Showing 30001 words to 33000 words out of 46235 words

Chapter 11 - YAR KWALLIYA COMPLETE

13 Jul 2025

2276

dariya

Aqeel tsabar haushi ya kasa cewa komai komawa yayi ya zauna bazaku hauka taniba wlh nagode Allah hutum mu yakusa karewa dabansan yanda zan yiba Wannan ai rashin hankaline

Abu tace Banga abin rashin hankali a nan ba mun gama kuzo ku kaimu inda kukace zaku kaimu Yasin muna jin jiki

Aqeel a kufula yace Ku mutu Yasin yaran nan kozasu waye sai anshawuya Yasin Kunji ko kunfara samin qauyan cinku a baki

Haya niyarsu hajiya da Amal suka jiyo suka fito

Amal baki ta saki tana kallon kasar cikin mamaki ta tambaya tace waye da Wannan aiki ko ince tinanin waye a cikin Ku

Binta tace namune nan da magana ne ke nafa Riga na gane take taken ki abamu fili yau mu kece raini tsaka ninmu ki gani inbam miki dukan tsayaba

Abu tace nakine ya fito fili nima inada cikinta kiris nake jira jikin wata ze gaya mata

Bayan Hajiya Amal takoma tace wato kun shirya yanda zaku zaneni tsabar mukunta ko to shi kenan yaya Ahmad beyi nisaba sena Kirashi yadawo

Binta tace Mudai hajiya bamuda lpy kice sukaimu gurin magani ko sassakene a bamu musha

Arif Ku kaisu Asibiti karku damu da nan zansa kande ta share Abu binta Allah ya kara sauki

Aqeel yace mommy kice musu karwanda ta sake tayi magana harmu karasa dan yanda nake jin haushin nan nasu tsaf zan dakesu wlh

Hajiya ta masu Abu fada sukace sunji baza suce komai ba

Aqeel yace Amal taho muje tare

Amal ta zaro ido tace niii yaya bada niba saikun dawo kanajin abin da suka gamacewa shine zan rakaku kalan su toshemin baki su dakeni

Bame tabaki kizo muje

Amal tace zanbikune kadai idan kunce zaku dinga juyowa akai_kai saboda tsaro badan tsoroba

Eh munji taho muje cewar Arif

Hajiya tasasu suka canzo kayan jikin su amma basu goge KWALLIYA ba

Abu tace fita zasuyi su sumar da samarin birni dan su Aqeel ma gani gani suke musu da alama suma zasu suma akan KWALLIYAR

Aqeel idan ban sumaba na sumar dake kucaka me kamada Aljanu

Amal a tsorace tabisu

Kai tsaye Asibiti sukaje Likita ya duba binta da Abu ya rubuta musu magani da Allura

Arif yaje ya siyo komai ya dawo suka wuce dasu inda za a musu Allura




















New writer's

Hakan Take *husba'ahfama*πŸŒΉπŸŒΉπŸ’‹


πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘

πŸ’„πŸ’… *'YAR KWALLIYA* πŸ’…πŸ’„

πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 


Written by *husba'ahfama*


39-40


Abu da Binta suka karewa gurin kallon Abu a tsorace take yiwa Binta rada tace anya ba gurin kashe mutane suka kawo muba

Nima dai haka nake Tina ni kalli guri shiru ba mutane ni dai a tsorace nake

Kinga Binta karmu saki jiki dasu munaganin abin da bamu yarda dashiba mu gudu

Kawai shine magana

Wata mace ce tafito Aqeel ya mika mata Allura

Abu taradawa binta tace ga makashiyar ta fito

Tabare allura ta zuko ruwan tace kuzo namuku sauri nakeyi

Binta tace kut muda zaki kashe zaki gayawa sauri kije kidawo bamu shirya mutuwaba mu kinga tafiyar mu

Aqeel ya kalle su cikin fishi da jin haushin maganar da suka fada yace wai Ku meyasa a ko ina saikun nuna haukan Ku Kiyi musu kawai karki damuda dabinda suke cewa

Abu ta dunkule hannu tace taho idan ban hada miki jini da majinaba mace dake kizabi kidinga kisa ko tsoran Allah babu

Ku Nifa ba kisa nakeba allura nakeyi kuma za a muku ne sabida samun lpy kodai ba sune marasa lpy ba

Amal tace sune nan yaya kurikesu kawai da alamu zasu bada wuya

Gaskiya a rikesu kinyi gaskiya saboda idan suka goce Akwai matsala

To ba damuwa semu rikesu cewar Arif

Aqeel yace zaka rikesu dai danni ba wanda zan rike manya dasu ida na rikesu Sabolu nawa zan karar a jikina kafin na

dawo yanda nake fitsari sukayi kana gani suyi wanka kafin Susa Kaya sunki shine zan rikesu

Arif yace kana kallo dai lokaci zasu bata mana babu wata hanya inba Wannan ba

Aqeel ya rike Abu badan yasoba
Arif ya rike Binta a ka musu allura suka cika gurin da kuka ana gamawa suka zube a kasa suna kuka

Abu cikin muryar kuka take cewa muguwa yar iska kirasa a ina zaki biga kusa a jikina sai duwawo dan bakin mugunta Gashi gurin ciwo kawai yakemin

Binta tace kitam bayeta kwana nawa kusar zeyi ajikin mu kafin mu mutu kinsan hine zesa baza mumutuba yanzu amma yana fita shikenan mun mutu suka kara fashewa da kuka

Wadda tai musu allura tace kuyi hakuri nadan lokacine zaku dena jin zafi kunji karku damu

Binta tace Muguwa yar iska kingama watanda da damu kinshirya randa zamu mutu dole kice haka mudai shikenan munkawo kammu daga Wannan sai wancan

Aqeel yace Dan Allah Arif kayiwa yaran nan magana sutaso mu tafi tinda sun gama jizgamu

Arif yace kutaso abinda Baku saniba shine idan kuka cigaba da surutu kusar zefita kuma kunsan abinda zefaru idan ya fita zabi ya rage naku

Abu tace munyi shiru mutafi Abu da Binta suka karaso gurin su da rarrafe

Aqeel yadaka musu tsawa yace meye haka kuma dallah kutashi kuyi tafiya da kafa finku malamai

Abu ta marai raice bazamu iya tashiba tazira kusar canciki bata yanda zamu iya tafiya hakan shine kadai mafita

Amal dariya harda hawaye

Binta tace Allah yabaki sa'a Amal zamu hadu sata gidan barawo rancene Kiyi ta dariya lokacin kine yanzu namu na zuwa muma

Yanzu ya zamuyi da yaran nan haka zamu barsu su rarrafa har waje kenan Arif yake tambayan Aqeel

Kabarsu meye a ciki susuka ga zasu iya ni kaga tafiya ta

Abu Binta kutashi ku gwada tafiya zakuji kusar ta fita kunga shikenan saiko taka da kafarku

Allah ko naji dadi shawararki ke dama sokike mu mutu shiya sa kikace haka ta Allah ba takiba muna nan darai kece dai zaki mutu ki barmu

Amal tace Kutafi a haka Kukuka sani tinda Ku bakwa daukar shawara

Amal da Arif sukayi gaba Binta da Abu na rarrafe insunyi su tsaya duk wanda ya gansu saiyayi mamaki ga kafarsu garau amma suna rarrafe

Arif dan takaici yadaka musu tsawa yace kosu mike koya kira Ahmad soja nanfa suka mike tafiyar abin dariya gaba daya

hannun su sukasa suka rike kugunsu suka ware kafa finsu idan suka jefa daya saisu huta sukara jefa dayar ma

Arif da Amal sun manta da sun fita kafin Abu da Binta suka fito gaba1 dai abin dariya suka
Zama

Abu tashiga mota dakyar tanashiga ta kwanta ta daga duwawunta sama Binta ma yanda Abu tayi haka tayi Suka cike guri

Amal tagir_giza kai ni ina zan zauna yanzu kuduba fa kuga yanda kuka cike gurin

Aqeel afusace yajuyo zaku matsa mata kosaina yi kwallo daku yanzu yan qauye kawai Allah ya dawo da daddy lpy saikun koma qauye ko kunaso ko bakwaso

Abu tace tab banga me maida ni *DARAUDAU* ba nazo kenan kai gwanda ma kusaba da halinmu dan munzo kenan kekuma uwar masifa shigo ki zauna ko yaya kikaga gurin karkice komai

Guri kadan suka matsa mata ta shigo ta zauna a takure

Aqeel yace ga tirare Amal ki dinga shaka dan zakisha kanshi

Binta tace kanshi a ina fito fili kafadi abinda ke cikin ka munan da kake jida gani munfiku tsafta damma kunrabamu da tiraren jikin mu aidaba hakaba

Abu tace fada mihi kuma in karya ne atashi ayi yar hin-hine

Aqeel yace dani banshirya jiyowa kaina abinda yafi karfin kaina ba kuji da kanku Arif idan kayi gaba kadan zakaga super market ka Tsaya zan sai Abu

Arif yace to haka ko akayi suna karasa wa ya Tsaya Arif da Aqeel harda Amal Suka shiga ciki sukabar Abu da Binta a mota

Suna zuwa gurin takalmi amal ta daukarwa Abu da binta wani takalmi me tsiniπŸ‘ 

Arif yace Amal zaki karya 'ya'yan muta Nene dazaki ce a siya musu Wannan

Yaya Kaine kake raina wa yaran nan hankali yaya idan suka tashi wayewa sai kayi mamaki

Aqeel yace badai wayan canba gatakalmi dai ansiya musu kishirya kaisu gurin gyaran kashi

Suka gama siyaiya suka fito suka koma gida

Suna shiga Abu da binta da rarrafe suka je dakin hajiya suka fada mata abinda ya faru hajiya tayi dariya ta rarrashi su Abu


*KWANAKI NATA SHUDEWA*

akwana a tashi abu da Binta suka fara gyaruwa kadan sukafara sallah

akan lokaci suna wanka ko ba ace suyiba saidai shirmen da haukan nan Aqeel da Arif suka kaisu maka ranta Amal kuma

tana koya musu gayu da yanda zasu sakaya ba irin wanda sukeyi ba *KWANAKI NATA SHUDEWA* lokacin

tafiyar su Arif na ta masowa yau ne su Arif zasu tafi Abu da Binta harsun kasa boye farin cikin su

Aqeel da Arif sun gama shir yawa suna falo suna jiran fitowar hajiya dasu Binta da Abu

Amal kuma tana dakinsu Abu da Binta ta shiryasu ta yanda zasu bawa Aqeel Arif mamaki

Abu Binta sunsha kyau Amal ta dauko takalminπŸ‘  da suka siyo musu tabasu Susa

Abu tace Kut mezan gani nayarda da Wannan higar amma banyarda dasa Wannan kofaton ba ki barni da silifas dina nafi gane hi

Amal tace Abu Binta indai kunaso kuyi kyau sosai to saifa kunyi abinda nace kungama hada Wannan wankan shine zakisa silifas dan yarfi

Binta tace nifa banason kina raina mana Kaya Amal meye aibin silifas din nan

Bashida aibo amma dole kuyi hakuri kufara amfani da kayan mu kuda yanzu manyan yara ne

Sukayi dariya to shikenan zamu gwada baze kayar da muba kuwa kalli kasan fa kiga

Bari nasa muku da kaina yanda ze zauna da kyau Amal tasa musu tace zakuji dadin tafiya dashi baze kayar dakuba baza Ku je falo kai tsayeba ina zuwa

Amal ta dauko lemo a faranti taba Abu a hannu tace kuje ina binku a baya

Abu Binta tinkafin su fita takalmin yafara girgidi kamar ze kayar dasu haka har suka karasa falo takalmin ya dena

girgidi ka gansu baza kace ranar suka fara Sa takalmi me tsiniba suna tafe suna yauki
Aqeel Arif Suka bisu da kallo

sunyi kyau bana wasa ba tsaye Suka mike suna kallon su Abu da binta na kara sowa gurin su takalmi ya goce lemon ya zube Akayan Aqeel da Arif

Aqeel ya balbalesu da masifa "Ainasan Wannan aikin kine waya gaya miki yaran nan zasu iya tafiya da takalmi nan jisu ko kyau basuyiba

A'a yaya fadi gaskiya dai idan basuyi kyauba meyasa kuka mike

Arif yace ai gaskiya ya fada wayan nan kowana irin Kaya zasu Sa baza suyi kyauba badan inaso muyi rabuwar arzikiba dasena falla muku mari wlh

Aqeel da Arif sukaje suka canza Kaya suka fito

Hajiya ta fito daga daki ta musu addu'a Alhaji ya turo wanda ze kaisu airport aka kaisu suka haujirgi suka wuce America

Abu da Binta a gaban hajiya Suka fara rawa harda tafawa

Amal tace murnar me kuke yika haka

Abu tace yabaza muyi murna ba su nunar rana antafi bamasu takura mana

Hajiya tayi dariya tace ba dadewa zasuyiba sunje su dawo da aikin su nan ne












New writer's

Hakan Take *husba'ahfama* πŸŒΉπŸŒΉπŸ’‹

πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘

πŸ’„πŸ’… *'YAR KWALLIYA* πŸ’…πŸ’„

πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 
πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘
πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ 


Written by *husba'ahfama*


41-42


Kut murna ya koma ciki kenan amma gaskiya banso haka ba Yasin cewar Abu

Binta tace amma dai Bakomai zamu sha iska kafin su dawo

Hakane kuma yeeeee
Suka ci gaba da rawa

Amal tace Ku Tsaya Abu Binta kuzo Ku zauna magana zanyi daku

Suka zauna kusada Amal

Hajiya tace bari na shiga ciki

To Hajiya

Amal ta maida kallon ta ga Abu da Binta "Binta me kike so ki koya kamar wani abinda yake birgeki kike son shi sosai

nasamu wani gurin da a ke horar da mutane ta yanda zasu iya KWALLIYA girki dinki takalmi da jaka da sauran su

nima inaso na shiga shine nace barina tambaye Ku idan kunaso saimu shiga tare

Abu tace nidai KWALLIYA zanshiga tayanda zan amsa suna na *'YAR KWALLIYA*

Binta tace nidai zan koyi girki tayanda idan naga abinci a TV inaso saina tashi na girka

Alhamdulillah to shikenan bakomai nariga nayi duk abinda ya dace mommy da daddy sunsan komai farawa ya rage yau za ayi bita akuma nunawa

kowa a jinshi gobe kuma afara koya mana dan Allah Abu Binta Ku kama kanku gurine na manyan mutane kuje a wayan

Ku Abu dan Allah ki gyara maganar ki wahi hi da kikeyi dan Allah ki dena sonake Ku fito fes daku

Binta tace Munji mungane zamu gyara yanzudai idan nafahinta fita za muyi

Eh kuje Ku dauko hijabi mu tafi ba dadewa za muyi ba yanzu zamu dawo gurin ba nida

Abu tace kefa me zaki koya

Amal tayi dariya" dinki dinki zankoya tayanda danaga Kaya ammai dinki me kyau idan yamin sena yiwa kaina

Da kyau jiramu bari mu shiga mu fito
Abu da Binta na shuga suka Ciro kayan KWALLIYA suna mita

Abu tace dan Allah binta kalli yanda nayi muni Nifa nafi gane KWALLIYA ta yafi min kayau Nifa nan ba komai ta nuna kuma tunta

Radu da ita yanzu base Kiyi ba meye a ciki idan tayi magana kibarni da ita

Allah Binta

nice fa da haka takeso mu fita kalan a raina mana hankali

Sukayi dariya suka tafa sukayi KWALLIYA kamar yanda suka saba suka daura mayafi a kugu suka je jikin madubi suna kallon Kansu

Binta tace Abu dan Allah kalle mu yanzu ko su nunar rana Sa nuna mata Fari

A'a muma dai munzama nunar rana anyama kuwa idan munje *DARAUDAU* zasu ga nemu kuwa

Ah Haba zasu gane mu bana jin yan DARAUDAU zasu mantamu koya muka koma

Abu ta rige hannun ta tana sosawa "Binta Nifa hannuna yana kaikayi duka kawai nakeso nayi

Kibari idan mun fita duk wanda yamiki kallon banza kidaki rabonki ni Binta zantaya ki

To shikenan muje
Suna fitowa suka ga Amal tana fitowa daga dakin hajiya baki a Bude Amal take kallon su

Binta tace rufe bakin Nifa bana son qauyan ci daga ganin KWALLIYAR mu kiwani saki baki idan so kike kizo muje mu yimiki ba kisaki baki kina kallon muba

Fada mata dai duk qauyanci ne ya cikaki Amal narasa sanda zaki waye

Allah ko kunada gaskiya bazan wayeba kamar yanda kuma bazaku wayeba dan Allah kalle ki kalli wani KWALLIYA a fuskar ki

shiyasa yaya yake cemuku masu KWALLIYAR Aljanu kuma beyi karyaba nan fa na gama muku fada koda yake bazaku ganeba

bari muje gurin kuga mutanen gurin kuda kanku zaku raina kanku kumani bazan fita daku da Wannan KWALLIYAR ba

inkun dage dashi zaku fita to saidai mu raba hanya kuma koda munje karku sake kununa kunsan ni kunaji ko

Binta tace Tab kema dai kinsan maganar da kike fada baze taba yiyu waba gidanmu1 kuma tare muku dake Wannan hine

Abu tace Fada mata kebama jin dadin ki bane mu nuna tare dake muke yanda muka ci uwar KWALLIYAR nan duk wanda yagammu guri ze bamu mu wuce saboda tsabar haduwar mu

A haka bahijabi mayafi a daure a kugu shine zasu bamu guri mu wuce to bari na fada muku koda haka yafaru kusani cewa

suna muku kallon mahaukata shiyasa zasu baku guri Ku wuce dan sunsan cewa zaku iya kaimusu duka

Abu tace Karya ne Wannan keki ka fada kefa dama 'yar bakin ciki ce dan kinga mun fiki waye wa shine kike fadar haka

idan zaki zo mutafi to idan baza kiba wan nan Abudan sauki saimuyi tafiyar mu

Harararsu tayi taja tsaki tayi gaba ta barsu a baya

Binta tace abin da zaki iyayi kenan dan baza mu dakuba kinga Abu mu sake tafiya dan nasan ita kanta me koya KWALLIYAR idan ta kangi saita gir giza dan tasan kifita iyawa

Nanfa kan Abu ya fasu sai Fari takeyi da ido "mu tafi karta tafi tabar mu

A mota suka sameta a zaune suma Suka shiga direba ya tafi kaisu Suna cikin tafiya

Abu tace naso ace da kafa zamu dawata taga

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login