Showing 48001 words to 51000 words out of 153711 words
in duba kasuwancina na kanon sosai…” malam wanzan yace “Toh shikenan a fito lafiya…” JAROOD yace “Toh babana, kuma best frnd dina…” malam wanzan yayi murmushi. JAROOD ya juya ya nufa part din BATOOL da Malam Ya nuna masa. cikin sassarfa yake takowa , ba tare da bata lokaci ba, JAROOD ya isa hanyar dazata kaisa falon BATOOL, ya tura kofar ya shigo, bakinsa dauke da sallama.
Yammata muna saida maganin farin jini da izinin Allah. *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484*
Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC
Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
F…..15
*this book is 1k direct To me 08101626484* masu fitarmin da littafi da masu karantawa ko bance Allah ya isa ba, kunsan insha Allahu, Allah ze isarmin, dan Allah kuzo ku karanta halal pls.
*****Yana sako kai falon wani mugun Kamshi me dadih dabe tabajin irinsa ba yakaima hanci da ziyara, shide yasan kamshinnan bayan na turaren wuta akwai na perfume amma sede besan wannan wani irin perfume bane me mugun dadih, shide harga Allah be tabajin Kamshi me dadin wannan kamshin ba duk soyayyarsa da turare be tabajin me dadin wannan ba se yau, har wani shakar numfashi yakeyi yana saukewa na zallar dadih, da niimah ga AC a falon dai-dai amma sede ba kamar yadda yakeso yaji AÇ ba. Asiya
Kawai ya gani Tanata aikin goge-goge, ya bita da ido. tana facing kofar shigowa, asiya tayi matukar mamakin ganin JAROOD a part din, saboda be taba zuwa part din ba, ita tinda tazo gidanma bata taba ganinsa ba se yau. Asiya na ganinsa ta Dena goge-gogen ta karaso ta zube kasa ta gaidasa cikin girmanawa zuciyarta mamaye da mamakin ganinsa. “Barka da safiya ranka ya dade,Antashi lafiya dan sarki jikan sarki kuma magajin sarki, takawarka lafiya toron giwa, wutsiyar rakumi kafi gaban wasa!” Ta masa gaisuwar ban girma hadi da kirari. “Lafiya lau…” JAROOD ya amsa a takaice, yana kallonta, gani yakeyi kmr yasanta, a fari daya shigo wallahi yashama ita Amour ta aura masa, toshi ko ita aka aura masa wallahi ta masa karama, kasancewar Asiya nada karamin jiki. “Bari a kira Giwar taka ranka ya dade, tana sama…” Asiya ta fadi Tana mikewa, JAROOD ya bi Asiya da kallo, yace “Au ni nasha ai kece, amma ke kmr nasanki kou?” Asiya data tashi tsaye ta rissina tana murmushi tace “Wace ni ranka ya dade, ni hadimar Giwar Sarkin Agadez ce, acan kasanni Ranka ya dade, nakai 7yrs inama Girman Sarkin Agadez hidima…” JAROOD yace okay se yanzu ya Tuna inda yasan Asiya, ashe agidan Amour ne. “bari a Kira maka Giwar taka…” Asiya ta fadi Tana nufar upstairs, JAROOD yaji kamar yace kawai ta batta saboda sauri yakeyi, amma seya kasa cewa hakan a zahiri harta gama hayewa upstairs din, se bin falon yakeyi da ido, haka kawai yaji tsarin falon ya masa, ba hayanifa ba komai Gashi ko ina tsaf-tsaf, ya tsaya cak kawai so yakeyi yau yağa wacece wannan da Amour ta kagaba masa.
Direct Asiya ta nufa bedroom din BATOOL tajishi a bude aiko ta sako kai. BATOOL da yanzu ta tashi a bacci tashiga toilet tayi fitsari,taga Asiya ta sako kai dakin. Fitowarta daga toilet kenan sanye take da doguwar riga ta bacci me layi-layin blue da white, surat jikinta ta kuma bayyana, nonuwa da mazaunwi sun cika taf. Rigar datasa cikin kayan akwatin da hajiya Fatima ta mata ne. “Lafiya de kou Aunty ?” BATOOL ta tambayi asiyi, ganin bata taba fadowa daki ba sallahma ba se yau. Asiya daketa murmushi fuskarta kamar gonar audiga tace “yi maza-maza kisa Kaya me kyau, JAROOD ya shigo part dinki yau…” cikin rashin fahimta batool tace “Waye JAROOD?” Asiya ta canza fuska tace “JAROOD mijinki mana,,,,” BATOOL ta tabe baki tace “Au,,,,” ta zauna a gefen makeken gadonta. “Ki tashi mana yazaki zauna Hajiya, yana can fa yana jiranki, da Alamuma kamar fita zeyi..” Cewar Asiya. “Gaskiya ni ba inda zanje, toh me zan masa? Tinda nazo gidannan bezo ba se yau, ni yanzu bacci ma nakeji,,,” Asiya tace “Haba Hajiya dan Allah ki sakko, tinda yau yazo ai seki sauko kiji dame yazo…” BATOOL ta tubure tace “nide gaskiya bazanje ba, saboda isa ma bazezo nan ba harse ni naje, ai ba haka daadah kema Ammuh ba, wannan dan renin hankali neshi wallahi, se naje kamar ni ina tsoronsa,,,” Asiya tsayawa tayi kerere Tana kallon BATOOL batasan ta iya Tsiwa ba se yau. “Yanzu mezance masa innaje?” Asiya ta tambayi BATOOL. “Kice masa bazanzoba..” BATOOL ta fadi kai tsaye. Asiya ta zaro ido tace “Aah gaskiya baze yuba, Dan Allah ki fito ku gaisa , ranki ya dade gaisuwa ce baciba,,,,” Asiya ta dinga lallaba BATOOL, da kyar ta sako hijjabi Nevy blue Akan rigar baccin jikinta, duk çıkın kayan Akwatunan da Amour ta mata taketa sawa,. A tare suka sakko kasan a tare da Asiya, sam BATOOL bataso zuwa ba, ta wani hade rai, sam fuskarta babu Annuri. JAROOD na tsaye har yanzu se duba time yakeyi, ya riga ya bata time, ada yasa a ransa inde Bata fito ba ze fice abinsa saura 30second acikin mints din daya bata, ta sakko. Sexy manyan luntsum-luntsum din idanuwan BATOOL suka sauka a bayansa, zuwa sumar kansa, wani irin faduwa gabanta yayi, ko a bayansa data gani bata taba ganin namiji me kyaun tsayuwa kamarshiba, BATOOL ta tsaya cak a bayansa, taki karasawa gabansa? Inda zasuga face din juna, amma kirjinta se bugu yakeyi, Wani irin kamshi ya kara cika hancin JAROOD isowarta falon, seda zuciyarsa ta harba da karfi sau daya, ya lumshe idanuwansa sbda dadin kamshin, ta kofar baya Asiya ta fita daga falon. , sede JAROOD yaji an rufe kofa, juyowar dazeyi idanuwansa suka sauka akan BATOOL, wadda take tsaye Tana kallon bayansa, ya juyo unexpected idanuwanta da nasa suka sarke acikin na juna, yasan babu tambaya itaceBATOOL saboda sunanta yayi kama da ita. “Hasbunallahu wani’imal wakeel…” JAROOD ya fadi a ransa, idanuwansa nakan batool, tinda uwarta ta haifesa be taba ganin mace me kyauntaba, wani irin kallo yake mata , kallon dabe tabama wata mace ba se ita. Be bata kallon mace sau daya ba se akanta, ya tsayar da idonsa Akan face dinta ya kasa dauke idonsa kamar de an kafesa ko kunya bejiba. BATOOL kam suna hada ido da JAROOD tayi ganzarin kasa da kwayoyin idonta da kantama baki daya, , sbda kwarjininsa da gafin idanuwansa sunfi karfinta, wani iri taji a jikinta me wuyar misaltuwa dasuka hada ido dashi. Abangaren JAROOD ji yakeyi kamar ze narke, wani irin rawa jikinsa ya kamayi, amma kuma ya kasa dauke idanuwansa akanta, ji yakeyi kamar ya dawwama yana kallonta, kyaunta ya wuce tunaninsa da lissafinsa, wannan sumar daya gani ta fado masa rai. “Anya ba ta-ta bace?” Ya fadi a ransa, saboda abinda yaji Akan ganinta yafi abinda yaji sanda yaga sumar kanta kawai dan yanzu yana controlling ne dan kar yayi abun kunya, amma ta kasanshi seda Azzakarinsa yayi wani mummunan mikewa, nan da nan saitin Kaciyarsa ya fara zubdo ruwa-ruwa small-small, ji yake kamar ya zube ya suma akasa. A hankali-ahankali yake sauke nishi-nishi, kyarrr! Ya tsayar da kwayar idonsa Akan dan karamin bakinta, yayinda kanta ke kasa, wani irin rikicewa ya karayi, ji yakeyi kamar yace ta dago kanta sama ya samu ya kara kallon cikin idanuwansa, gaba daya ya rikice, da kyar yake iya controlling kansa, be tabajin abinda yakeji ba wallahi makamancin abinda yakeji yanzu da yake tsaye nan, kawai daurewa yakeyi, dan wannan ba first time bane, wannan ne second time agunsa, shiyasa ya koyi dauriya, amma ji yakeyi kamar ya zauna kasa, kaf ilahirin tsokokin jikinsa seda suka motsa, bangon dake lullube da kayan cikinsa ma seda yayi girgiza. “Wayyo Allah na!…” ya fadi a hankali yayinda yakejin kan Azzakarinsa na motsawa. A zahiri yayi mgnr amma sam BATOOL batajiba saboda muryarsa tayi kasa-kasa sannan TV a kunne yake a falon. Seda suka kusan kwashe 10mnt a haka JAROOD ya kasa dauke idonsa akanta, sannan shi kadai yasan me yakeji ajikinsa, kuma ya kasa cewa komi, yanaso ya mata magana amma ya kasa, yama kasa bude labbansa, balle ya iya magana. “Ina Kwana…” BATOOL data gaji ta tsugunna ta gaidasa, yadda suke tsayen ji tayi daman Khalid ne a gabanta,. “Lafiya lau….” JAROOD ya amsa da kyar seda ya tattaro kaf kwazonsa ya iya amsawa gudun karyajawa kansa raini, dukda yayi loosing control amma yasan yarinya danya sharaf ke gabansa, ahaife ya haifi wadda tafita. Matansa basu taba tsugunna wa har kasa sun gaidasa ba se yau wannan karamar yarinyar ta gaidasa, gata yar mitsila amma alamu ya nuna tanada hankali da biyayya. Ahankali ya sauke numfashi, yana duba time yaga lokaci nata tafiya,. Ya daure yace “Zanyi tafiya, bakya bukatar komi?” JAROOD ya tambayi BATOOL dake tsugunne gabansa, ba tare data dago ta kallesa ba tace “Ehe….” Ko Adduah Allah tsare bata masa ba, saboda ita wallahi bata sansa, kuma bazata soshiba,. Ba tare da JAROOD ya kara cewa komi na ya juya ya nufa hanyar fita falon, a corridor ya tsaya ya saita kansa. BATOOL ta tashi ta koma upstairs, ko ajikinta ita, kawai de kyaunsa ne ya tsaya mata arai, da hasken fatarsa.
Abangaren JAROOD ya kasa fita a corridor din se kara shakar numfashi yakeyi na zallar kamshin da yakeda tabbacin daga jikin yarinyar yake fitowa . “Wai ni meke faruwa danine?” Ya tambayi kansa yana kokarin gyara Labceciyar Azzakarinsa dake Cikin wando sbda ta masa ba dadih. Ya jingina bayansa da bangon corridor din, ya sauke ajiyar zuciya sau uku a lokaci daya,. Ya shiga tunanin anya ba sumarta ya gani ranar dayaje gidan ba? amma kuma yanaso ya tabbatar, yanaso yaga sumar dake kanta danya tabbatar ita dince, lumshe idonsa yayi ya sake budewa, saboda Azahiri ji yakeyi kamar bacci yakeyi a mafarki wadannan al’amuran ke faruwa, brain dinsa ya kuma rikicewa,. Seda ya taba kansa seya tabbatar idonsa biyu fa ba bacci yakeyi ba, Addu’ur’i yashigayi sosai, da kyar yasamu ya d’an saita kansa, kana ya fito kansa na kasa kamar munafuki, Kai kace duri yaci. sam malam wanzan be kallesa ba balle ya karanci yanayinsa, kawai Ya bude masa mazaunin gaba ya shiga ya zauna, ya dafe kansa, yana wasu tunani tunani, face dinta se masa gizo yakeyi, malam wanzan ya zagaya ya tada motar, har sunkai bakin get, JAROOD yaji wani fitsari ya mugun cika masa mara yana barazanar ballewa, cikin hanzari yace “Baba fitsari nakeji, dakata da motar nan bari inje inyi…” malam wanzan ya tsayar da motar, JAROOD ya fice cikin hanzari, y nufa part dinsa a guje, a toilet din kasa yayi fitsarin, ya jima kafin fitsarin yazo. Yayi mamakin shida yakeda rike fitsari amma shine yau kmr fitsari ze zubo masa, da ace beyi sauri-sauri güdü güdü ba wlhi se yayi fitsarin awandonsa. Cikin hanzari ya nufa bedroom dinsa ya chanza boxes dinsa. Ya fito ya shiga motar amma yanzu baya ya shiga saboda beso malam wanzan ya fahimci halin da yake ciki. Malam wanzan yayi mamakin ganin JAROOD yashiga baya abinda be taba yiba se yu, kullum in zasu fita a gaba yake zama. Malam wanzan nata jansa da hira amma sam baya ma jinsa, basu taba tafiya basa hira ba se yau, JAROOD yayi shiru kawai ya jingina Kansa da murfin motar, Allah kadai yasan me yakeji a zuciyarsa da gaggar jikinsa, ji yakeyi kamar yanzu yake gabanta yana kallonta. Inya Tuna akan yarinya karama yaketa wannan gigitar se yaji haushin kansa ya rufesa. Dai-dai suna İsa garin Kano anayin sallar azahar. Suka tsaya sukayi sallar azahar a masallaci, kana suka isa masaukinsu dasuke sauka in sunzo, a Lamido crescent a nan suke sauka gidan jarood ne. Wanka JAROOD yayi aka kawo masa abinci yaci daga babban restaurant, yaci , amma se yaji abincin ba kmr wanda yakeciba agidansa, be taba missing wani abinci ba tinda yazo duniya se wannan abincin. Daren ranar JAROOD kasa bacci yayi saboda azabar tunanin yarinyar da fuskarta dake masa gizo abu daya yakeso ya gani ajikinta, sumar kanta, saboda ya tabbatar ita yagani ranar nan ko ba ita bace, ko gamon yayi kamar yadda yace , Gashi kamshin jikinta se yawo yake masa acikin hanci. Washe gari 10:am suka hadu da governor sukayi meeting din daza suyi, kana JAROOD ya nufa gidan Amininsa Alhaji zayyad babban dan kasuwa ne. a nan JAROOD ya wuni, kawai hira sukeyi amma shima Alhaji zayyad din ya fahimci kamar hankalin JAROOD baya kansa sosai, ba kamar yadda suka saba ba, jefi jefi yana küre guri daya da ido. “Ranka ya dade ko wani abu ke damunka ne?” Alhaji zayyad ya tambayi JAROOD,. “Aah meka gani Alhaji,?” Cewar JAROOD dake kallon Alhaji zayyad kawai amma ruhinsa baya garesa, dağa jiya zuwa yau ji yakeyi kamar bashi ba saboda rayuwarsa neman canza masa takeyi. Zayyad yace “Naga kamar kana Yawan shiga tunani-tunani ne…” JAROOD ya numfasa yace “Aah ko kadan,,,kasan lissafi yayi yawa acikin kaina…” Alhaji zayyad yayi dariya yace “Ranka ya dade kenan! Ai dole ne kune fa manyan yan kasuwa a kasar nan,,” JAROOD yayi murmushi yace “İn ba ku ba…” JAROOD yayi murmushi kawai. “Afff kaga na manta in sanar dakai Kwanaki fa na kara Aure ranka ya dade, dande Auren na gaggawa ne ban sanar da kowa ba wlhi ,,” zayyad ya gayawa JAROOD. “Allah yasa Alkhairi kace ango kake, banga kefinka ba ai yanzu naga Auren sirri kuketayi …” zayyad yayi dariya irin tasu ta manyan masu masu yace “Auren sırrı kuma,,,” JAROOD dake murmushi yce “Ehe msna, Allah de ya bada zaman lafiya…” (sam JAROOD beyi kuskuren gayawa Zayyad shima ya kare aure ba saboda atunaninsa raini zejawa kansa. “amin kaide, ai jina nakeyi kamar wani karamin yaro, Kai ashe kananun yarannan sunfi dadih, kasan yar 18yrs na Aura , kaga yarinya danya sharaf, mararta se tsokoki, kai kaji ruwanta kuwa? Ashe dadih na makale acikin marar yara, nake gaya maka Alaji fresh duri kawai naketa caccaka….” JAROOD se bin Zayyad yake da ido, a kalla zayyad Zekai 67yrs ba saan JAROOD bane, amma wai shine yake gaya masa wai ya auri yar 18yrs, wani kallo JAROOD ke masa ya tabe baki yace “Ai wai yar 18yrs ka aura? Haba Alhaji da girmanka, yanzu kuma seka gwaleta kasa mata Azzakari saboda Allah,?” Alhaji zayyad yace “Toh meza a fasa? Har shamin gabana takeyi, wayaki dadih, ai ba haramun bane danna Aura yar 18yrs, kasan Allah danna rufe kofa ma wallahi da tini na Auro wata da bata kaita ba, inci inji yaya take ita kuma…” “Allah kyauta,, bade girma, kada Rabbih ya nunamin randa wata karamar yarinya zataga gabana, nifa ko zan mutu bazan iya barar da mutumcina ba, Niko yar 30yrs bazan iya sex da ita ba balle yaran cikina…” JAROOD ya karashe yana mikewa tsaye saboda harga Allah labarin na Zayyad ma bata masa rai yayi. Zayyad ya zaro ido cikin mamakin abinda JAROOD ya fadi yace “Bakasan dadih ba na mka uzuri shugaban masu san girma, ni inde akwai gu me namominnan toh gaskiya banda wani girma…” zayyad ya karashe yana yar dariya , shima ya mike ganin JAROOD ya mike ze tafi, daman suna garden din gidan zayyad ne. Har zayyad ya raka JAROOD mota yana basa labarin dadin dayake diba ajikin Amaryarsa da yayi. Allah-Allah JAROOD yadingayi su rabu da zayyad saboda ya gaji da labarinnan na rashin tarbiya. Malam wanzan yajasa suka nufo gida, yana tafe yana juya labarin zayyad a ransa, gaba daya haushin labarin yakeji amma kuma brain dinsa ya rike labarin gam, ya rasa dalilin hakan.
Abangaren BATOOL sam JAROOD be tsaya mata arai ba, kawai de time to time Tana tuna kyaunsa, amma seta kauda kyaun nasa da tunanin Khalid saboda harga Allah in Khalid yafi gindi muni ita shi takeso. Ranar da JAROOD yazo part din wuni