tabatarwa cewa Y'arsa ta kunce, domin a magangannunta babu daya na mai lafiya duka a katse suke,, sai kawai aka dalar masa bakin mata? Yanaga ya dace su koma gida dama ya san wunin nan da wahala a yishi ba'a ci zalin dinta ba Da harare ya kalli Malan, sai ya ga kamar wanda kwallah ke cikawa ido Sake murje idannuwansa ya yi yana kallonsa da mamaki sai kuma ya samu kansa da yin yar daria a tunaninsa rada zai yi ya ce" Kai wai hala kuka zaka yi?" Shuwwa da ta turo baki ta juyo tana masa alamun karfa ya kaftta muryarsa bata da sirri Daidai mama ta kama hijab din ta cire mata domin gaba daya ya nuna a rikice take A hankali ta dubeta tana sake dubanta Kasa kasa sosai ta ce". NAHIDt yaishe rabonki da gannin al'adarki?" Tsoron bada amsa ya sakata yin wuki wuki da idannu, domin ita Al'adarta na mata wasa ne sakamakon dan maganin da ta ringa dan hadiya, wani sa'in sai ta dora mata sati biyu ko uku, a yanzu kuwa ba zata cewa mamanta ta sha maganin hannata daukan ciki ba a da shi yasa al'adarta bata zuwan mata irin na kowa ta kakafta mata mari a wajen nan , domin al'adarta kwata kwata wannan watan batama nuna alamun zata zo ba , a kadan ta yi sati biyar fa domin tana tunanin zuwanta aka yi aurenta yanzun kuwa auren ya kai kwanaki goma sha daya Inda inda ta fara tana soshe soshe sai kuma ta yi raf da hannun Shuwwa tana fadin" 💃💃💃💃💃💃Saura kiris😆😆😆ALK 7️⃣8️⃣ Inda inda ta fara tana soshe soshe sai kuma tayi raf da hannun Shuwwa tana fad'in "Tuna min k'anwata?" Da mamaki duk suka kalleta har da Shuwwa kanta, Mama da ta fara wani hasashen na daban ne ta d'an sunkuyar da kai tace "Indai baccin baya sakaki zama da yunwa ai da sauk'i, sai a yi fatan rabuwa lafiya kawai." Duk ido suka zubawa Mama kamar wacce tayi wani mugun abu, Muhay da shima yake kallon Maman ya kuma kalli Nahidt ne yace "Ita ma cikin ne da ita?" "Muhammad Rasulillahi sallalahu alaihi wa salam!" Mama ta fad'a tana sinne kanta uwa tana gaban sarki, wata zabura malam yayi ya tsurawa Muhay ido sai kuma ya kalli Mama da kunya ta gama cikata. Wani uban ihu Shuwwa ta zankad'a tana mik'ewa tsaye har da d'an tsallenta da fad'in" Ciki gareta, wayyo Allah na ji dad'i, kai Allah mun gode maka, idon mak'iya sai dai ya fad'o k'..." Tun bata rufe bakinta ba Muhay a sukwane yayo kanta yana fad'in" Rufa min asiri Ibtinah daina tsallen kar ya fad'o." Ita ma sai ya jefata a yanayi irin na Mama ta koma ta zauna ta sadda kanta k'asa suka manne jikin juna da Nahidt. Tashi ya yi gaba d'aya ya shiga takawa a nutse har ya idasa gaban Mama, zaune yayi irin zaman idan ka idar da sallah, kanshi sadde k'asa cike da ladabi da kunya da kuma rud'un abinda Mama ta fad'a dake son haukata tunaninsa yace "Mama...Mama kina nufin..ciki ne da ita wai?" Tafin hannu Mama ta saka ta rufe goshinta tana satar kallonsu Nahidt da suke kallonshi suna k'umshe dariya, dan daga baya idan ya tuna abinda yayi zai jima bai had'a ido da Mama ba. Shirun da Mama ta masa ne yasa shi mik'ewa tsaye ya k'arasa kusa da Muhay yana kallonshi kamar yanzu suka fara had'uwa, sai kuma ya juya ya kalli Nahidt da ita dai kallonshi take tana son gano menene yake damunshi? Sake kallon Muhay yayi da shi ma ke kallonshi kamar zai tintsire da dariya, ruwan ruwan da ya fara hangowa a cikin idonshi ne yasa ka Muhay dafa kafad'arshi a ganinshi dai ya sassauta muryarsa, sai dai sam ba haka abun yake ba sannan yace "Ka ga malam, wallahi ka daure ka k'urma ihu ko da a harshen larabci ne za ka fi jin garau, haka na yi nima duk na rikice, k'arshe dai sai na rangad'ata da yarbanci kafin na samu nutsuwa..." Gyara zamanshi yayi yana fad'in "Ai abun dad'in ji ne da shi da saka nishad'i." Shigowar wata hadima ta shaidawa Mama ta yi bak'in dake son ganinta yasa har ta kusan hadimar fita saboda kunyar da yaran nan suka gama bata, saida ta fita ne malam ya samu ya cira k'afafunshi ya k'arasa kusa da Nahidt ya zauna a d'aya b'angaren hakan yasa suka sakata tsakiya shi da Shuwwa. Hawayen da suka silalo masa ne yasa shi d'ora kanshi a cinyarta yana sauke ajiyar zuciya cikin rawar murya yake fad'in "Nahidt ciki fa, ashe ni ma zan iya ganin k'waina a duniya? Ashe dama zan iya riskar wannan rana da za'a iya min albishir d'in cewa ni ma zan zama Baba?" Wata k'akk'arfar ajiyar zuciya ya sauke ya sake dafe cinyarta sosai yace "Alhamdulillah, Allah nagode maka da ni'imomin da ka min, Allah nagode maka, duk da bazata wannan lamari ya zo min, amma ku shaida na yi bakance tsakanina da ubangiji na zan yi azumi uku tare da k'ara aukin tukunyar gidana saboda al'umma, ko da na mutu ban cika wannan alk'awari ba wani ya min wannan k'ok'arin, daga gobe In sha Allah zan kame bakina har na tsawon kwana uku. " Shafa kanshi Nahidt tayi ta d'ora hab'arta a saman wuyanshi tana sauke ajiyar zuciya kafin tace" Za ka ga d'anka Habibina, da yardar Allah ma za ka cika wannan alk'awarin." A hankali Shuwwa ta zame daga kusansu ta rab'e a jikin mijinta da yayi ram da ita suna kallonsu yace" Iyalinah, ko za mu basu wuri ne?" Kwantawa tayi jikinshi tana lab'e baki tace" Ni kasan ma me nake sha'awa?" A kunne ya rad'a mata" Me? Ni ne? To mu samu d'aki ma..." Rufe mishi baki tayi da tafin hannu ta juya ta kalli su Nahidt da babu wanda ya kula da su, kallonshi tayi tana girgiza kai cikin rad'a tace" Ba fa wannan ba...kuka nake so na yi." Zaro ido yayi sai kuma ya shiga zura hannu ta k'asan rigarta yana fad'in" Rufan asiri kar kiyi kuka, baki san hakan zai iya shafar lafiyar babynmu ba?" Sake langab'ewa tayi ta d'an saci kallon Nahidt da har yanzu hab'arta na kan wuyan Abbanta daya kasa d'agowa ita ma har ta fara hawayen na godiyar ubangijinta, irin tarin ni'imar da ya mata sai take sake jin kunya da ta wulak'anta kanta a baya, ta kuma yarda d'ari bisa d'ari Allah ma ji rok'on bayinsa ne sannan mai rahama ne kuma mai jin k'ai, duk irin abubuwan da tayi ubangijinta ya mata babbar ni'imar data samu damar shiga d'akin aure, wanda ko iya haka aka tsaya za ta mutu tana kai goshinta k'asa tana godewa Allah, duba da dayawa da suka tab'a harka irin wacce tayi sun yi mummunan k'arshe, wasu ma idan suka mutu sai dai a jefar da gawarsu a bakin titi har su rub'e su bushe... Amma ita ta yi auren yau kuma gashi har ana alamta mata lallai fa nan da lokaci kad'an za'a kira da Mama ita ma. Muryarta na rawa ta ce"Aban shuwwa ka daina kuka mana, ka daina kuka, sannan mama hasashe take mana fa? Kar mu kwalafa rai a je ba hakan bane ba......" Kansa ya dago da sauri yana kallon hawayen dake ziraro mata ya talabi fuskarta yana fadin" Kin san tun ina da shekara ashirin da biyu na yi auren fari? Ba'a taba alakanta min hakan ba domin matana basu taba nuna irin hakan ba, a yau da aka alakanta min zan so ki barni na yi ta motiyar yannayin koda kuwa hasashe ne Nahidt" Yawu ta hadiye tana talabe hannayen nasa ta ce" Ba nufina ka daina farin cikin hakan bane Aban Shuwwa, Aban shuwwa zan fi kowa farin cikin hakan, aman ina tsoron ka ji ba haka bane kuma tashin hankalim hakan ya fi farin cikin yawa, bayan wannan shin zaka so haihuwa da nine? Zaka so na kasance uwar y'ayanka ne dama? Abam Shuwwa zaka so mace irina ta rike kwonka?" A hankali ya janye hannun nasa yana kallonta ya ce" Me kike nufi? Ashe baki da yarda da soyayar da nake maki ba?" Da sauri ta girgiza kanta tana fadin" Ba ba haka nake nufi ba" Muhay ya tabe baki yana sake kallon Shuwwa dake neman fashewa da kuka ya sake zuba masu ido kamar yadda ya yi shima NAHIDt ta ce" Allah ya umarceku da ku samawa y'ayanku iyaye na gari ....ni kum........... "Ke kuma ba uwa ta gari ba?" Ya fada a kausashen da bata taba ganninsa ya yi magana irin haka ba Hannayensa ya dunkule yana fadin" Saurara ki ji abinda zan fada maki, daga yau, daga rana mai kama ta yau, kika kuma budar bakinki kika alakanta kanki da kalma irin wannan Nahidht sai na kaurace maki na tsayin lokaci dan na horar da ke da horon da ya dace da furucinki, idan kuwa wani ne ya fada in ya girme min zan kaishi kotun Allah domin sai na hada shi da Allah, in kuwa nine na girme masa sai na yi masa dukan da ban taba yiwa wata halita a duniya ba! NAHIDt ki kiyaye fushina domin ban iya ba..........." Kai MUHAY yake gyadawa ya ce" Haka nake son maza Walahi, aman ka wani zaunaa tana raina maka wayo mikon ita na wanwanka mata mari idan ya so sai ta yi hankali!" Baki sake Shuwwa ta kalle shi, sai kuma ta kankance ido ta ce" Me kake nufi ne MUHAY ?" Dan tsareta ya yi da ido sai kuma yaa ce" Ni yanzun du kin zama wata mafadaciya, ba damar a ce abu sai ya maki zafi ko ba dake ake yi ba, haka fa jiya kika ce yau za'a zo gidan nan da na ki da na so na fa isheki fa? Hala cikina ne yake saka ki haka? Na ga ai da kyaleni kike yi da halina ko mee zan ce ko?" Idannuwanta dai na kallonsa ta gyada kai tana kyaftu da sake kallon su Abanta Murmushi ta yi gannin Nahidt dinta, Nahid dai NAHIDt dinta ta sauko kasa ta duka saman kafafuwanta ta hade hannayenta tana fadin" Dan Allah ka yi hakuri haba bawan Allah mai sanyin hali da zuciyar musulmai, kana gani har an fara son koya maka wani halin daban bayan shi mutun din mijin tace ne? Ka yafewa amaryarka mana haba Muhamaduna" Du yadda ya so sake cicije mata sai da ya gaza ya juyar da kansa yana dan murmushi MUHAY ya tabe baki yana rike hannun Shuwwa yana fadin" Sai ka tashi mu je a tabatar mana abinda ke sakata barci, kana gani tana cikin ha'ula'i aman tana nemana masifa, na je na zama mijin tace din in da laifi a ciki a harbeni mana, ku wuce min mu je ni!" Hakan ne ya kasance, sunna hanyar zuwa clinik din ya shedawa Hajia domin tana ta kirra baiwar Allah, Jin sun tafi clinik ta bi bayansu dan kar aje jikin na Nahidt din ya rikice ne Da ta zo ta tarda har an yi daukan jinni an kuma ce za'a kawo result nan da minti talatin Hankali kwonce MUHAY ya kalli docter da ta dawo sanadiyar kiranta da ya yi a office dinta, domin a ciki suke sunna jiran result din ya ce shin za'a iya yi masa abin nan da ake yi dan gannin yaron dake ciki? Allah ya sa sun kai goma Ita kam ta masa uzuri domin ai na farko ne bai kuma sani ba, inda Shuwwa ta dafe haba , Hajia ta sada kai tana kyakyata daria, Malan kam murmushi ya yi yana sake kallon NAHIDT dake ta jan carbin da Hajia ta zo da shi tana ta hamma baiwar Allah Dan mintunna tsakani aka fito da result din MUHAY ne ya karba yana bin kowa da kallo dan sun masa zuru zuru ya bude yana dubawa Murmushi ya yi yana fadin" Ta tabata ka cika aiki Allah sauketa lafiya" "Ya salam, ya Allah, ya rahamane, ya Rahim....... Alhmdulilah...... Alhmdulilah............." Yana fada ya mike ya kai sujada goshinsa kasa ya dago yanaiwa Allah godiya da kai dubansa kan Hajia da ta amshi takardar ta karanta abinda aka dora sai kuwa ta shiga hamdallah muryarta sama sama sosai wanda ke nuni da tana cikin farin ciki marar misaltuwa , fadi take" Allah dama bamu cire rai ba, mun san zaka bamu, Allah dama mun san jinkiri ne mai alkhairi, Allah mun san zaka bamu.......ya Allah ka sauke mana ita lafiya ka bata lafiya da ita da abinda yake cikinta ya Allah, dukan abin ki Allah ka karesu da shi ya ubangiji......." Tabas a yau matar ta karra shiga cikin zuciyarsu baki dayansu fiye da kima, kalaman da take sun saka ta idasa sace zuciyarsu da wannan suka kuma rankayawa gidan Malan, inda sunna zuwa Hajia ta shiga dama madara tana fitarwa ana fitarwa waje ana sadaka, sannan ta fitar da aljihunta makudan kudi ta ba masu aikinta da ta yarda da su ta wakilta su fita neman mabukata su bada, haka su kansa albashinsu aka karra da kuma karin sadakar abinci , kai a ranar dai basu san me ya faru ba aman duba da yadda aka yi baja baja haka sun tabata wani abin farin ciki ne ya shigo masu gidan, duda gidan malan ana sadaka ba rana aman yannayin da Hajia ke shige da ficen hakoranta a washe , haka shi kansa Malan a masalaci da duka je salar azahar shi da MUHAY hakoransa sai hamdallah a waje suke karrara zaka gane farin cikin da yake ciki a yau mai girma ne, ko da ya zo wajen adu'a yana yi a bayane ne sai ga hawaye na wanke fuskarsa, da aka gamama nan aka barsu shi da Soja da ya rafka tagumi yana kallonsa yana zikiri yana dariar farin ciki sai kuma shima ya tayashi dariyar ya ce" Ni Allah la'ila ha ilala malikul mulki na iya...... Da itacema sai na tayaka" Ai kam ya taya shin, domin ita din suka dauka lamarin ya karra zafi dan kuwa muryarsa ya bude aon ransa ya dagargaji zikirinsa gwargwadon iyawarsa, Malan na yi yana amshe harda su almajirai Karshe dai a gidan Malan suka yi wunin nasu har karfe shida ta yi, sunna shirye shiryen dagawa bayan sun more da dadaden dan waken da Hajia ta rangada masu mai rai da lafiya sai ga Furera wace tun karfe biyu sukai waya da Malan yake sheda mata ai sun wuce gida hate, zai dawo dai ya dauketa zuwa yama in sha Allah Wani tunani ya fado mata cewa idan jikin na NAHIDHT ne ya rikice ya sa suka dawo gida? Kai shagali, dan haka ta ce da shi ya barshi zata zo da kantama da ta yi sallar la'asar, to shinefa tana zuwa ta ga gidan kamar ana wata sallah kowa bishasha yake ga dukkan alamu yankama aka yi aka shiga aikin naman sadaka sai ta daga kafa da sauri ta karasa bangaren mijinta dan ta tabata a cen zata iske abinda ya dace ta gani Ido ido sukai da mutanen falon har ta sauke a kan lalausar fuskar mijinta wace a yau annurinta ba boyaye bane ga kuma wani abin kafar karuru ce a saman cinyarsa yana massaging a hankali a hankali Myrmushinsa ne ya daukaka ya bi kafar tata da kallo da ta janye sakamakon shigowar Furerar domin ko a gaban Hajia bata yarda haka ya faru ba dan zucoya ita bata da kashi, ita kuma ta yiwa kanta alkawari ne yarinyar nan ba zata yi abinda za'a ce eh lalle Nahidht baki kyauta ba a kanta, ta fi so ta yi gigin sake shiga huruminta da kangin kanta ta yadda zata zartar da abinda ta yi niya a kanta da dalili aman ba haka ba kai tsaye Murmushin dake kan fuskarsa bai gushe ba, haka kuma bai damu da rashin gaishe da mutanen da bata yi ba domin ta yi salama sai dai ta kasa gaida kowa tana dai bin mutane da kallo bayan ta cire nikaf dinta ga karnin ranar da take na wuni a gari tunda bata riga ta yi wanka ba ya ce" sannu da dawowa Furerah........" Dan murmushin yake ta yi sai kuma ta ce" Barka da yamaci Yah Ustaz....., Shin me yake faruwa a nan ne?" Carab ya shaida mata abinda yake faruwar, dan shi ai ya dauka Furera da Hajia daya suke kuma zasu iya nuna soyayarsu wa soyayarsa, sai dai kashhhhhhh, hannunta na rawa ta ce" Yah ustaz, kana nufin yarinyar da ka auro jiya, wannan dandin itace ke dauke da cikinka? To wayema ya fada makaa cewar tana da ciki? Me kuma ya tabatar maka naka ne????" To fa, tunda ta shigo har ga Allah MUHAY kallo daya ya mata ya juyar da kansa wajen wayar dake hannunsa ya danna ya shiga domin shi baya son rashin kunya, fetsarare kuwa kallo daya yake masa ya gane shi, sai yanzu da ta dire maganarta ya sake dagowa ya shiga dumbin yan mamakin jim furucinta A hankali Malan da maganar ta dake shi yana sake kallonta ya ce" Fure? ......." Shuwwa ta dantse hakorinta bayan ta ce" Hurera take!" Malan ya sake fadin" Ki je bangarenki" Furera duda ta ga yannayinsa haka ta kasa hakura da wutar da ta fara ruruwa a kirjinta a wani haukacen ta bude baki ta kurma ihu tana dora hannayenta duka biyu saman kanta tana fadin" Malan, dama rike cikin ka yi sai a fara zaka ba ba ni ba? Malan dama kana iya yiwa mace cikin ni ka ko bani malan me na tsare maka da ka ba karuwa ciki ni ka hannnnnnnnnnnnjnjj........." Sai kuma luuuuuuuuuu ta tafi ta daku a kasa gaba dayanta alamu na summa suka bayana a tatare da ita Malan ya lumahe idannuwansa yana girgiza kansa yana kuma jimke hannayensa yana ta ambaton sunnayen Allah da son daidaita fushinsa kafin ya kai gareta Muhyideen ya sauke murmushi ya dauki ruwan kankarar dake gefensa ya karasa ya maka mata shi yana tsaye a kanta ta farka a gigice da wani ihun ta kuma dora da haukan magangannun mararsa dadin ji har sai da abin ya kai masa makura ya tafka mata wani uban ihun fa ya saka ta zarro ido ta ja baya da sauri tana hade hannayenta a kirjinta tana kallonsa jikinta na bari A kausashe ya ce" Baki ji Muhamad ya ce ki je bamgarenki ba ko sai an kaiki ne?" Ido ta ringa kikiftawa tana kallonsa tana kuma kallon Malan da jiran ya yi magana mana waye wannan ya bari ya shiga fadansu na cikin giida? Gannin bai yi niyar yin magana ba ta juya ta fice a dakin da sauri tana mai ci gana da hanna kanta tube komai na jikinta ta fice a gidan tana kurma ihun da kukan nata MUHAY ya juyo yana fadin" Kaima ba kowa ba ake fadawa irin maganar nan mana, wani fa makiyinka ne baka sani ba" Malan ya dago kansa yana fadin" MUHYIDEEN Furera ce fa, Furera iyalina? Yau Furera ce ta min min wannan abin? Ashe rashin hankalin nata ya kai haka? Ni walahi ji nake kamar na saketa na huta da shirme irin nata, ina dalili mace ba hankali ko daya? Ka ga har kiranta ta yi da mugun sunnan nan bayan na yi alkawarin du wanda ya kuma kiranta da shi sai na zane shi in dai na fi karfinsa?" MUHAY ya sake tabe baki yana cewa" Gaskiya gwara kawai ka saketa, kai ni walahi na yi mamaki ko dai auren dole aka yi maka da ita ne? Ina dalili wannan fa ba zaka iya dukanta ba gaskiya tana iya nanaka da kasa baka ganninta ne wai? Yayama kake iya juya abar nan ne? Kai sbahanalahi gwara na auri kamar gajiyarka sau dari da wannan matar, kana gani fa gaba daya ba laushi ba lausasawa, ai da gangan na daga muryata dan na bambance da ihuna da nata wanne ya fi karfi? Wannan ta kwarara maku shi tsakiyar dare ai sai ku zata farmaki aka kawo ko yan fashi ne, inaga ka saketa ka auro wata ya fi alkhairi kawai" NAHIDt ta yi saurin fadin" Haba yaya MUHAY, Haba abana kai kuwa ya saketa ya kawo wata fa kake cewa, ai ya yi hakuri ya sanyayar da zuciyarsa ya yi adu'ar Allah ya dora shi a kan daidai in sakin nata ne daidai to Allah da kansa zai karrar da zaman ba tare da ya kawo wata ba , idan kuwa ba shi bane Allah ya shiryeta, aman ba ruwansa da fadanmu gaskiya, kai ni nama yafe mata kawai a bar maganar ai dama ba kowa zata birge ba, aman ba sai an kai da su duka bama, duda na yarda da sadaukina ba ita ba ko gaba da ita yana iya horarwa ta kuwa yi la'asar ta yi sanyi walahi, aman bana so ni ma yafe na kuma yafe a bar maganar dan Allah" Ido da hanci suka zuba mata daga Shuwwa dake jira ace a je a zaneta har mijinta MUHAY ya juya wajen da nikaf din Shuwwa yake ya dauko yana miko mata da safar hannayenta yana fadin" Dan maimaida kayan nan mu tafi gida kin ji? Inaga Nahidt ta zama munafuka, wai mu zata nunawa zagaye? Ke din? Idan kin tashi yin kokowar dai da ita ki kula fa cikin nan dan idan ta nausa maki hannunta ya bare zan rufe ku ne a matsayin kun yi kisa, yan wulakanci kawai" Shuwwa din kanta sakawa ta yi cike da mamakin kisar antyn tata, haka dai suka yi tafiyarsu da fada suka barta ta sake rike abinta tana rarashi da nuna masa dole zai ga irin haka, kawai ya kyale maganar cikin a yi fatan Allah raya itama Allah ya bata nata Shi kam a gaskiya ya zama wajibi ya kaurace mata, ba dan komai ba sai dan kankin kanta, idan ta mike a haka zata fara halaka kanta ne a banza da wofi, gwara ta gane ta yi hankali .............................................................. *A gurguje*ALKALAMIN KADDARATA PAGE 7️⃣9️⃣ NA SAJEEDA END🤧 Cikin gata da kulawa suke rainon cikinsu abun gwanin sha'awa, duka mazan lallab'a mtan suke dan wani abun idan suka nemi kirtashi dole suke nuna musu sunyi saranda ba dan komai ba sai dan cikunan jikinsu, kowace da na ta kalar laulayin, Shuwwa dai ba mai tsamari bane sai dai kawai canzawae yanayi na kana tare da d'an mutum a jikinka, inda Nahidt kuma har yau baccinta take sha hankali kwance, wanda hakan ba k'aramin shiga hakk'in malam yake ba indai kwananta ne, sai dai ya ya iya? Da ta fara fad'a masa baccin ma ba za'a barta tayi ba dole yake komawa daddab'ata har ta koma baccin, ya d'auki son duniya ya d'orawa cikin nan, fatanshi a yanzu d'aya ne ya ga me za ta haifa, mace ko namiji? Ya ji kukan jariri shima a kunnensa a hannunsa sannan ya ga yan halbe halben hannaye a hannunsa, yana matukar so ya ga budewar ido da Kuma kallon da za'ai masa a hannunsa, yakan ji tsigar jikinsa na tashi idan ya ga tana tube rigarta a gabansa, ba dan komai ba sai dan gannin da gaske jikinta ya fara tasawa ta yadda dole a gane shafafen cikin nan na dauke da dan mutun, domin tun yanzu cikin nata turawa yake yi sosai wanda hakan ya sa yake kan yi mata adu'a ba dare ba rana da fatan Allah ya bata ikon jure dawainiyar cikin da ita da kanwarta wace suke haduwar sati sati ko a gidan Malan din ko kuma a gidan Shuwwa din, ko a je gidan Mama wace ta ja masu kashedon su rage zuwar mata gida kar su jaza mata maganar mutane ace ta aurar da yaren aman kulun sunna gindinta ita kam su yi zamansu a inda suke Shuwwa kam takan zuba tabararta idan ta rayo mata, tun dan zazabin farko farko da ta yin nan shikenan ya bi lafiyar jikinta sai dan karan kwadayi na cin salak wanda ya saka MUHAY koyar wanke salak, domin kadan daga aikinta a talatainin dare ta dan lalubeshi tace cikin nan du ya sakani aiki irin na yan giya, ka ga wai salak........., Sai ya koyi ajiye kayan wankesu a kusa idan ta bukata sai ya fitar da shi a frij domin idan aka saka salak a frij wajen da baya kankara sai ya shafe sati biyu bai yi komai ba, yana wankewa tana darwayewa tana yankawa a gefe ta more sannan ya mori lamari domin bata rowar kam ita, Nahidt ce ta harbu da harbi irin na rowa , mamansa kuwa ta mayar da zuwa abinda ya fi komai sauki a wajenta, dan ta nuna a yanzun a bar Shuwwa da maganar balaguro ita kam bata so, a barta ta reni cikin nan cikin nutsuwar da zata haife shi lafiya ba tare da an shiga wata damuwar ba, duda sun san basu isa su hanna komai ba, aman sunna kamanta kiyayewa A bangaren Sultanma yana gabatar da mulkinsa daidai gwargwadon iyawarsa, ya saka an fitar da Uncle dinsa Ibrahim an dawo da shi fadar an kebanceshi a waje mai kyau ana ta yi masa dukkan taimaakon da ya dace na sihiri, cikin amincin mai duka kuwa a yanzun ya daina doke doke da neman fita da gudun da yake yi a da, sosai har ya fara kawo hankali a kan kiran sallah yana kamanta son zuwa ya gabatar da ibadarsa, hakan ya sa hankalin Sultan ya karra kwonci ya ci gaba da yin iya kokarinsa dan gannin garinsa ya dan samu daidaituwa, domin gari ne an riga an rushe sai a hankali koda za'a samu kansa, ba laifi samari na jin nasiha sunna kuma kokarin neman aiki hakan ya sa kashe kashe da fadace fadace a kan yan mata du ya ragu, summa yan matan yawanci da suka dakatar da makaranta sun koma bisa nasiha da shirye shiyen da aje gabatar masu a gidan redio na jan hankali da nasiha da nuni cewa kansu suke halakawa ba kowa ba, shi yasa du yawanci wa'inda suke iya jin kira suka sauko suka shiga kimtsa kawunnansu cikin salama sunna dawo da darajarsu koda kadan ne a cikin da yawan Furera kuwa ta ga rayuwa gannin idonta, domin abu da ya yi abu da kansa ya sakata a mota ua mikata gidansu ya samu datijon mahaifinta ya sanar masa abinda yake faruwa, ya kuma taushi tsohon da ya rikice da tsoron kar aje ya saketa ne? Ya nuna masa ko daya bao saketa ba, zai so ta gyara halinta idan har zata iya zama da shi ta daeo su zauna, idan kuwa ta ga gaba zata karra dan ta samu haihuwar da na kasa bata a gannin shikenan sai a gabatar da komai cikin salama ta yadda zumunci zai dore A nanne mamaki ya cika tsohon yake maganar wace haihuwa? Shin furerar ta manta accident din da ta yi tun tana budurwa wanda ta shiga mawuyacin hali domin cikinta ne ya fi dakuwa da mashin din da ta hau daga makaranta zuwa gida, wanda likita ke fada masu mahaifarta ta tabu ko kuwa bakin kishinta ne ya rufe mata ido? Shi kam malan rasa ta cewa ya yi domin a nan tsohon ya kirayeta ya tunasar da ita maganar da ya ringa mamakin yadda take rusa kuka tana fadin ai likita ba Allah bane bai isa ya yanke hukunci a kan haihuwarta ba Rai bace datijon ya salami malan sannan ya lalubi butarsa ta alwallah ya jefeta da ita rai bace yana fadin" Ki kula, bakinki ya iya magana yanzu dai sai ki shige gidan ki ci abinda muke ci, dama ke kike taimaka mana sai ki tsiro da sana'a sannan ki kasa zaman ki ga idan da riba, ke ba'a guje ki dan halayanki ba kece mai abin fada a bakinki? Hurera ba zan ce maki duniya ba domin idan kuka karra lalacewa a kan haka ni zaki dawo ki kashe, Allah ya ganar da ke da kalar ganiyarsa wace zaki fahimta" Tun daga ranar take rayuwa a gidansu, rayuwar da ta zo mata a cenji, ba yan aiki ba kudin cefanen Malan bale sansanyar muryarsa da lakausan gadonsa uwa uba abinda takewa kishin babu shi, haka ba cimar da ta saba sannan ba sanyin AC domin gidansu rufin asirin Allah ne Alhmdulilah aman iyayenta ba masu kudi bane, itacema ta gyara gida har suka samu rufin asirin domin ko a anguwar a haka sun fi kowa rufin asiri, shine take baza rashin da'arta son ranta har ta gunduri abokin zaman nata, da kyar da jibin goshi bayan ta cike wata biyu a gidansu aka dawo da ita ta dawo ta ci gaba da zama ba ruwanta da kowa sai mijinta tana kuma gannin yadda cikin mattar da ta tsangwama din ke karra girma da kuma irin yadda kamar da wasa yanzun a anguwar ake mutuntata bayan a da ta dora kowa kan hudubar tsiya ana wulakanta bayin Allahn ______________________________________ *Watani tara da kwana bakwai* Nishin dake sake tashi a kusa da ita ta sake waigawa tana kallo, a sanyaye sosai ta ce" IBTISAM ko mu koma gida ne? Shin na tabo Mijinki ya maida mu gida ne? Kin ga halin da kike ciki kuma gashi Allah bai sauketa ba har yanzun , bana so ki jigata y'ata" Mahaifiyar MUHYIDEEN da ta dawo gidansu kusan wata daya da sati daya kennan bayan alfarmar da ta nema ta gudo dan zama da Shuwwa din wace ta zama abin tausayi sanadiyar kumburin da cikinta ke sakata, ta sinkime gaba dayanta cikin ya mata girma sosai, tunda suka yi scanning aka sheda masu fa biyu ne a cikin ta kasa hakura sai da ta lalaba mijinta ya bata dama ta dawo kusa da su da zama domin ita dai ko hauka take ba zata taba turo abokiyar tagwaitakarta ba, duda yanzun Useinar ta fara daidaituwa da lamuran da take fama da su dan kuwa da kanta ta nemi da mijinta ya sawaka mata ta kuma nuna cewa aurensu haramtace ne zata je ta kadaice kanta, wannan dalilin ya sa ta daga ta yi tafiyarta kasa mai tsarki ta yanke hulda da kowa kan tana bukatar kusanta kanta da Ubangijinta ko zata samu rabauta ko zata ji zuciyar a sake irin na mai kyakyawar tuba, shi yasa itama ta dawo ta sake rungumar lamarin yaronta da matarsa sai wajen Mama da take zuwa su yi zumunci ta dawo tana kula da Shuwwa sosai A yanzu lokacin haihuwar tata har ya zarce aman kuma shiru, sai Nahidht da itama ta gama ficewa a hayacinta ce nakudarta ta tashi tun da daren jiya har zuwa yanzu karfe goma sha daya na safiya shiru bata haihu ba, gashi likitocin sun nuna cewa nakuda ce take ta zama bata idasa nuna ba sannan sunna kyautata zaton a cikin nan ba daya bane dan irin motsin da abin cikin ke yi bayan girmansa, domin Malan kiyawa ya yi a masa scan ya nuna ya fi so idan lokacin ya yi zai ganni da idannuwansa Kai ta sake juyawa tana maida hawayen da suka cika idannuwanta ta sake kallon dakin yan haihuwar da Nahidt ke kwonce muryarta a raunane ta ce" Mama, dama kowama haka yake haihuwar ne?" Hajia da ta dawo da abincin ranar da ta koma ta dauko domin ita Furera bata zo ba tana dai cen tana kula da abincin gidan dan Malan kam ba kanta yana masalacin asibitin koda wani abin cen ake tarda shi ya kasa katabus ta dafata bayan ta nanade mata dardumar da aka shinfida mata a kasa a sanyaye ta ce" Kanwata , kowa da irin yadda take zuwar masa, duda ban taba haihuwa ba aman an haihu sosai a hannuna in sha Allah zata sauka lafiya mu yi ta mata adu'a ta yi kokari sosai domin har yanzun tana ta karra rike kanta sosai " Mama zata karra mata wata maganar sai ga MUHAY din ya karaso A sanyaye ya sake yi masu wata salamar yana dukawa da ledar dake hannunsa ya shiga budewa yana kallonta ya ce " kin ga na kawo maki yalon nan yau du baki nema ba" Fuskarsa ta karewa kallo mai cike da haiba , sajensa luflufluf a kwonce, lebunnansa sunna kyalin jansu haka kuma yannayinsa dake tafe da sanyin fa jikinsa yake da shi tun jiyan shima na nakudar Nahidht din da ya tsorata shi har yake tunanin idan ma Shuwwa din ya tashi yaya zai yi da ransa ne? Malan yana masalaci sauka yake yi ba ji ba gani ya kasa cin komai sai karatu yake yi bawan Allah, shi idan tasu ta zo ko yaya zasu kwashe? Likita ya ce lokaci ne bai yi ba da zarar lokaci ya yo zata haihu ba wata matsala a tare da cikinta, wai bata wuce ka'ida ba, aman ai yanzu a satin na wucewar ka'idan take ko? Wanke yake nufin idan bara haihu ba za'a iya yi mata fashi A sanyaye ta lumshe idannuwanta sakamakon ciwon da ta saba ji mai dantsa mata har bargonta da ya sake tashin mata A hankali take dan numfashi da bakinta idannuwan nata a rintse rufffffffffff har sai da ta ji abin ya lafa mata sannan ta sakar masa murmushi a hankali ta ce" Ka ci abinci ne?" Ajiyar zuciya ya sake saukewa yana tunanin wai abinci, ita dai a yi sha'ani kawai, shi ba abinci ba yai idonsa idon yan sholisho suka wani kwasa a guje dan sun gansa a lifan dinsa ya yi gaba ko kallo basu ishe shi ba, to ina hankalin kallonsu ne yana ta kansa? Mama ta sake sauke ajiyar zuciya ta dauki wayarta ta sake kiran Mahaifiyarsu A sanyaye ta ce" Haba gimbiya wannan wace irin karra ce haka? Ya dace ki zo ki ga Nahidt, yarinyarnan tun jiya take kan gwuiwa, har yanzu shiru, ki zo ki dubata sannan ki karawa yar uwarta kwarin gwuiwa, tunda ta zauna din nan ta kasa koda motsi sai dai ki ga tana rintse ido tana kuma budewa" Maman ta sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Aa Umaansu, bayan gaku kuma ni din idan na zo me zan masu? Nakudar wata da har take sati tana ja? Allah ya raba lafiya, sai dai......." Sai kuma ta yi dan shiru Mama ta ce" Sai dai me?" Maman Shuwwa ta ce" Ita IBTISAM din, ki dan matsanta mata kan ta mike daga inda take ko ta kwonta ki gani? Idan ta yi to, idan kuma hakan ya gagara fa ina tsoron irin nakudata ce take yi wace sai dai na yi ta surutu a zaune idan kuwa aka yi wasa daga zaune idan har na karkata to dan bada kan d'a ne" A zabure Maman ta juyo wajen su Shuwwa din tana kallon yadda Muhay ke mika mata hannu yana fadin" Kalleni, bara na kamaki ki mike mu tataka zaman nan bashi da kyau fa kin sanni, tun safe a haka kike fa yau ko ciwon bayan bakya ji?" Idannuwanta ta kuma rintsewa sanadiya ras ras ras ras din da take ji har kwakwaluwarta ta dan janye hannunta tana dan damkar hijab dinta kadan har sai da ta lafa mata sannan ta ringa sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" ka ga, kafafuwan nawa gaba daya yau basa anfanuwa, haka kuma kamar an girkan duwawun na kasa wani motsin kirki da na ce zan ringesa nan hakarkarina yake rikewa dole dai zan dawo na zauna a haka............ka bari idan Nahidt din ta haihu sai mu shiga " Mama ta farra zarro ido zata mike likita ta fito da sauri tana fadawa wata nurse kan maza ta kirawo likita kai ya fara badowa A haukace ta yi baya dan kiran likitar tasu, hakan ya sa Mama mikewa zurbat ta karasa wajen Hajia da ta mike tana fadin" Ya Allah ka rana lafiya alfarmar annabi, ya Allah ka rana lafiya" A dan rikice ta ce" Anya Ibtisamma ba nakudar take yi ba?" Hajia ta juyo tana kallonta ta ce" Nakuda kuma Hajia? A hakan?" Mama ta ce" Kinga fa yannayinta fa? Yarinyar nan bata da lafiya zo ki gani" Sunna karasowa likita na shigewa aka rufu a kan NAHIDt wace karfinta ya gama karewa jikinta a mace ta galabaita ta gama ficewa a hayacinta ta riga ta san tata ta kare wai wani ta nisa? Ta yi me idan ta nisa? Tun dazu ai take nisawar babu abinda ke fita a jikinta gaba daya an gwaleta gaban kowa ana mata nisa, bata san cewa da ake cewa idan lokacin fitowar dan ta yi fitowa yake ba sai yanzu da ta ji wata irin azababiyar nishi ta taso mata daga kirjinta ta fetso aabinda ya tafi da dukan kuzarinta ya yagata tana ju likitar ta idasa janyoshi ta fitar daga jikinta tana kuma neman maida numfashi wata nakudar ta kuma kankama wace ta idasa sadakarwa tana ji ana daidaitata da sauransu da kyar kamar ba zata iya ba sai ga wani dan ya fado duniya mai calarar kuka domin da ihunsa ya diro duniyar yana kukansa tun karfinsa kafin ta nemi tafiya duniyar summa inda suka hannata ta hanyar du da ake hanna mace tafia duniyar summa a irin wannan lokacin domin jinni ke dauka idan ka tafin ta yiwu ka tafin kennan Ana bidiri ne a ciki a waje kuwa wani bidirin ya barke Da gudu Hajida da ta gama kiran malan a waya cewar ta sauka ta sake duban dayan jaririn da aka kuma fitowa da shi aka nufo wajen da ake auna su a gogoge su kafin a ba masu su su tana zarro ido ta cewa likitar" Likita biyu ne?" Likitar ta yi murmushi tana gyada kanta lokacin malan ya karaso idannuwansa na zubar da hawaye ta sake maida hankalinta kan Shuwwa da ake kokowar sai ta motsa aman fadi take da bakinta a rikice kamar haka" wani irin juyawa cikina yake yi, abin jinsa nake daf da fita ima tsoron juyawar nan na yi kashi a zaune, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une wayo Allahna cikina bayana, kafafuwana tamkar basa jikina, wayo Mama" Tashin hankali, a nan fa katonta ya aniyar neman kinkimarta a rikice yana fadin " Ke kin ga ki fa bi tashin hankalina a hankali, mu je gida kawai na shiga uku Mama kin ga ta ki ta motsa" Da gagawa likitar ta karaso da wanda ke tura gadon nan tana fadin" Ina takardarta ne? A wata na nawa take ne?" A rikice duka yake dan haka yake fadin" Mu fa haihuwar yayarta muka zo bamu shirya tata ba, kin ga ita ai da tun satin da ya wuce aka ce zata haihu aman bata haihun ba, mu yanzun da haihuwar yayarta muka zo me zai saka mu yi yawo da takardarta?..........." Hannayensa ya dora saman kansa jin abinda likitar ke fadi da karfi cewar" Nakudarta fa ta nuna haihuwa ce fa" Ai kam rikicewa iya rikicewa sun rikice, ba mai ba dan uwansa hakuri harda su Malan din A kofar dakin haihuwar suke daf da daf gaba dayansu, abun ne ya hade masu goma da gomiyatara, du irin zumudin da Malan yake ciki sai da ya sare da tsoron haihuwar a ransa Sai dai cikin hukuncin ubangiji ita nata haihuwar bai dauki lokacin na Nahidt ba, domin dama ta jima tana nakudarta a yanzun ta zo kan gaba ne kuma ita jiran ciwon da ya girmi wannan take koda zata ce bata da lafiya dan mamansu fada masu take su iya rike bakinsu a dan kwayam kwayam din nakuda kar su tarawa kansu mutane bayan nakudar bata wani nuna ba a ringa cika asibiti ana yamadidi da su, su a wahalce wanda yake tare da su a wahalce, shi yasa ta dauka cewar nakudar idan ta taso sai ta suma kamar sau bakwai dan azaba, gannin du irin azabar da take ci bata suma ko daya ba sai ta ajiye hakan a matsayin mai zuwan na zuwa a gaba, ashe ita hanya nata budewa bata sani ba, sai a kan gadon haihuwar ne ta ringa salallami da kiran sallah tana fadin kaico rayuea ashe haka ne abin? Toh Allah mun gode maka (😌😂😌 kashhhhh ) A wannan rana daukacin familyn nan uku sun tsincin kawunnansu a matsanancin farin ciki da kukan jarirai hudu ya garwaye kunnayensu yayaryayar yaayayayayayar sunna tsala shi ba ji ba gani sojojin Shuwwa sun bayana yan mata guda biyu tsala tsala hakama na Nahidt jaruman ustazanta guda biyu yan samari tsala tsala, a dole suka rikice da kukan farin ciki kafin duniya ta dauka.................. *sunnah* An gabatar da taron radin sunnan yaren a baban masalacin fada, inda taro yake gudana a cikin fadar na amaren jegon guda biyu, domin gannin za'a rikice aka hade waje daya ake gabatar da taron A wannan ranar MUhay da Malan baka har hanci, farin ciki suke ciki mai girman gaske sunna kuma godewa Allah da suka wayi gari MUHAY da baby girls dinsa masu sunnan iyayen matarsa da na mahaifiyarsa akai masu inkiya da Ummi da Mami, sai Malan dake da zaratan samarinsa wa'inda shima ya saka sunnan mahaifin Nahidt da nasa mahaifin ake masu inkiya da alhusain da alhasan Da yama likis akai hawa na dawakai da matasan fada sukaiwa jikokin sarki dan taya murna, a nan zaratan sirikansa suka sako sho tsakiya a saman ingarman dokinansu wa'inda MUHAY ya warci nasa ya neki tafkawa da gudu Malan na murmushi ya ce" Ka ga MUHYIDEEN ka fa kiyaye fa doki ne" MUHAY ya yi yar dariya kasa kasa a tunaninsa ya ce" Sai kace ba katon Shuwwa ba? Kai dai Allah sa mu cika da imani kawai ................" Sarki ya yi murmushi yana kawar da kansa a ransa yana godiya da Allah da ya a zanen *ALKALAMIN KADARARSU* ake cakude da farin ciki mai girman gaske, hakan ya sa komai rudanin duhun zanen ALKALAMIN suke fuskantar farin rubutunsa sannan su furta hamdalah a fili da badini wa buwayi gagara misali..... *Alhmdulilah* 🥰🥰🥰🥰🥰 ALK'ALAMIN SAJIDA NE🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 Na gode sosai da gannin wannan rana