Showing 18001 words to 21000 words out of 46235 words

Chapter 7 - YAR KWALLIYA COMPLETE

13 Jul 2025

2274

mugayan tsofi tinda ta danneni da kafarta na kasa motsi dadin tadai muna tare zakisan ni kika yiwa haka

Arif yace abinda zaki saka musu dashi kenan Amal je dakina zakiga abinda nake duka dashi ki dauko min

A'a karka dauko cewar Binta

To ku gyara maganarku Ku yanzu

Abu tace mun gode takarasa fada tana gunguni

Aqeel yace Asibi karku tafi da saura basu goge baki ba

Asibi tace hakane muma bamu goge musu ba

Abu tace Yasin yanda kasa suka rabani da tirarena basu isa su rabani da almiskin bakinaba hikenan kuma danku mugayene shine zakumin babun badilahu

Arif yace Asibi kushiga Ku Tsaya a Kansu idan basuyiba kuyi musu ninace

Binta tace nunar rana kwai mugu kamar mu ze raba da tiraren jikin mu damu dakai zaman lpy ya kare Yasin

Buruhi zasu mana wai ni Yasin tsoran mannan nake lokacinda tajo yadawo daga binni shiya tahowa dayan gidan su tashin farku da fanteka tayi saiga hakwaranta a kasa sun zube gaba1

Abu ta gigice tarasa inda zatasa kanta

Duk hirar da suke Arif da Aqeel najinsu dariya ya hanasu magana

Yaran nan zasu kashe mutum da dariya Arif ya radawa Aqeel

Amal barin dakin tayi dan bazata juri jin ihon binta da Abu ba

Kande da Asibi suka koma bandaki
Asibi ta dauko brush ta Sa musu man goge baki ta basu

Binta tace ya akeyi to kinwani bamu matajin kai ni yanzu jin kaina nake kamar baya jikina tinda akawanke nauyin da yake dama yanzu babu

Asibi tace kusa abaki kuyi kamar yanda zanyi
Asibi na goge baki suna kallon ta

Abu tace a sharama harda baki nidai bakina beyi datiba kalli wani kunfa dayake fitowa yana gama fita sai mutuwa Binta bakiji tana kakarin mutuwa ba

Kande tace kunfar bana mutuwa bane dadtine yake fita zaku wanke komu wanke muku

🗣Waiyoo zasu kashe mu Amal abinda Abu da Binta suka fada kenan

Arif yace Kande komatse su kuwanke bakin

Kande tace to

Suka kama su sukawanke musu bakin suna kuka suna dukan su amma ko a jikin su jinin da yafita daga bakinsu kuwa ba a magana saida bakin ya fita tas sannan Asibi da kande suka fito

Kande tace mungama muna iya tafi

Aqeel yace Eh mun gode ga Wannan kusai magani kusha dan Wannan ba karamin aikibane
Dubu 10 ya basu

Bakomai mune da godiya cewar Asibi

Abu da Binta babu abinda sukeyi sai kuka suna zagin Asibi da kande

Arif yaje dakin hajiya yakira Amal

Hajiya tace ammusu wanka

Eh hajiya naso ace kina gurin saikinyi dariya iya san ranki

Hajiya tace yanzun ma nayi dariya ga kayan da zasu Sa

Arif ya dauka yace Amal kekika zabo amma yayi kyau

Tafita batace komai ba Arif yayi dariya yabi bayanta

Abu Binta Ku fito

Abu cikin muryar kuka tace muyi me bayan kun kaheni kun rabani da kanhina da Almiskina gaba1

Amal ta Bude bandakin ta shiga ta rar rashe su dakyar suka yarda zasu fito

Amal ta basu hijabi suka Sa suka fito

Tinda suka fito Arif da Aqeel suke binsu da kallo harsanda Amal ta gane haka

Tace yaya Ari yaya Aqeel kallon yayi yawa

Aqeel yace Amal suma yan biyune

A'a meka gani ta juya tana kallon Abu da Binta

Kai ikon Allah Abu kodai kuma yanbiyu ne cewar Amal

Abu tace yan2 nemu kuma takan nunar rana zamu fara Kofi

Arif da Aqeel sukayi dariya Arif yace to muna jira saida kusani koda Ku ba yan2 bane to kuna kama sosai saida safe
Yafita daga dakin

Aqeel ya wasa wuka yace ina jiran wata mara kunya takawomin wani rashin hankali yankar rago zan mata
Yana gama fada yabar dakin

Abu da Binta rai ahade idan kagansu bazakace sun tabayin dariya ba

Amal tace ga man shafawa ga tiraren mekanshin dana fada muku Nina tafi saida safe

Binta sukayi da kallo

Arif da Aqeel dakin hajiya suka wuce

Arif na shiga yace mommy qazanta bakyau kinga yanda yaranki suka fita fes bawannan bama kinga yanda suke mugun kama su2

Hajiya tace haba dai suna kama

Sosaima kibari gobe kya gansu yanzu sunyi bacci cewar Amal

Allah ya kaimu harna kagu na gansu cewar hajiya

Su Aqeel sukayi wa hajiya saida safe suka tafi

Bangaren yan qanshi Abu da Binta ba abinda sukeyi sai gunguni koda kande takawo musu abinda sukasa agirka musu kinci sukayi

Abu tace Binta duba ni da kyau Anya ban hujeba kuwa

Binta tace hujewa kamar ya gakinan yanda kike saima wani haske da kikayi

Binta bazaki ganeba iskace take shigana ta ko ina shine na dauka ko hujewa nayi ta wani gurin

Ashe dai bani kadai naji hakaba shiru kwai nayi nunar rana Allah ya kaimu gobe damu kake magana cewar binta

Yihiru Binta ba a cewa komai gobe sai wanda ya gani

Abuta baje musu kayan KWALLIYA sukayi suka kwanta bacci harda munshari
















New writer's

Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝

💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠


Written by *husba'ahfama*


25-26


WASHE GARI
Hajiya tayi samma kon zuwa dakin Abu da Binta tasamu suna bacci

Tata she su

Abu cin magagin bacci tace waiyoo waye Wannan ko ince dan bakin ciki baccin ma baza a barmu muyi cikin kwanciyar hankali

Hajiya tace nice Abu Bude idonki kiganni safiya tayi kuma banji motsinku da Asiba ba

Binta tace zamu tashi amma sai anjima

Sallar fa Binta

Hajiya zamuyi idan mun tashi cewar Abu

Ban yardaba kutashi kuyi yanzu kona kira Arif da Aqeel kuma kunsan sauran

Zumbir suka tashi Suka shiga bandaki sukai zaman su ganin basuda niyar fitowa yasa hajiya ta fita ta turo musu Amal

Amal tazo bata gansu adakin ba duk ta tada hanka linta tana nemansu taduba ko ina banda ban daki tasakarfi ta Bude ban dakin tiris tayi tana kallon abin mamaki
Akwance ta samesu a ciki suna bacci ko a kansu

Abu kutashi wayace muku ana kwanciya a bandaki

Waiyoo ko ina ba sauki nan dinma ba za a bar muba cewar Abu

Binta tace kema fada kike wayan nan yanda kikasan sun hada jini da mayu naci agurinsu kudama nan ya gansu ya barsu

Amal tace Bakomai kutashi

suka tashi suka zauna amal tace ya kuka ji jikinku jiya

Abu tace harna wassake ba dadi nida iska ya hanani bacci sai higata yakeyi kuma kaikayin da jikina yakeyi jiya beyiba Gahi munyi bacci medadi ko binta binta tace eh mana

Yanzudai kuzo muje muci abinci kowa na can Ku ake jira naceko kunyi sallah

Abu da binta suka kalli juna sukace Eh munyi

To shikenan mu tafi

Amal na gaba suna binta a baya harsuka karasa Amal tanuna musu inda zasu zauna Suka zauna itama ta zauna

Abu da Binta Suka gaida Alhaji da hajiya

Arif da Aqeel kuwa hararane ya shiga tsaka nin su

Amal ta zuba musu komai ta basu
Arif ya zuba musu lemo ya basu
Yana dariyar keta

A yamutse sukeci dan basu saba da shiba hasalima ko dadi be musu ba

Abu ta kasa daurewa tace kawu wai gidan nan ba abin dadi sai wayan nan Abu ba dadi abani Koko da kosai hine nasan naci abinci

Alhaji yace Abu kudaure kusaba da wayan nan cimar yanada dadi shima amma ba komai bari nasa amuku abinda zaku iya ci

Arif yace kusha lemone me dadi

Abu ta dauki kofin lemon ta kai baki ta kasa rike lemon saboda gas din shi saiga lemo ya dawo ta hanci

Abu ta mike tana tsalle tana cewa Arif ze kasheta

Aqeel ya daka mata tsawa yace malama kinutsu kinjiko karkizo nan kijuye mana guntun haukar ki idan kinsan baki taba shaba meyasa zaki sha

Abu ta fara hada hanya tace juwa ce take dibana Anya ba giya ka baniba kai dan Allah tana gama fada ta zibe a kasa

Alhaji yace Abu lemone ba giyaba mema ze kawo giya gidan nan

Aqeel yace kafin yaran nan su waye sai Ansha wuya daddy lemo wai giya badan kunga abinda ya bataba aibaza Ku yardaba kalli abinda takeyi kamar tasha giyar da gaske
Hajiya dariya kawai takeyi
Tace zasu sabane ahankali

Amal tace Abu zo kici koda kadan ne kinga Binta na ci

Binta tinda aka bata ta fara ci saida ta cinye tas ta side hannun tayi gyatsa

Tace wahala Abuba dadi da anyi magana suce birni

Arif yace ko duk cikin badadin kika side hannu harda gyatsa

Komai ai sai an daure nima daurewa nayi ni amai nema yake taso min

Amal dasauri ta mika mata lemo tace sha abincin baze dawo ba

Binta tace to na gode kece kadai ta kirki a gidan nan saikuma mugaye a gefena ta kalli su Arif

Aqeel yace Bakomai sha lemo

Abu na gefe a zaune tayi zaman yan bori sai shafa ciki takeyi ta fasa uwar kara

Tace waiyoo cikina ana gobara kayan cikina na konewa waiyoo inna yaya Nura zanmutu waiyoo waiyoo

Hankalin hajiya Alhaji da amal ya tashi sosai

Arif da Aqeel ko a Kansu kukanta da ihuntane ya Dame su

Aqeel yace daddy ba wani gobara yunwace kawai jiya tayi zuciya taki cin abinci

Amal dagudu ta tafi gurin Asibi

Tana zuwa ta samu Asibi tayi Koko da kosai zata kawo musu

Cikin fara a Amal tace Wannan nawanene

Asibi tace na Binta da Abu nasan sunkasa cin abincin Ku ko

Eh bani na kai musu

To Gashi barina cigaba da aiki

Amal takaiwa Abu
Abu na gani ta fara hannu baka hannu kwarya saida taci ta koshi ta ture

Hajiya tace Abu ya cikin da sauki goba rar ta mutum

Ya bazata mutuba dawani KWALLIYAR ki kamar Aljana indai a gidan nan zaki zauna ina tabbatar miki da cewa saikin dena Wannan KWALLIYAR *'YAR KWALLIYA* kawai cewar Aqeel

Abu ta mike ta dunkune hannu tace kawu da alama nunar rana karfi yakeso mu gwada burinka ya cika taho idan ban fasa maka bakiba

Arif yace mommy mace kenan fa waida Aqeel zatai danbe tsabar kanta ya kwance

Alhaji yace Abu Anan ba a fada da namiji koda wasa karki kuma kinaji ko

Takoma tai za manta

Aqeel yace mommy yau ki shirya kinada babban baki usman ne zezo tareda kannen Sa maza

Kai kace na shirya yaushe rabonsa da gidan nan harna manta

Arif yace bakiga yanda ya komaba yan zu America ta an she shi sosai

Barinaje gurin Asibi da kaina na musu ba yanin abinda zasu girka

Kowa ya watse daga Binta sai Abu a gurin suka kalli juna sukai dariya

Suka koma dakin su

Abu sai kai kawo ta keyi

Binta tace Abu meye wai haka

Ki bari kawai shirya abinda za muyi wa bakin nunar rana nakeyi

Binta ta tashi ta dafota tace karki damu na shirya komai kixuba ido Kiyi kallo

Allah Binta

Yasin kowasa babu a maganata

Abu ta daka tsalle ta rungumeta tace hiyasa nake alfahari dake Binta ga kayan KWALLIYA muyi kafin bakin su raina mana hankali

suka fesa uwar KWALLIYA wanda sukayi yafi wanda sukeyi a qauye suka sa kayanda Amal ta kawo musu jiya suka fito suna tafiya 1 bayan 1amma in akakalli fuskar kamar aljanu

Abu tace Binta Tsaya ina zamuje yanzu

Binta tace madafa muga abinda aka girkawa bakin

Hakane kuma mujeto

Suka tafi suna shiga sukaji kitchen din yadau kanshi
Su Binta harda hadiyar yawu karar Hadiyar yawun kande taji yasa ta waigowa

Abu tace sannunku da aiki komai na tafiya yanda ya dace duk kanhin girkinne haka dankari zasuci dadi

Asibi tace Abu Ku Tsaya Anan bari muje mu gyara inda zasu zauna
Tana gama fada suka fita

To ba komai saikun dawo cewar Abu

Sun gama giriki sunzuba sun rufe

Binta ta bude 1 takaimai wawa

Abu tace ci iya cinki binta kibar sauran kyauta zanyi dashi

Binta saida ta Bude kowanne taci iya cinta tazube a kasa cikinta yayi kato tace Abu anya zan iya tafiya daga nan kuwa

Meyasa kikace haka

Cikin yamin nauyi

Karki damu na hutar dake zanyi komai da kaina

Abu ta fito ta duba taga bakowa a falo ta fita waje ta tara yara masu yawa acikin su ta samu wani yaro da bokiti ta ansa ta

dawo ciki ta juye musu komai a bokitin ta kai musu tace suje su raba yaran nata murna suna ihu megadi na kallon su

Abu tace kaima ga naka

Megadi Ya ansa yayi godiya
Abu ta koma ciki ta rike Binta ta kai ta daki ta kwantar
Ta fito

Keeee ina zaki cewar Aqeel

Nunar rana wasa zanje nayi

Dawan nan fuskar naki kalan ki tsorata yara koma daki kije ki zauna karna sake na ganki a waje idan bakina suka zo

To duk yanda kace haka za ayi nunar rana na koma

ke ina wasa dake bance karki kara fadamin sunannanba

ko ajikinta abu tashigeshi tai tafiyar ta

yace him lallai ya rannan semun koyamusu hankali a gidan nan

Kande da Asibi Suka zo gurin Aqeel

Kande tace Aqeel mun gama komai yana kitchen zamu fita yanzu zamu dawo

To nagode bakomai saikun dawo

Karar parking din mota Yaji yafita da sauri Usmane yazo

Aqeel fuska cikeda farin ciki ya rungume shi yana murna

Yace sannun ku da zuwa mu shiga ciki

To yayi musu jagora zuwa ciki















New writer's

Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋


👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝

💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄

👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠

Written by *husba'ahfama*


27-28


Usman kuzauna bari na kira mommy

Usman yace To

Usman Sannu da zuwa ko nace ba maraba ba kawani kawo katon kanka shikuma harda shirya maka abinci hmm kaci mugani Abu ta fada ta wuce dakin ta

Aqeel yaje dakin hajiya yasanar da ita zuwan su Usman

Hajiya da saurinta ta fito

Manyan baki magana tatabbata Arif yace min ka zama kato

Usman yace mommy karki yarda bawani kato dana zama ina nan yanda nake shine kawai

Hajiya tace fada kake yi Usman duk wanda ya sanka da ya ganka yanzu yasan ka canza sosai ma kuwa

Hakane to mommy ina wuni ya gida yasu Amal

Lpy kalau ya karatu ya kowa da kowa

Lpy kalau ina Amal din ko tana maka ranta

A'a tana ciki zata zo yanzu

Kannen usman suka hada baki suka gaida hajiya

Ta amsa tace Aqeel ka kaisu dining bari na turo Abu da Amal su zo su jera komai

Aqeel yace to mommy ina zuwa ya zauna kusada Usman yace inda nine kai ba abinda zan dawo yi nan zamana kawai zanyi

Ko kai meyasa baka zauna ba ina ka rigani zuwa cewar Usman

Aini be karbeni yanda ya karbe kaba kuma ni gaskiya bazan iya zaman canba

Hmm shine ni kake so na zauna

Sukayi dariya

Kuzo muje dining

Aqeel wai ina Arif tinda nazo ban ganshiba

Fita yayi bajimawa ze dawo Ku zauna

Aqeel ya wuce kitchen

Hajiya dakin su Abu ta wuce ta Bude ta shiga

Bacci Abu lpy Binta kalau kuwa

Hajiya lpyan ta kalau wlh tsabar jindadi ne Gashi kuma taci ta koshi abinka da kura

Abu meye haka bintarce kura

Hajiya kenan tinda kikaji nace mata kura kiyarda kwai kurarce inkuma baki yardaba anatare zaki gani da idonki

Abu KWALLIYAR nan tayi yawa kirage ta kuje kitchen kudauko abinci Ku jera a dining Su Asibi sun fita

Tab harkinsa na tahi narage KWALLIYAR fuskata tab anrabani da tiraren jikina yanzu kuma KWALLIYAR ma hanani za ayi daga ragewa za kuma ace na dena yi

A'a Abu ni bazan hanaki KWALLIYA ba saidai yanda kike naki yana yawa hasalima yana canza kaman ninki shiyasa nace ki rage

Hajiya ina ganin girmanki gaskiya bazan rageba

To shikenan kuje Ku dauko abinci kina fita Za kiga Amal a waje

To hajiya natafi

Abu na fita ta ga Amal suka wuce gurin su Usman

Amal ta gaida Usman
Abu ma ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login