Showing 39001 words to 42000 words out of 46235 words

Chapter 14 - YAR KWALLIYA COMPLETE

13 Jul 2025

2275

na fada miki ba cewar Binta

Amal ta kamo Hanna yansu "karku damu da komai yanzu zaku rama abinda suke muku lokacin kune yanzu amma karku tsauwala musu saboda ni

Abu tace insha Allahu hakan baze faruba Nifa nunar rana me KWALLIYAR Aljanu yake cemin fa

Shine nace miki kuma kununa musu kunwaye yanzu kindena KWALLIYAR Aljanu kinkoma yi normal kamar kowa koda yake karku damu nida kaina zan biya muku karatun ku amince kawai

Sukace ba komai

kuje Ku fada mata kun amince cewar Amal

Sukace muje tare
suka shiga suka sanar da ita inna taji dadin jin haka sosai

Ranar juma'a aka daura auren su

Aqeel da Abu
Arif da Binta

A kan sadaki dubu dari ko waccen su

Washe gari ranar asabar Alhaji hajiya Amal Abu da Binta suka kamo hanya suka dawo gida kano Abu da Binta sunsha nasiya a gurin inna da umma

Alhaji ya kira su Arif ya sanar dasu batun auren saidai be fada musu kosu waye ba

hanka linsu ya tashi sosai saidai baza su iya yiwa mahaifinsu musuba haka Suka hakura

Bayan dawo warsu Abu da binta da sati1 akayi bikin gama koyan KWALLIYA girki da dinki da suke koya bayan shekara daya kuma su

Abu da Binta suka sauke Al-Qur'ani me girma lokacin yakama suna ss3 suna daf da zana neco da waec

ranar Asabar yakama

dawowar su Aqeel Arif daga America inda suka dawo da aikin su Nigeria gida ya hargi tseda kanshi dan Binta ce a

kitchen tana musu girki Amal na dinka musu kayan da zasu Sa Abu Asibi da kande kuma suna gyara gida gida yayi kyau

sosai bayan sun gama komai suka je sukayi wanka Abu ta musu KWALLIYA na azo a gani suka saka kayan da Amal ta

dinka musu sunyi yau sosai lokanin suka kira hajiya sukace mata gasunan zuwa gida jirginsu ya sauko Alhaji Nasir

ya turo direba yadauko su ya kaisu gida motarsu na shigowa hajiya tayi waje cikin farin ciki take musu Sannu da zuwa koda suka

gaida hajiya tace suje suyi wanka su fito basu jimaba wajan yin wanka suka fito a dining suka zauna suka samu hajiya a zaune tana jiran fito warsu

Aqeel yace mommy gidan ba kowa ne ina Amal da kucakan "ya'yan ki

Bazaku tam bayi matan kuba sai kucakan yarana

Mommy rabu da matan nan nina tabbata ko mun gansu baza mu so suba saboda bamu mukace muna soba cewar Aqeel

Mommy burina naji abincin nan a cikina zanfi kowa farin ciki jiwani kanshi da yake tashi cewar Arif

Aqeel ya bubude komai ya gani "bakarya zeyi dadi sosai bari na zuba mana yazuba musu suka fara ci

Takun tahowar mutane sukaji takalmi na kara suka dena cin abinci suka Tsaya suga waye

Aqeel a zuciye yace momi waye Wannan yake cika mana kunne da karar takalmi

A'a waidame kuka dawo gidan nan ne dagajin karar takalmi sai masifa har yanzu baka canza ba Aqeel

Mommy karnayi magana idan andameni kenan cewar Aqeel

Arif yace Naji dadi da kauyawan nan basa gidan nan harna fara jin iska na shigata ta ko ina wlh

Kai koni ai duk wanda yayi farin ciki bekai ya nawaba nida yaran nan suka kusa hauka tani cewar Aqeel

Natau sayawa mazan da zasu aure su dankuwa rabon fada zasuyi tayi nasani gurin yan sanda kuwa harse yakai idan ankai Kada ana jin sune za a kori karar cewar Arif

Wai a binci zakuci ko tankamin yara zakuyi

Yi hakuri mommy bari muci

Sunaci Aqeel ya kware

Hajiya tace a kawo musu ruwa

Tinkafin su fito kanshin tiraren su yarigasu kara sowa Aqeel da Arif suka baza idanu dan ganin kosu waye Abu da binta suka fito suka Tsaya suna murmushi Aqeel da yake tari Cak tarin ya tsaya Aqeel da Arif suka maida kallon su ga hajiya

Hajiya tayi murmushi "kubasu ruwa

Suka taho tuni Aqeel da Arif suka zo gurin su suka anshi abinda suka zo dashi suna musu murmushi

Hajiya dariya kawai takeyi Amal na labe tana kallon su

Aqeel yace kuzo ku zauna mana tsayiwa be kama ce kuba da ajinku da komai

Abu da Binta suka zauna

Arif yace mommy wayan nan fa ban taba sanin suba wasu yan uwan nakine da bamu saniba

Hajiya tayi dariya " Aqeel kasha ruwa mana waiba kwarewa kayiba

Mommy manta kawai naga abinda yafi ruwa kaga mata kamar su sukayi Kansu

A'a baze yiyu Ku zauna kuna tanka yaran mutane ba kuci abincin Ku kutashi Ku tafi cewar Amal

Arif yace ina kika shiga tin dazu nake nemanki ya kalli su binta yace sunan Arif shikuma Aqeel ya nuna shi Wannan kuma Amal kanwa tace

Yaya dan Allah base ka gabatar da niba sun san Nifa munjima tare dasu fa

Aqeel Ya sunkuyo da ita "suwaye wayan nan wlh sun tafi da zuciyata musam man ma Wannan da muke kallon juna

Amal Takalle ta taga Abu yake nufi ta maida kallon ta ga Arif da yazuba uwar tagumin yana kallon binta yana murmushi

Amal tace Yaya Arif kallon ya isa haka fa mommy ki musu magana

Aqeel yace karkice komai mommy banaji bana gani sai a binda yake ga bana
Yafada yana yiwa Abu murmushi















New writer's

Hakan take *husba'ahfama*🌹🌹💋


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝

💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠


Written by *husba'ahfama*


51-52

Hajiya tayi murmushi "Wai dan Allah bakuji kunya ba kucakan 'ya'yan nawa a gabansu kuke haka

Hankalin Aqeel da Arif ya dawo gurin ta

Da kuke kallona karya zan muku sune dai Ku kalle su da kyau

Aqeel da Arif suka kalli Amal

Tace maganar dai 1 ce ga kucakai gaku

Aqeel ya girgiza kai "baze yiyuba wayan nan yaran da basuda hankali zaku hada da wayan nan kyawawan yaran

Arif yace kamata yayi Ku bawa yaran nan hakuri saboda hadasu da kukayi da kaza man yaran nan masu warin mushe

Sosai maganar su na konawa Abu da Binta rai dakewa kawai sukeyi amma ina sunkasa sunce wa Kansu idan suka sake fadar wani Abu mara dadi bazasu hakura ba

Aqeel da Ari suka kalli Abu da Binta sukace Ku jiramu muna zuwa

Dagudu suka je suka dawo han nunsu dau keda leda Aqeel ya mikawa Abu
Arif ya mikawa Binta

Atare Aqeel da Arif suka ce tsara barku na America

Amal tace yaya ina nawa

Sukace ke mun saba kawo miki yaudaya dan bamu kawo mikiba

Hajiya tace au Allah abin hakane

Suka sunkuyar dakai suna Sosa keya

Abu da binta Suka ansa a gurin suka bude Abu dai wasu ran tsasun kayan KWALLIYA ne a ledar

Binta kuma wani hadaddan a bincine a ciki binta jiki na bari takai baki tanaci harda rufe ido nan ta shiga zaiyano abinda aka yi girkin dashi

Abu ta kalli binta sukayi murmushi Abu ta zane fuskarta da KWALLIYA da yasanta dashi harya ke cemata me KWALLIYAR Aljanu tana gamawa

Tace nunar rana na gode Sannu da zuwa sai dai banji dadin dawo warkuba da bakwanan nafi jin dadi iska na shigar mu

ta ko ina yanzu kuma babu
qazamai masu warin mushe sun hadune da kuka rude a Kansu mune dai ba wasuba

Aqeel da Arif suka kalli juna

Amal tayi dariya "yaya kun yarda yanzu

Aqeel yace har yanzu muna kokwanto taya kucakan nan za ace sune wayan nan kyawawan yaran gaskiya da sake

Binta tayi gyatsa tace Yasin ba sake munedai kalli da kyau ce maka akayi zamu cigaba da zama a hakane bazamu canza ba

Arif yace sune sune mommy ya haka meya faru da bama nan Amal yi mana baya ni

Amal tace ba lokaci gadai mommy kila ita ta fada muku Fatima zainab kutaso mutafi

Ke ina zaki dasu ke ki tafi kibarsu bamu gaji da ganin suba

Binta tace duda KWALLIYAR Aljanu

Aqeel yace yafi miki yau nida zaki dinga yikullum ma sainafi kowa jin dadi dan juyo naga

Yasin ka goge min handa ni kaga tafi yata

Aqeel yace kokin tafi saina biyoki Yasin Wannan KWALLIYAR taki ta tafidani waiyoo zuciyata

Arif yace nakaro miki wani

Binta tace banaso abin ba dadi Yasin nadai cine kawai

Bakomai nakawo miki wani

nayi me dashi so kake cikina ya fashe

Allah ya kiyaye na bari da anjima zan siyo miki masu dadi

harararshi tayi suka tafi suka barsu a gurin

Aqeel yaje kusa da hajiya "mommy meya faru da bama nanne kuma suwaye matan da aka aura mana

Hajiya ta gyara zama tace kucakai qazamai masu KWALLIYAR Aljanu sune dai matan Ku yanzu kuma kukace masu warin mushe ko da kyau nagode Allah dayasa kuka fada a ga bansu

Arif da Aqeel suka kama kai

Arif yace kuskure ne mun riga munyi yanzu ta ina zamu fara gyara wannan kus kuren da mukayi

Hajiya tayi dariya "yanzu kuma kuce min kucakai qazamai sunyi kuna son matan naku kenan

Sosai maganar da hajiya ta fada ya taba musu rai dan itace yasa basuce komai

Arif yace mommy bakyau Tina baya

Aqeel yace mazane mufa hanyoyi da dama saidai Yasin mommy kun gyara su sosai godiya muke kun iya zabe mata sunyi kaga mata na sawa a gaban mota

Hajiya tace sudin

Sukace mudai bari muje muhuta da ganan kuma mufara gyara garinda muka bata Mommy sai anjima

Tace mujima da yawa har suka tafi dariya suke bata

Abu kai kawo takeyi a cikin daki Binta da Amal na binta da kallo

Abu tace gaskiya nunar rana sun raina mana hankali kinajin abinda suke fada a kanmu fa Amal qazamai kucakai harda warin mushe

Amal ta taso ta tsaya kusa da ita " meye na damuwa Abu da kenan yanzu haka kuke Ku gode Allah cewa kun shiga zuciyar su yanzu lokacin kune

Idan nace hukun tasu zanyi to zanmusu babban hukun ci saidai zanmu musu daidai da su cewar Binta

Yauwa Abu abinda nake so kuyi kenan

Koda Arif da Aqeel suka shiga daki da niyar bacci kasawa sukayi dankuwa fuskokin su Abu da Binta ne yake dawo wa

kowan nen su tareda mamakin yanda akai suka gyaru sai juyi suke yi koda suka ga haka baze kaisu ba suka tashi suka nufi dakin su Binta da Abu

Ahankali suke tafiya dan kar hajiya ko Amal wani ya gansu suna karasowa zasu Bude kofar

Amal ta gansu "da karfi tace yaya meya faru me kukeyi Anan

Nanfa suka shiga in ina

Amal tace na gane bacci sukeyi

Ke karya zaki mana suwaye suke hira a ciki cewar Aqeel

Arif yace bansan gulmar da ya fito da keba ko dai Sa ido kika koma yine bamu saniba

Amal tace su yaya kenan duk abinda zakuce baze dame niba kuma ko a gefen takalmina kuka cewa matanku qazamai kucakai

Aqeel ya daka mata wani tsawa mai razanar wa ta tsorata sosai "yace koda wasa karki kuma hadasu da Wannan kallaman inba hakaba bakinki zeyi jini

Arif yace mutane sunzo gurin matan su kinwani fito kin tsare mu da surutu wuce ki shiga daki komu dakaki yan zun nan

Amal dariya ne yake niyar kuf cemata ganin yanda suka gigice akan Abu da Binta yau daya dagudu ta shiga ta rufe

Zasu shiga basu san hajiya na bayan suba " mezaku shiga kuyi

Aqeel yace bacci zamuyi mommy

Hajiya ta zare ido "A ina din kunga inda kuke niyar shiga

Arif yace hakane Ashe ba dakin mu bane gurin Amal muka zo

Baga dakin taba

Aqeel yace hakane mun Bude yaki buduwa shine zamu duba dakin nan ko tana ciki

Hajiya tace me kuke boyewa ne kwata kwata maganar Ku ba gaskiya kundawo a gajiye kuje Ku kwanta Ku huta kuzo Ku wuce ina kallon Ku

Arif yace mommy

Karka ce komai kuje Ku kwanta anjima na nan

Haka suka tafi badan sun soba Abu da binta na jin duk abinda ya faru dariya sukayi

Hajiya ta shiga daki

Binta tace ko bamu muku komai ba Wannan ma ya isheku damuwa damu zuwa inda muke yanzu kuka fara

Suka Sa dariya suka tafa

Koda suka shiga kasa bacci sukayi suka dawo falo suna kallo bawai dan suna gane waba

Amal ta shiga dakinsu Abu da Binta hannunta daukeda kaya "aikinku ze fara daga yau suna falo kuje

Binta tace to muna zuwa

Abu tace Wannan fa

Tace sawa zakuyi

Ta ajiye musu ta fita

Riga da wandone sunyi kyau sosai

Abu da Binta kowa ya dauki nashi yasa kayan ya hau da jikin su dan kayan sun yi kokarin nuna dirin jikin su gashinsu parking
dinshi sukayi da ribom kalar
wandon jikin su

Abu ta musu simple make up

suka fito suna ta fiya kamar bazasu taka kasaba wayo yinsu rike a hannu suka zauna a kujera me kallon su Arif da Aqeel

Cak suka Tsaya suna binsu da kallo Aqeel ya kalli Arif

Arif yayi gyaran murya "dama muna son magana daku sai Gashi kun fito munji dadin hakan dakyar ya iya karasa maganar tare da kauda idonsa a kan Binta da ya rasa wana irin kallo yake mata

Aqeel tuni ya rasa inda zesa kanshi dayayi niyar yin magana sai yarasa abinda zece nunfashin shi na dauke wa Arif harya fishi karfin hali

Binta ta wa tsawa Arif wani kallo "muba dan Ku muka fitoba munfinto yin kallo kubari sai wani lokaci

Aqeel yace ya..... Cak maganar ta tsaya Yakasa kara sawa ya shiga buka kafa

Abu tace dan Allah kayi a hankali karka fasa gurin kaga harya fara rawa

Ya dauka da gaske take yadauke kafar shi yana kallon gurin

Arif yace kumanta da komai mun yarda munyi kuskure saidai yanzu zamu gyara daman cewa mukayi

Binta tace dan Allah kayi shiru maganar ka nasamin ciwan kai kuma ma kai kadaine zakai ta magana shi nunar rana baya magane kokuma sabon rainin wayone hakan

Aqeel yace ba... haka bane ni in...

Abu ta tashi ta rike hannun Binta " kabari randa ka iya magana saika fadi abinda zaka fada
Suka barfalon cikin tafiyar daya gigita kowan nan su hatta Arif dayake daurewa yake magana yanzu kam yakasa dan shikadai yaga abinda ya gani

Aqeel kwanciya yayi kan kujera kamar mara lafiya



















New writer's

Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋

👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝

💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠



Written by *husba'ahfama*


53-54

Suna shiga suka ga Amal suka tafa sukai dariya

Amal tace ina zuwa tayi waje gurin su Arif

Ta zauna taga ba wanda ya kulata "yaya sannun Ku da hutawa

Ido suka Bude suka kalle ta suka dauke kai

Tace Yaya a kwai wani temako dazan iya yi muku

Aqeel yabu de ido baki na rawa " temako mezaki iya yi mukan mu mun kasa saike kice musu me fadi ina jinki

Yaya kenan karka raina kwakwalwata zanyi abinda baka zataba nice nake tare dasu zan iya

Aqeel ya daga mata hannu "jeki Amal dan Allah kinbi kin cikamu da surutu da Wannan surutu daba gurin su kika je kika gyara muba

Arif yace zaki iya Amal nasani sosai kece kadai kika rage mana kice musu su saura remu koda baza suce komai ba Kinji

To shi kenan nayarda zan musu magana amma saboda kai yaya Arif inda saboda yaya Aqeel ne ba abinda zance musu

Arif yace yauwa qanwata tashi kije

Tace Ehhto zantafi bazan tafi ba yaya Arif Usman ya dameni akan ya turo iya yansa maganar aure gannin ba kwa nan yasa bance komai ba amma Ku ya kuka gani

Arif yayi dariya " Usman mutum ne nagari kuma duk macen da ta aure shi tayi Sa a kekanki kin sani Amal indai kina sanshi ba matsala kina gama makaran ta sai ayi bikin Ku kinga kina she karrar karshe

Arif yace ke kina sanshi

Amal ta sunkuyar dakai

Aqeel yace dan Allah Arif kalli ita da kanta ta taso da zance daga tam bayanta tayi shiru

Arif yace jeki Amal na gane Allah ya sanya alkyairi

Aqeel yace ya zakace ta tafi batace komai ba fa

Arif yace duk da bata ce komai ba yana yinta ya nuna tana sanshi ka kula da haka

Bankula da komai ba sai matata Ni tamayi aure ta tafi mu huta kila idan ta tafi su saura remu nida kaina zance

Usman ya turo kuma bazan bari a sa lokaci me tsawo ba
Bari daddy ya dawo nizan fara mishi magana

Kiran sallar maga riba sukaji suka tashi sukayi Alwala suka je masallaci a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login