Showing 75001 words to 78000 words out of 153711 words
gayamin jarood, kalli idonka, Anya kana bacci kuwa yau? Idanuwanka sunyi wani luhu-luhu, dan Allah in kanada damuwa ka gayamin, ni uwace zan dauki duk damuwarka kadena min boye-boye pls, kaifa d’an sarkine uban sarki kuma, sannan kaine magajin sarki, you look like kmr baka da gata akasarnan, idan wani abune ka fito ka gayamin dan Allah tinda kayi Aurennan gabaki daya dukka canza, kalleka kmr ba d’an jarumin sarki ba, Akasar Agadez ba a taba sarki me Arziki da Izza da jarumtaba kmr mahaifinka, ni nahaifeka nasan sekafi mahaifinka komi, domin kai Ajiyar Allah ne, Ubangiji ne ya nufa zuwanka duniya, anyi kulle-kulle amma be Hana an haifoka, tin kana ciki nake maka Adduah gabanka da bayansa Allah ya tsareminkai Uban me martaba, yadda nake ganinka a yanayi mara dadih. Wlhi banajin dadih, kai da kanka kasani kai Zuciyar Giwar Sarkin Agadez ce, kawai ka gayamin meke damunka yanzu pls ,,,,” JAROOD yayi kasa da kansa azuciyarsa yace “Ga damuwata nan agidanki Amour….” Azahiri yace “Bakomai fa Amour, kece kk ganin kmr ina Cikin damuwa, Banda damuwar komi Amour..” hajiya Fatima tace “Nafi kowa saninka baka isa ka boyemin damuwarka ba, Inada maganganu dakai amma bari sekayi tafiya ka dawo…” zuciyar JAROOD tayi wani bugu, yasan maganar da BATOOL ta masa jiya ita amour zata masa, da ace haka nan ne da dole seyata rokonta ta gaya masa yanzu amma yayi shiru bece komi ba. Sema ya kauda maganar dacewa “Amour naga yau kin tashi da wuri lafiya kuwa? Kidinga bacci dan Allah saboda BP dinki…” hajiya Fatima tace “Wallahi so nakeyi mu fita muje gün wasan yara da BATOOL, tin jiya da dare tacemin tanaso taje ta hau lilo, shine na fito in duba yarannan me guga, yaje gun me dinki ya amso mata kayanta danasa Telor ya dinka mata…” JAROOD yace “Okay, inane Amour se inje in ina amso yanzu…” batare da hajiya Fatima ta kawo komi aranta ba tace “Aah baseka wahala ba, dagani ma kanajin yunwa, bari ze amso…” JAROOD yaso yaje ya amso kayan da kanshi, amour ta hanashi, Sema ta dauki wayarta ta kira Telor din tace yabawa yaran shagonsa su kawo mata, ta gama wayar ta ajeta gefe. “Ko Yau ne zakayi tafiyar zuwa lagos din?” Hajiya Fatima ta tambayi JAROOD. “Aah amour se gobe insha Allahu, yau zanyi booking fly, kawai tashar fly zanyi zuwa lagos din da sassafe zanje, so nakeyi na dawo da wuri in Allah ya yadda…” hajiya Fatima tace “Toh shikenan ubangiji ya yarda, Allah ya amince, Allah ya tsareminkai uban me martaba,,Ubangiji yasama nema albarka,” JAROOD ya amsa da “Amin ya Rabbih Giwar me martaba…” amour tayi murmushi tace “when last kukayı waya dame martaba?” JAROOD yace “satın daya wuce munyi waya Amour…” “okay.,,.yanzu me zakaci ? Ko Me kakeso kayi break dashi?” JAROOD yace “banama jin Yunwa Ai amour..” “kayi break ne?” JAROOD yace aah” amour tace “Banasan kadinga wasa da cikinka, bari in dumamo maka tuwo…” ta karashe Tana mikewa ta nufa kitchen. Harga Allah JAROOD bejin yunwa, da ace yaganta ne shine ze iya jin yunwa. Ba jimawa Amour ta kawo masa dumamen Tuwon, Atare sukaci shida ita, ya d’anci dayawa sbda amour tasashi gaba dole seda yaci dayawa kamar wani karamin yaro. Tana tunanin damuwar rashin warkewarsa ne ke damunsa amma kunya ta hanashi ya fada mata, tasama ranta inya dawo kawai ya saki duka matan nasa ya huta, ita akan mood dinnan datake ganinsa aciki kwara ma ko masu gulma ne suyi tayi, me martaba shi tsoron maganar mutane yakeyi saboda kar ace d’an sarki kuma magajin sarki beda iyali, kuma Gashi bawai yaro bane shi, tasan dole zasusha kazafi-kazafi, ita kuma babbar damuwarta shine tanasan JAROOD yazama Sarkin gobe, in beda iyali kuma hakan baze yuba. Adduah kawai take masa akullum amma itama rashin lafiyar nan nasa nadamunta, tayi alqawari bazata kara zuwa gun wani me magani ba, an barma Ubangiji lamarin, daman nasa ne, amma inta kallesa ita kadai tasan me takeji aranta, ga Namiji har namiji amma ba katafus, saboda hakan ne yasa bazata taba yafewa kishiyarta ba koda kuwa seta yafe mata zata shiga Aljannah. Suna zaune da Amour suna hira sunacin kayan Fruits, wuraren 12:pm JAROOD se kallon dakin batool yakeyi burinsa ta fito yagnta ji yakeyi kamar ya tashi yashiga dakin, duk hirar da Amour ke masa hankalinsa baya kanta. BATOOL ce taşakko ahankali, zuwa falon yanzu ta tashi daga bacci, kanta babu dankwali sanye take da kayan bacci peach Riga da wando, duk sun kwanta ajikinta. Tin kafin ta karaso kamshinta ya daki jarood, Sam bata lura dashi ba kasancewar ya bawa upstairs baya, shi kansa be ganta ba seda ta shigo tsakiyar falon, ama yaji kamshinta sosai, beji takunta ba, se kallon kofar dakinta yakeyi, besan adakin Amour ta kwana ba. idanuwanta da Hankalinta nakan Amour har yanzu bata ganshi ba, JAROOD kam tini idanuwansa suka sauka akan manya-manyan duwawukanta kasancewar wandan dake jikinta ya dameta d’af. Kaf halittarta ta bayyana, seda ya hadiye yawu, ganin wannan manyan kayan harkar, tini yaji wani abu ya fado masa rai, be taba hawa mace ba, amma dagani wannan yarinyar zatayi dadih sbda ta tara mazaunai kayan ruwa, ya kasa kauda idonsa daga kan duwaiwukanta. Gaba daya hankalin amour yakoma kan BATOOL data shigo falon yanzu sbda magana take mata. “Amour ashe kin tashi? Baki tasheniba kuma, ai kince yau zanuje gün wasan
, kuma ai zanje gidan Ammuh kou? Inaso in ganta kin yadda? Ni ko ban Kwana ba yau zan dawo?” Cikin zakuwa take maganar Tanasan yawo sosai. “Eh duk zakije insha Allahu amma bazaki kwananba, yanzu nasa Telor ya kawo miki sabon kayan dana Dinka miki, in mukayi azahar se muje…” BATOOL tashiga murna, tana tsalle JAROOD duk yana kallonta batasan yana kallonta ba, sumar kannan nata ya zubo har Gadon baya, Amour ce ta mata kitso kalaba guda ashirin. Idanuwan JAROOD suka sauka kan sumar kanta abinda yakeso yagani sosai ajikinta, seda ya sake hadiyar wani yawun dake masa barasanar zubowa kan jikinsa. “Sekace zaman Amour wai itama take tambaya anguwa,,,” ya fadi aransa still se kallonta yakeyi, shaf JAROOD yama mance da Amour afalon ita kuma Sam bata Lura da kallon da yakema BATOOL ba. se hadiye yawu yakeyi kuttt kuttt! Dande hankalin Amour nakan BATOOL ne da hatta hadiyar yawunsa se taji. JAROOD ya kula Amour nasan yarinyar sosai shiyasa taketa kara sangarcewa, inbanda sangarta, ace yarinyar nan data isa Asa mata bura a gutsu ita ake kaiwa gün wasan yara?” JAROOD ya fadi aransa. BATOOL tagama tsalle tsallenta ta zauna akan kujerar da JAROOD ke Kai har yanzu bata san yana falon ba, sbda bata ganshi ba, kunsan ance hankali ke gani ba ido ba, gaba daya hankalinta nakan Amour. sede kawai taji hannunta ya taba nasa!. “Wayyo!” JAROOD ya fadi ahankali ta yadda ita kadai taji, wayyon nasa na zallar dadih ne. Abangaren BATOOL tsoro taji, cikin hanzari tace “Innalillahi!” Ta fadi a tsorace, Tana dauke hannunta akan nasa, ta dago ta kallesa se yanzu tasan yana falon. Ajiyar zuciya ta sauke na zallar tsoro tama mance kayan bacci ne ajikinta, ta tsugunna ta gaidasa, JAROOD ya amsa inside yanaji kamar yakai hannu ya taba duwaiwukanta dan dagani zasuyi laushi abda suna moving sosai, gaba daya kawai controlling yakeyi amma burarsa se kara motsawa takeyi. BATOOL ta zauna kan wata kujerar ta matukar tsorata. Hajiya Fatima tayi dariya sbda Tana ganin abinda ya faru, tace “Au wai tin Dazu baki ganshi ba ashe…” BATOOL dake a tsorace har yanzu seda jikinta yayi rawa, ita Tasha maçını nema. Ta dagama Amour kai alamar Eh hadi dacewa “Nasha maçiji nataba!” “Maçıji kuma anan?” Hajiya fatima ta fadi Tana kwashewa da dariya sosai. JAROOD kanshi seda ya murmusa idanshi nakanta, sking dinta se glowing yakeyi, ta kuma kyau, yau tafi masa jiya kyau, ta kara haske amma Şam bata kaishi haske ba ko rabinsa bata kaina, Shifa yadda kukasan bature haka yake. “Jekisa Asiya Tamiki breakfast…” hajiya Fatima tace da BATOOL (Jiya Asiya tadawo gidan, da kanta ta gaji da zaman gidan BATOOL ita kadai ta dawo nan din) “toh…” BATOOL tace hadi da mikewa ta nufa kitchen. JAROOD yabita da ido Sam beji dadin tashin datayi ba. Ba jimawa ta dawo amma direct ta nufa bedroom dinta domin tayi wanka. Bayan sunyi azahar Telor din da kansa ya kawo kayayyakin daya dinkawa BATOOL, kala goma, matertial kala shida da laces Kala hudu, duka Riga da skeet amour tasa aka mata, wannan Karan, saboda duk sauran Dogayen riguna ne, aiko dinkunan duk sunyi kyau, amour Sema Telor din godiya take, babban Telor ne sosai, Amour Ta sallamasa ya wuce. JAROOD na zaune amour da BATOOL keda kara dudduba dinkunan sunyi kyau sosai. “Maza jeki saka wannan Kizo ku tafi da JAROOD yakai ki, tinda yananan, so nakeyi in kwanta in d’anyi bacci inajin kaina na saramin, saboda rashin bacci kwana biyu…” hajiya Fatima ta fadi Tana mikawa BATOOL wasu Riga da skeet na Lace, red color me flowers blue aciki. BATOOL ta amsa hadi da turo baki, ta kalli JAROOD ta dawo ta kalli Amour tace “Gaskiya ni nafiso muje dake, toh mubari gobe inkin warke Allah ya baki lafiya Amour Dina…”. “Amin, Amma ki shirya kuje bakomai ze kaiki yau din ai kin Riga Kinsa rai, gobenma semu kara komawa ai in kinaso…maza jeki sako kayan,,,” Batool ta nufa dakinta , ita harga Allah batasan jarood ya kaita, sbda tasan dole ne seya tabata. JAROOD dayaji kamar ansashi Aljannah sbda Amour tace ya kaita yace “Ko muje asibiti ne amour?” Hajiya Fatima tace “Aah badamuwa rashin bacci ne kuma yanzu baccin nakeji kuna tafiya zansha maganina in d’an kwanta, kuma kasan se yanzu kan ma ya faramin ciwo Ina idar da sallah naji ciwon kan..” JAROOD yace “Ko in dauko miki maganin ne kisha yanzu?” Hajiya Fatima tace “Toh…” ta masa kwatancen inda take ajiye bağ din magungunanta. Yaje dakinta na upstairs ya dakko mata hadi da miko mata ruwa ya balle maganin ya bata, ta Amsa tasha, tana fadin “Bawani ma ciwon kai bane, kawai matsalar bacci ne,,,” rashin baccinta ya ta’allaka da damuwar datake gani atattare dashi, jiya bawani bacci tayi ba. “Ki kwanta kiyi bacci amour yanzu..” kafin Amour tace komi BATOOL ta fito daga dakinta sanye da Riga da skeet din kace din ya matukar amsheta ta buga dauri, ta daure sumar kanta da ribbon red, sumar kanta ya fito ta kasa kasancewar daurin ture kaga tsiya tayi. Ta yafa mayafinta akasa, duk mayafanta kananune, tayi matsifar kyau kamar asaceta, agudu, aje akillaceta ayita yamutsar kayan dadih, JAROOD daketa binta da ido ya fadi aransa, tayi masa kyau Ainun, kamar ba ita ba, dukda ba makeup tayi ba amma kayan sun tafi da surarta, ga danyen jini ga duri ga kyau. gudun kar Amour ta ganosa ya dauke idanuwansa da sauri akanta, in yana kallonta losing control yakeyi, yanzu se kaga Azzzakarinsa ya mike, daman shide daya ganta Azzakarinsa ke tashi. “Masha Allahu Tubarkallah dhiyyata ta fito!” Amour ta fadi Tana küre BATOOL da ido tayi matukar kyau, lace din ya amsheta ko ince ita tama lace din kyau domin dirinta ne ya fito da lace din. JAROOD de se satar kallon manyan duwaiwukanta yakeyi wanda suka cika skeet din jikinta sosai. Se murmushi BATOOL keyi , amour na kodata da kyaunta. “Tashi ka kaita, duk inda takeso taje ka kaita uban me martaba…” amour tayi maganar da JAROOD, mikewa yayi domin cika wannan umarni na mahaifiyarsa me mugun dadih, se satar kallon BATOOL yakeyi ya kasa daurewa ya dauke idanuwansa akanta. Amour tayi musu Adduah allah ya tsare, suka fice agidan JAROOD na gaba tana binsa abaya, seda suka fito compound JAROOD ya juyo ya kalleta, tacika taf tako ina babu rama ajikinta, irin model woman dinnan ce ina, bata da jiki amma fa tanada kayan dadih, kayan arzikin bukatuwar maza, ga duwaiwuka kamar su fashe, tinda JAROOD ke ganin mata masu shape be taba ganin mace me shape me kyau irin na BATOOL ba, hatta yatsun hannunta tada masa shaawa suke. “Ahaka zakije gurin wasan yaran da sauran gun yawace-yawacen?” Cewar JAROOD da yayi mgnr yana kure tsokokin wuyanta da ido. BATOOL ta kalli jikinta taga ba abinda tayi , rannan ma da street gown ta fita kuma Amour batace komi ba. “Ai banyi komi ba?” BATOOL ta fadi Tana kara kallon jikinta. “Karamin mayafinnan fa?” Ya fadi yana nuna mata mayafin dake kafadarta. BATOOL ta turo baki, dacewa “Ai amour ce tasemin, kuma batace kar inşa ba…” JAROOD ya hade girar sama da kasa yace “Amour ke Aurenki?” BATOOL tayi shiru batace komi ba. “Daga yau inna kara ganinki da mayafinnan rayuka dayawa zasu bace, kefa ba budurwa bace..” BATOOL se binsa take da ido Tana ganin karfin haki agurinsa batace komi ba, shida ba sanshi take ba. “Muje!” Cewar JAROOD, yasata agaba zuwa car, ya bude mata mazaunin kusa da dreva tashiga, ya kulle, sannan yazagaya yashiga dreva side yaja motar suka fice agidan. Yakaita guraren wasa masu kyau wanda sukafi na Amour se murna take, tajima tana wasanninta, yana tsaye yana kallonta yana nishadi se videos yake mata batare da saninta ba. Sukaje gün siye siye na kayan ciye ciye, duk inda yakaita yafi inda Amour takaita nesa ba kusa ba, Tsabar kudin kawai ya kashe akanta shi. Duk time din sallah se sun tsaya masallaci sunyi sallah ita taje gefen mata shi yayi a gefen maza. Seda sukayi isha’i suka nufo hanyar zuwa gida, shida kanshi mamakin kanshi yakeyi, yazama kamar karamin yaro se biye mata yakeyi awasu abubuwan, yau tadan sake dashi se hira take masa ma yanzu, Tana bashi labarin yadda suke wasanni ita da kawayenta a Niger, se kallonta JAROOD keyi yana murmushi, ta aje dankwalinta akan jikinta duk ,agajiye take, duk inda tabi se JAROOD yabita ya kakkareta sbda kar maxa su dinga kallon masa ita. Sam BATOOL batasan ba gida suka nufo ba, gidansa na Hayin dan bushiya ya nufa da ita, Sede taji sunyi packing ta dago kai kawai taganta Awani katafaren gida, ta kallesa, ta koma ta kalli gidan ita de tasan nan ba gidan Amour bane. “Nanma gurin wasan yara ne?” BATOOL ta jefoma JAROOD tambayar. JAROOD dake kallonta yana murmushi yace “Babban gurin wasa ma, wannan akasin wanda kika jene yau, babbanne wannan …” ya karashe maganarsa, yana kai bakinsa wuyanta ba control tin dazu yakeso yayi kissing wannan cikakken wuyan nata, ya manna mata wani kiss hadi da lasar mata tsokar dake wuyanta da harshensa. Jikinsa ya amsa sosai, ita yama kiss din amma shi yaji dadihn dako ita yasan batajiba, yana tunanin ma yarinyar nan batasan dadih ba, sbda tayi karama kuma ya fahimcima batasan harkar tabe tabe ba.
*Kiyi hakuri Dani munata amsar gaisuwa ne.*
Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…sannan munada magungunan gyaran nonuwa dana kara girman duwawuka, dade sauransu. Just contact me 08101626484*
Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC
Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽
F…..24
*this book is 1k direct To me 08101626484*
*****Wani irin kallo BATOOL ta bishi dashi, haka kawai taji bata yadda da abinda yace ba, duba da irin gurin dasukaxo ba mutane. Tadawo da kwayoyin idanuwanta kan gidan, aranta tace “Kamar gida nema nan ?” Azahiri setace “Kawai ka maidani gun Amour, dan kar tace mun dade, gaskiya ni base mun shiga ba..” JAROOD ya fita batare dayace da ita komi ba, yaga me gadi tsaye, ya tsugunna ya gaidasa, JAROOD ya amsa hadi da tambayarda ya Aiki, me gadi ya amsa da lafiya lau, amma yaki tafiya. JAROOD ya zagayo inda BATOOL take ya bude mata kofar motar. “Madam fito tinda mukaxo fa sekin shiga, ai kinyi kadanma kice baza ki fitoba …” BATOOL ta marairaice kyakyawar fuskarta dake narkar da JAROOD tace “Ai nagaji da wasan ma, kawai