Showing 6001 words to 9000 words out of 10546 words
ta k'ara sakar mai tana jan kujerar da yake kai ta zauna akan cinyarsa ta fara basa abincin da kanta, shima haka tana bashi yana bata haka har suka gama cin abincin, satin abincin kuwa ta shashi kamar mi ji yayi kamar kunnunasa zai tsinke tsabar yadda abincin yake jin dad'insa.
Suna gamawa ya fita masallaci saboda jin ana kiran sallar magaruba bai dawo gidan ba sai bayan anyi isha'i koda ya shigo bai ganta a parlo ba kai tsaye bedroom d'in ya shiga, tana tsaye bakin madubi tana d'an shafa man baki, rungumeta yayi ta baya lumshe idonta tayi jin yana hura mata iskar bakinsa a dai-dai wuyanta wata wawar ajiyar zuciya ta sauke tsigar jikinta na tashi.
D'aukarta yayi cak sai kan gado kwantar da ita yayi yana mata runfa da faffad'an k'irjinsa, had'e bakinsu yayi waje d'aya yana sa hannunsa ya cire mata y'ar ficiciyar rigar data sa, ajiyar zuciya ya sake jin hannunsa a ciki na shanonta sakin bakinta yayi yana kai bakinsa a kansu wata irin ajiyar zuciya ta sauke tana k'ara tallafo kansa yadda yake shan na shanonta kamar wani yaro cike da wani irin salo tasan mijinta ba abinda yafi k'auna yake kuma d'auke mai hankali irin su.
Sai da komai ya lafa har sunyi wanka suna kwance manne da juna har yanzu yana wasa da na shanonta sai jagwalgwala su yake son ransa, yi tayi kamar zata mik'e ya d'an kwafe fuska yana cewa "please ki k'ara min nasha kinji" wata irin kasala ke k'ara saukar mata ta ce "anya my idan muka haihu zaka bar yara su sha kuwa?" dariya ya saki yana cewa "hmm gaskiya sai dai suyi hakuri" ya idasa maganar cike da zolaya murmushi ta saki tana kamo kansa ta ciro guda d'aya tana manna mai a baki kamar wani jariri haka ya kama ya fara sha haka sukayi bacci d'aya yana bakinsa d'aya yana shafawa...........✍️
ZAHRA ROYAL STAR CE
SHARE FISABILILLAHI🥰🙏
*👩❤️👨💞 WAYAFI K'AUNATA 👩❤️👨💞*
(Love Story)
PAID BOOK #500
MALLAKIN
*©ZAHRA ROYAL STAR*
*Littafin kud'i ne wadda ya shirya yin tafiyar dashi zai iya turo kud'insa, ko katin MTN ko hoton katin saika turo shaidar biya #500 ne kacal*
8130479973
*FATIMA RABI'U OPAY BANKA*
Zaka turo shaidar biyanka ko hoton katin ta wannan number d'in,
(08130479973.08035023054)
Free Page 7-8
بسم الله الرحمن الرحيم العالم
Washe gari haka na tashi suku-suku ko arzik'in shiryawa naje makaranta banyi ba, yau ta kasance al'hamis ne duk da muna ta shirye-shiryen gama school d'in amma maganar da mukai jiya da Iya ita ce duk ta sakar min da gwaiwa.
Iya ce a kaina kallona take tana nazari na, ta ce "nikam Maryam makarantar ce bazaki ba ko kuwa?, idan ma zaki saki ranki ki saki ranki ni banga abun tada hankali a nan ba, duk abinda Allah ya rubuta a cikin kuddun k'addararki to tabbas sai faru da kai, babu mahaluk'in daya isa kawar dashi, ki tashi ki shirya ki daina wannan k'uncin dan Allah?", tashi nayi ina d'an zunb'uro baki na ce "nifa Iya yau bana jin zuwa makarantar ne shi yasa hutawa nake so nayi" fita Iya tayi tana cewa "ai shikenan sai kiyi ta zama".
Wajajan k'arfe biyu na fito Iya na tsakar gida tana aikin danbu ina ganin yadda take murza danbun na ce "kai Iya yauma dan Ya Abbas zakiyi danbun nan na sani daya zo garin nan sai abunda yake so shi kike yi" na idasa maganar cike da jin haushinsa murmushi Iya tayi ta ce "kinga bana son kilbibi kema duk da rashin jituwar taku irin abinci d'aya kuke so keda shi kunfi son abincin gargajiya dannayi kuma sai kice danshi nayi, kinga ki wuce inda zaki nasan sashin Kawu Mamman zaki sai kin dawo".
Tafiya na farayi ina cewa "eh Iya can zani ina so mud'anyi fira da y'an uwa na nasan suna can kar ayi ba ni", ina jin maganar Iya na cewa "ai dai duk kun kusa bamu waje duk ku tafi gidan mazajan ku" nidai harna idasa barin sashin bance k'ala ba dan wani irin haushi nake ji idan akai maganar auran nan wallahi, toni wama zan aura dan gaskiya ni a cikin zuciyata har yanzu bazance ga wadda nake so ba ko Ya Hafiz kawai shak'uwa ce amma bana jin sonsa a raina.
Ina tunani na idasa sashin Kawu Mamman ai kuwa na taradda yawanci y'an matan gidan na sashin sunje duba Zeena zama nayi cikinsu dan dukkan muna samun jituwa dasu garama Sa'ida ita ce mai d'agin kai cikinmu ba wani shiga harkarta nake yi ba.
Hajara ce ta ce "Ohh ni tun jiya rabon dana ganki Maryam" d'an gyara zama nayi ina cewa "hmm ina zaku ganni Boss d'in gidan nan ya dawo shi yasa ko son fita bana yi danma karmu had'u dashi" dariya suka sa gaba d'aya can Sa'ida uwar iyayi an tab'o mata inda ke mata k'aik'ayi ta ce "hmm bari kedai ai Ya Abbas yayi wallahi matarsa ta more daga gani zata ga soyayya irinsu ne basa da sakin fuska ga jama'a, amma ga iyalansu ba'a magana irinsu idan kaga suna nunama matansu soyayya zaka sha mamaki wallahi" duka sakin baki mukai muna kallonta na ce "ke amma Sa'ida baki san wadda suka iya soyayya ba yo ni Allah na tuba mi Ya Abbas ya iya idan ba d'aure fuska ba, haka zaije yana ma matar tasa yayita firgita d'iyar mutane ko wacece ma" na idasa maganar ina rik'e baki.
Shewa suka saki gaba d'aya Zeena ta ce "ai kuwa irinsu sun iya soyayyar Maryam kuma sun iya gigita mace nanne dai zasu nuna mana jan ido", da sauri Sa'ida ta ce "yauwa kin gane kenan" tab'e baki nayi ina cewa "ku kuke ganin haka, kuda kuke da samari a hannu, ai dole kusan wadda suka iya soyayya a cikin maza" shewa suka k'ara saki, har suna had'a baki wajan cewa "kai Maryam kema fa kina soyayyar nan ina Ya Hafiz d'in kika barsa" dariya na saki ina d'an jawo kwanon da Zeena kecin waina na ce "ke ba tayi kin tasa abu gaba sai narka kike?" na fad'a dan ina so a kauda zancan da sauri ta turo min kwanon tana cewa "yanzu fa nake shirin tashi na zubo miki nasan kina sonta sadda zaki shigo duk su Hajara sun gama ci" idasa cinye ta cikin kwanon nayi ina cewa "yanzu dai tashi ki k'aro min dama yunwa nake ji yau Iya ta tsiri danbu saboda Boss har yanzu bata gama ba", tashi tayi tana d'ebo min ta kawo min sai kuma ta zauna tana kallon Sa'ida dake cewa "ya kamata fa mu fara shirye-shiryen gaba school d'inmu tunda kusan dukanmu zamu gama a tare" na cika bakina da waina na ce "nima nama Iya magana zata ban wasu kud'i zamuje shago mu sayo irin su alawa zanje a bugo min sticker kuma amma ba mai pictures ba, mai suna nake so" da sauri Hajara tayi karaf ta ce "nima gaskiya bana son mai hoto mai rubutu nafi so nima, amma ni inaga Bashir zai kawo min a ranar" dariya muka saki muna cewa "ahh kaga masu samari", bugu ta kaima Sa'ida data fi mata tsiya tana cewa "kuma fa da samarin nan naku kowacce tana dashi wallahi, shawarar da zan baku ma karku wani wahalar da kanku zaso yo muku ne su kawo muku" dariya aka saki ana shewa, dama idan muka had'u kamar zamu tada waje.
Muna cikin fira Aunty dake madafa har yanzu tana tuyar waina muka ji maganarta suna gaisawa da Ya Abbas, ai ko danda nan kowa cikin mu ta shiga hankalinta.
Lek'o d'akin yayi bayan sun gama gaisawa yana zafga mana hararara da manyan idonsa ko waccanmu sai da ta had'e wani miyau, banda ni dake cin wainata ko kallo bai isheni ba sosai na kama kaina dan bana ma son disginsa.
Cikin kakkausar muryarsa ya ce "dakuka zo kuka rarrashe nan kuna surutun banza da wofi ina islamiyar?" Sa'ida ce cike da iyayi ta ce "Ya Abbas ai yau al'hamis" tsaki yaja ba haka ya so ba, so yayi na tanka mai ya samu kafar da zai min rashin mutumci, nima shi yasa nayi kunnan uwar shegu dashi, nayi kamar bana wajan, duk da haka sai da ya samu kafar da zai tanka min, kallo na yayi yana cewa "ke kuma kici a hankali mana kina cin abinci sai kace akuya nacin abinci ke komai idan za kiyi bakya duba cewa ke macece kiyita abu na rashin dacewa da'alla" wani tuk'ukin bakin ciki ne ya rufe ni na bisa da kallo ya gama yab'a min bak'ar magana yayi gaba abinsa ko a jikinsa kamar bashi yayi ba.
Da kyar na had'iye wacce ke bakina Zeena na ban hakuri shuru kawai nayi, can naji muryar Hajara na cewa "ke yanzu Sa'ida a haka kike son Ya Abbas komi kayi baka iya masa ba, ga shegen miskilancin tsiya da fad'an da babu gaira babu dalili, yanzu dan Allah miye cin abincin Maryam yayi da zaice wai kamar akuya nacin abinci kai jama'a, ni a yadda nake gani ma ita da yanga take cin abincin ta, amma shi yanzu ji abinda ya ce" girgiza kaina nayi ina jin abincin ya fice min a rai tashi nayi ina wanko hannuna na wanke baki na na dawo, Sa'ida da jikinta yayi mugun sanyi wasu abubuwan da yake min ba akan idonsu bane shi yasa harta kwallafa rai a kansa, shi ya yarfa ka gaban mutane ba abu bane mai wuya a wajansa................
*KADUNA* POV
Nawwara tana gama abinda zata yi ta dannawa Halima kira ta waya, Halima dake zaune a babban parlon gidansu tare da Hjy Kharima Mahaifiyarta duk duniya Kharima Halima kad'ai ce d'iyarta shi yasa ta sangartata da yawa kuma ita ta reneta Babanta sun rabo da Kharima da tsiya ta karb'e d'iyarta, tunda baida wani k'arfi da tsiya ta amsu Halima wajanshi tasa Malamanta suka rufe mai baki bai iya cewa komai ba.
Da sauri Halima ta tashi tana cewa "kinga Momy Nawwara ke kira" da sauri Kharima ta ce "yi sauri ki d'auka inaga maganar auranku ce da Ramadan ta taso" ai da hanzari Halima ta d'au wayar tana sata a amsa kuwwa, bayan sun gaisa da Nawwara sai taba Hajiya inda Hajiya ke shaidama Halima tana so gobe zuwa jibi ta shirya tazo zasuje gidan Ramadan zata zab'i sashin da take so koda na Munnira ne idan dai har yayi mata, wani tsallan murna Halima ta saki tana cewa "insha Allahu tana nan shigowa zuwa jibi", da haka Halima ta katse wayar.
Kallon Mahaifiyarta tayi ganin yadda ta saki wani k'asaitaccan murmushi tana d'ora k'afa d'aya kan d'aya wata shegiyar dariya ta saki tana cewa "lallai Hajiya basirarki ta toshe tunda har kikayi tunanin had'a jini dani, d'an naki da kike tak'ama dashi, kike ikirarin wata ta mallake sa to yanzu ne za'a mallake sa da gasken-gaske ai naku wasa ne" tafawa sukai ita da Halima suna sakin shewa Halima ta ce "ai Momy sai nasa ma Hajiya hawan jini bana ruwa ba saina maida d'anta kamar d'an korena sai abinda nake so shi zaiyi kai saina basa umarni ma idan zaije wajanta" tafawa suka sake yi Kharima ta ce "Hajiya kin d'akko ruwan dafa kanki, shiri zamuyi babba gobe zamuje can dajin zango wajan wani boka aikinsa kamar yankan wuka tun kamin ki shiga gidan za'a gama dashi".
Nan suka zauna suna tsara yadda abun zai kasance.
Kamar yadda suka tsara tunda dugu-dugun safiya suka d'au hanyar zango sunyi tafiya mai nisan gaske sana suka fara kutsawa cikin jejin mai duhun gaske tun a bakin hanya suka aje motarsu da k'afa suka rink'a kutsawa cikin uban jijin kwata-kwata ba ko d'igon tsoro a tare dasu bare gajiyawa daka kalli yadda suke kutsa kai cikin uban duhun jejin zaka san sun saba zuwa dama, a yadda suke bin hanyar data mik'a cikin dajin, sai da sukai tafiya a k'alla takai ta minti talatin sana suka iso wani waje wadda fili ne ba alamar akwai wani rai wadda ke rayuwa a wajan, amma ga mamaki na wata bukka ce ta bayyana kamar k'iftawa da bismililla, dajin ne ya d'auke wata irin girgiza da wata irin mahaukaciyar dariya, sai wani irin gurnani dake fitowa daga cikin bukkar, tsabagen yadda guguwa ke tashi da wasu irin koke-koke yasa Kharima da Halima had'ewa waje d'aya suna zazzare ido, wata irin murya sukaji ta kewaye su mai cike da kauri da kaushi amonta ba dad'in ji tana rarrabuwa kashi-kashi, ana zayya ne musu duk abinda suke tafe dashi.
Danda nan Kharima ta ce "eh boka mai jan aiki uban la'anannu uban shaid'ano waya ce dake ba kai ba boka mai zamani mai tafiya da zamani" wata irin mahaukaciyar dariya aka kece da ita ana cewa "kware kuwa nine ubanku la'ananun Allah, ga wani magani nan gabanku ta tabbatar sai ta shiga cikin gidan a matsayi mata, ta tabbatar duk wani abun shanshi ko na wanka tana sa wannan maganin a ciki, sai wani d'aurin gashi nan shi kuma ta tabbatar sai idan zai sadu da ita zata sashi a gabanta, ta tabbatar tayi aikin yadda akace idan ba haka ba k'aik'ayi ne zai koma kan mashek'iya, ku aje kud'in ku b'ace min daga gani".
Ai da sauri suka aje mai damen kud'i suka d'au maganin da kawai sai dai suka ganshi a gabansu, suka kama hanyar barin jejin cike da murna da samun cikar burinsu................✍️
ZAHRA ROYAL STAR CE
SHARE FISABILILLAHI🥰🙏
*👩❤️👨💞 WAYAFI K'AUNATA 👩❤️👨💞*
(Love Story)
PAID BOOK #500
MALLAKIN
*©ZAHRA ROYAL STAR*
*Littafin kud'i ne wadda ya shirya yin tafiyar dashi zai iya turo kud'insa, ko katin MTN ko hoton katin saika turo shaidar biya #500 ne kacal*
8130479973
*FATIMA RABI'U OPAY BANKA*
Zaka turo shaidar biyanka ko hoton katin ta wannan number d'in,
(08130479973.08035023054)
*from this PAGE's freebies are over guys, hurry up and pay for your trip*
*END OF FREE PAGE'S*
Free Page 9-10
بسم الله الرحمن الرحيم العالم
A kwana a tashi har candy mu ya matso sosai, inda y'an gidanmu nata shirye-shiryen gama makaranta.
Muna gaf mu gama yin candy Ummah tazo gari ba k'aramar murna nayi ba da zuwanta, inda ina mak'ale jikinta, muna zaune can saita kalle Iya ta ce "Iya dama nazo ne domin na tafi da Maryam can inda nake aure domin ta cigaba da karatun ta" shuru Iya tayi tana kallo na yadda nima jikina yayi mugun sanyi duk da murnar dake cina hakan baisa na fasa yin fargaba ba, saboda tuno maganar mu da mukai da Iya.
Iya ta gyara zama itama cike da farin ciki ta ce "Umman Maryam nima gaskiya zanso haka amma ki bari magabatan ta suzo tukun kinsan nima ban isa yanke hukunci a kanta ba".
Tun daga nan Umma ta ta d'an bari zuwa kwana biyu taji mi ake ciki, sai dai amma kwatsam sai muku tsinto maganar Kawu Mamman wai zancen aurar damu ake miye na sai na wuce karatu, gaba d'ayanmu suke shirin aurar damu, ba wata maganar wucewa karatu, wai d'an-d'an Hakimin garin mu shine yake son aure na, sosai na shiga tashin hankali tunda bansan dashi ba, kuka kawai nake kwana biyun nan sosai nayi bak'in cikin hakan amma babu yadda na iya dan Ummata tana gaf tafiya ta ce bazata iya zama tana ganina cikin damuwa ba, zaune nake akan cinyarta ina kuka d'agoni tayi tana cewa "Maryama kalle ni nan" d'agowa nayi ina kallonta idona cike tab da hawaye ta ce "nasan Kakarki ta baki tarbiyya yadda ya kamata banyi nadamar barinki a wajansu ba, kuma dama sunfi ni iko dake, naji za'a kira ki domin tabbayarki, Maryam karki cuci kanki ki fito ki sanar dasu idan baki son wannan yaron d'an gidan Hakimi, ina Yayanki Hafiz mi yasa bazaki zab'e shi ba?, na tabbatar zai kula min dake, shawara na baki a matsayi na na mahaifiyarki nasan kuna da jituwa dashi Yayanki Hafiz na tabbata shima yana sonki, tunda nazo gidan nan na lura hankalinsa shima ba kwance yake ba saboda yaji labarin anzo neman auranki, ya kasa fad'a ma manya ne saboda uwarsa tayi mai mugun gargad'i a kanki, amma ai ba a nan gidan zaku zauna ba, again ba a kanta zaku zauna ba, karki duba rashin jituwar ku da ita ki cuci kanki ki fito fili ki fad'a masu abinda kike so dan sunce baza su yi miki auran dole ba, kina jina?", tashi nayi a jikinta ina share hawaye tabbas naji dad'in maganarta, ko banza Ya Hafiz yafi min wannan D'an gidan Hakimin gara na auri Ya Hafiz duk da bana jin sonshi shima a raina kwata-kwata.
Amsa mata nayi da "insha Allah Ummah zanyi anfani da abinda kika ce" tunda daga nan Ummah ta wuce birni inda take aure bayan tafiyarta da kwana biyu, ashe shima Ya Abbas nata shirye-shiryen tafiya k'aro karatu k'asar waje inda school d'in su da yake karatu an zab'esa cikin masu zuwa k'asar waje dan cigaban karatun su, dama yana karantar likita ne ta b'angaran mata ta b'angaran lalurar su.
Shima Ya Hafiz ashe ya kasa hakuri sosai yake ta rokon alfarma gurin Iyayenmu maza dan ganin sun amince masa da kudirin aurena, har lokacin ina cikin matsananciyar damuwa har yanzu bazan ce bana son Ya Hafiz ba, sai dai shid'in bai damu da rayuwar birni ba, duk da cewa shid'in kyakkyawa ne kamarsu d'aya da Ya Abbas amma Ya Abbas yafi shi komai nesa ba kusa ba, kuma ko a nan cikin garin namu shid'in dan gayo ne wayayye, sai dai shifa ba ruwansa da harkar birni shine kawai matsalar sa, Kawu Iro da Kawu Mamman sune suka kirani domin tabbaya ta fisabilillahi ina son Hamza d'an gidan Hakimi dan basa so suyi min dole.
A can gefenmu ashe Ya Hafiz na kusa na hango shi ya jingina da bango yana kallo na wani irin kalar tausayi ya bani, da sauri na girgiza kaina ina cewa "ni gaskiya Ya Hafiz nake so", da sauri Kawu Mamman ya ce "kin tabbata?", kai kawai na iya d'agawa san nan na duk'ar da kaina k'asa, shuru sukayi kafin su ce "na tashi