Showing 36001 words to 39000 words out of 153711 words

Chapter 13 - FIL'AZAL COMPLETE

raina, kai bakaso kaga kwanciyar hankalina dan wulakanci? Ace in maka magana ka amsa kace ehe, ashe mahaukaciya zaka mayar dani? Dan wulakanci, inka wuce yau bakaje kaga yarinyarnan ba wallahi sena saba maka mutumcinka…” tadinga fada sosai, yadinga bata hakuri. “Banasan hakurinka kawai ka kirani kacemin kaje shine yafimin wannan hakurin da kake bani mara amfani, hakurinka na mi,? Hakurinka na rashin amfani kou?….” Ta katse wayar, JAROOD yabi wayar da ido yasan in beje ba yashiga ukunsa, kawai ya yanke shawarar kwara yaje ya huta da mgnr Amour. Bayan yayi sallar isha’i , daman sanye çıkın yake cikin danyen boyel cream color. da kansa ya kira Malam wanzan sbda baya gidansa yana gidan Amour shi kuma ma JAROOD daga office dinsa ya nufa gidan. Ya tambayesa wanni anguwa ne suke ? Malam wanzan yayi mamakin tambayar da JAROOD ya masa sbda sam besha zeje gidan ba a fadin rayuwarsa,. Ya gaya masa gidansa na anguwar dosa, kawai JAROOD ya kashe wayar ba tare dayace masa komi ba, shifa wallahi abinda yasa yake daga kafa, dan yaga ma yar ta malam wanzan ce, shiyake hanasa yayi mgnr dabe dace ba Akan Auren, amma in yanasan aurennan yanasan mutuwarsa. Malam wanzan yasan Amour ce ta matsa masa se yaje gidan, domin yaji a muryarsa ma cikin fushi yake. Ya karya kan motarsa zuwa anguwar dosa. “Sekace innaje wani abun zan mata…an maidani kmr wani karamin yaro…” ya fadi cikin haushi, sbda haushi ji yakeyi kmr ya ciji kansa. Daya isa gidan ya jima a waje, seda yayi packing a waje ya dade, kmr ze shiga kmr baze shiga ba, se kuma kawai yasa kan motarsa çıkın gidan amma yakai kusan 10;pm a wajen gidan. Me gadi Najin hon ya leko yaga motarsa ce ya bude masa domin yana zuwa gidan sosai kaf acikin gidajensa yafi zuwa wannan gidan nasa, yanasan gidan sosai, kuma sam be damu ba dan Amour ta bada gidan. Yayi packing a karkace bama adai-dai yayi packing din ba sbda ba Asan ransa yazo gidanba. Me gadin ya rugo a guje ya tsugunna ya gaidasa ya amsa fuska a hade. “Awani part suke?” Adakile yayi tambayar fuskarnan babu Annuri, yanata bin parts din gidan da kallo akwai part biyu manya a gidan se kananun part suma guda biyu. “Ranka ya dade part din da kake zama Inkazo aka saukesu…” Cewar musa me gadi da yayi mgnr yana nuna masa part din da hannu. Ba tare da JAROOD yace komi ba ya nufa hanyar shiga part din. Haka kawai yaji sound din heart beat dinsa ya canza, ya rasa dalilin hakan Amma seya ta allaka dalilin bugün zuciyar tasa da rashin san zuwansa gidan. Ya kai hannunsa ze bude handle din kofar dazata kaisa direct cikin falon kawai seya d’an dakata sbda jin da yayi heart beat dinsa ya kuma yawaita, ya tsaya na tsawon mintuna biyu da 30second. Ahankali kmr me tsoron wani abu ya murda handle din shiga falon, dai-dai BATOOL ta tashi daga falon sanye take da doguwar rigar atamfa me Zanen manyan patten kalar pink pink, damuwa har yanzu bata bar ranta ba duk ta rame, da tana zaune ne a falon, tana kallo se kuma ta kashe kallon ta nufa bedroom dinta domin taje tayi tunanin Abun kaunarta Khalid. Kasancewar kanta babu dankwali, idanuwan JAROOD direct a bisa slky sumar kanta ya sauka, wanda ya zubo har Gadon baya, Hassana ce ta mata kitso guda biyu yau, batasan kitso kwata-kwata kowa de yasan most of masu Gashi basa san kitso…… “Ya İlahi…” JAROOD ya fadi da cool voice kmr ruwa ya cinye masa murya, saboda wani irin mummunar tashi da tsigar jikinsa yayi, kaf ilahirin gashin dake jikinsa seda ya mikeeee! Zumburrrrrrrr! Wani irin bakon yanayi dabe tabajin irinsa ba ya bakunci kaf sassan ilahirin jikinsa, hatta da brain dinsa seda yayi mummunar amsawa, nan da nan memory din dake Cikin kwanyarsa yayi session, for the first time a rayuwarsa da tunaninsa ya tsaya cakk sbda ganin sumar kan wata dhiyya mace, sam shi besanma wacece itan ba, kasancewar bashi da hankalin dazeyi wannan tunanin a wannan lokacin da kwakwalwar kwanyar kansa ta juye, nan da nan idanuwansa suka fara canza launin Rinin launi, jihiyoyin da suke daukar kafafuwansa sukayi weak a lokaci kankani, yaji ya kasa tsayuwa, kawai ya jingina bayansa da bangon dake daf dashi, da ace babu bango a kusa dashi dase ya fadi kasa warwasss. Zirrrr! yaji wani siririn ruwa me dumi ya fito daga tsagar kaciyar dake saman Azzakarinsa………..


Hmmmm tabbbbb! Yazata kasance ne,? Akwai magana fa, I promise you fans baza kuyi nadaxamar siyan book dinnan ba, kude ku farfado ku siya kar ayi baku, shin yaya take ne JAROOD ya warke ne,? Ko kuwa ne har yanzu ciwo na nan ne,? Yaya matsayin zulaikha da Aisha ze kasance gidan JAROOD? Dukse kun siya zakusha labari. Wannan littafin dubu daya ne insha Allahu Dan Allah karkimin VTU banasan VTU transfer kawai pls 0542703718 Saadatu Abdullahi Gt bank. Karku bari ayi baku, wlhi in baki karanta book dinnan ba na tabbatar se kinyi nadama, nida kaina ina rubutasa ina shauki wallahi.


*Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484*

Set din Mace tagari 10k
Set din bujenki jagab 12k
Set din bata gindin kishiya 5k
Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake.
Yajin maza 5k
Set din karfin maza 10k
Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k
Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k
Set din matar Oga 15k
Set din balaraba me ruwan dadih 10k
Set din baini wa bainik 30k in bononza.
Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k
Set din me jego 40k
Set din sakarni inyi fitsari 30k
Tsumin kankana promo 5k
Tsumin rubutu 7k
Tsumin tasani me gida 7k
Tsumin zumar dadih 7k
Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k
Garin bata gindin kishiya 5k
Saiwar bata gindin kishiya 10k
Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k
Dahuwar gandar mata 7k
Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k
Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo
Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k
Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k
Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k
Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k
Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo
Set din ci-muci 25k promo!
Set din matar oga 20k
Set din dundurusun dadih 15k
Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo
Jigidar mallaka 10k promo
Set din mallaka 70k private package.promo!
Matar minister package 📦 50kpromo!
Bridal package 100k promo.
VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k
Set din kashe dadin gindin koshiya 200k
Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC

Location Kaduna.
Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484
RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽

*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500

*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦300. 500Mb ₦250
2GB = ₦600. 1GB ₦500
3GB = ₦900. 2GB ₦1000
4GB = ₦1200. 3GB ₦1500
5GB = ₦1500. 4GB ₦2000

VALIDITY: 30:DAYS

Call this line or whatsapp
👉🏼👉🏼 08066268951

F…..11
*this book is 1k direct To me 08101626484*

***Nan da nan wani irin zazzabi ya rufesa, se jikinsa ya hau rawar sanyi, ga sanyin AÇ dake falon, gabaki daya ya kasa gane ma Awani hali yake ciki. Abangaren BATOOL sam batasan ma wata haltta yashigo falon ba tini tasa kai dakinta, ta rufo kofarta, hassana kam a wannan time din tini tayi bacci ita saurin kwanciya baccine da ita.
JAROOD ya tsayar da idanuwansa kyar akan kofar dakin data shiga, for the first time daya jishi a yanayi me wuyar misaltuwa wanda ya haifar masa da zazzabi da mugun ciwon kai, kmr de an masa wahayin ciwo. Ya lumshe idanuwansa ya kara budesu akan kofar dakin data shiga, ko za a kasheshi besan wani hali ya shiga ba, gaba daya ya kid’ime, takasansa yanajin Azzakarinsa ba yadda ya saba jinsa ba. Yafi 20mnt a tsayen gabaki daya har yanzu baya hayyacinsa, yakai hannu ya taba gaban wandonsa danya tabbatar da abinda yaji dazu, ajikinsa tabbas ne. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Meke faruwa dani? Hasbunallahu wani’imal wakeel!” Ya fadi harshe na rawa yayinda yaji lema-lema ajikin wandonsa ta ciki. abinda yafi komi kara dağa masa hankali shine yadda yaji Azzakarinsa ya d’an d’ago, ba yadda yake ba kmr lagwani. hankalinsa yayi mummunar tashi, aiko nan da nan wani zazzabin ya kuma rufesa, gudun kada a fado falon agansa a wannan mummunar yanayin, yasashi daga kafafuwansa da kyar kmr me koyon tafiya, duk wata jijiya ta jikinsa ta masa sanyi, uwa uba kuma jijiyoyin kafafuwansa dayakeji kmr sun tsitsinke, in takaice muku ji yakeyi kamar bashiba, kamar an canzosa. “Ya ra’u’fu….meke faruwa danine?” Ya fadi a bayyane, har yanzu sound din voice dinsa be koma dai-dai ba, tafiya yakeyi amma dishi-dishi yake gani a idanuwansa, kawai portrait yake gani a haka ya fito a falon, direct ya nufa motarsa, ya bude ya shiga mazaunin me zaman banza ya sunkuyar da kansa hadi da tallabe goshinsa da hannunsa na Hagu, se yanzu ya fara tunanin gaskiya gamo yayi da Aljanu agidan, amma shide a iya saninsa ba jinnu agidan, sbda duk bayan 1week se yasa an masa saukar alqur’ani aduk gidajensa dake garin kadunar. “Kode fatalwa ce nagani?” Ya tambayi kansa da kansa, ya rasa yazeyi,, yakai lallausar hannunsa ya kashe AÇ dake Cikin motar, daman a kunne ya bar motar. Sanyin AÇ yana kara masa zazzabi, yanada tabbacin koze kwana acikin motar baze iya driving da Kansa ba zuwa gida, se yanzu yake nadamar zuwansa gidan, shiyasa tintini yaki zuwa dukda besan gaibu ba ashe wahala zezo ya taras shiyasa a farin yaki zuwa, ko yanzu beyi niyar zuwa gidan ba, amour ce ta matsa masa yazo Gashi yayi gamo, ya shiga mummunar halin dabe taba shiga ba, be taba kashe AÇ ba duk zazzabin da yakeyi se yau, Ubangiji ne kawai yasan halin daya shiga.

Malam wanzan yaga shigarsa cikin motar tasa, Dai-dai daya shiga motarsa, dai-dai malam wanzan ya danno mota gidan. Packing yayi ya fito harya iso dai-dai gun motar JAROOD, ba atada motar ba, kasancewar dayaga yashiga gefen me zaman banza se yasha ko wani yayi driving dinsa zuwa gidan. Knuckling glass din inda JAROOD yake yayi, yaji shiru, JAROOD naji amma ya kasa dago kansa sbda mugun nauyin daya masa, har yanzu yana nan tallabe da goshi. Malam wanzan ya kara knocking still yaji shiru, mamaki ya kamasa ganin ga motar a kunne amma yanata knocking shiru. Direct kawai Yakai hannu ya bude murfin motar, idanuwansa sukayi tozali da JAROOD dake dafe da goshinsa, akallo daya, daya masa yagane jikinsa na rawa, kawai de yagansa a yanayin dabe ma taba ganinsa ba, se yaji sam acikin motar babu Sanyin AC kmr yadda JAROOD ya saba kure AÇ acıkın motar, hakan ya kara tabbatar masa da Akwai matsala. Jin an bude murfin motar yasa JAROOD dagowa da kyar sukayi ido biyu da Malam wanzan. “Innalillahi! Subhanallahi ranka ya dade meke faruwa ne?” Malam wanzan ya tambayi JAROOD ganin yadda idanuwansa suka kada sukayi red sosai kamar Jan gauta, ganin idanuwan nasa ya kara tabbatarma da Malam wanzan ba lafiya. Kawai kai JAROOD ya nuna masa da hannu Alamun kansa ke ciwo, ya kwanta akan kujerar hadi da daura kafafuwansa akan kujerar dayake zaune ya nade kafafuwan nasa sosai alamun yanajin sanyi. “Subhanallahi sannu uban dakina, daman de baka da lafiya ko? Wannan ai harda zazzabi ke damunka ba ciwon kai kadaiba…” Malam wanzan ya fadi cikin kidimewa yakai hannu ya taba jikin JAROOD yaji jikinnasa rau yake Gashi se kakkarwa jikin nasa keyi. “Ka…kaini… gidan Amour…” ya fadi da kyar yayinda zazzabi ke kara lullubesa, yanayin da yakeji ajikinsa yasa yace akaisa gün Amour. Jikin malam wanzan na rawa ya xagaya ya shiga dreva side se yanzu ma ya kula ashe shi kadaine acıkın motar daman, be taba ganinsa awannan yanayinba dan haka hankalin malam wanzan ya tashi sosai. Yaja motar çıkın hanzari suka fice agidan se sannu kawai malam wanzan ke masa. “Sannu ranka ya dade, wai daman baka da lafiya ne kou? amma a haka ka jawo kanka kazo gidannan, sbda Amour ta matsa sekazo nasan shiyasa ka daure kazo?” JAROOD ya girgiza masa kai kawai alamar Aah. “Yanzu ne na farajin wannan ciwon, wallahi kamar anmin wahayin ciwon, ko çıkın gidan ban isa ba…” JAROOD ya fadi da kyar har yanzu muryarsa rawa takeyi, seda malam wanzan yasa kunne sosai sannan ya iyajin me JAROOD ke cewa. “Subhanallahi ikon Allah! Allah de ya baka lafiya, kaga ciwo kamar daman ka jima kanayi kaga jikinka kamar wuta, gaskiya inaga bari mu wuce asibitin 44 doctor khamis ya dubaka, ko allura amaka zazzabinnan ya sauka ajikinka…” daga masa kai JAROOD yayi alamar ehe suje. Direct asibitin 44 malam wanzan ya nufa da JAROOD suna zuwa suka tarar Doctor khamis baya nan, sede doctor halifa abokin aikin Doctor khamis, daman wasu lokutan shi yake duba JAROOD in yazo doctor khamis baya duty, doctor halifa yasan JAROOD sosai, sanadin doctor khamis. “Ranka ya dade tin yaushe kake rashin lafiya? Aiko kira da kayi Anzo an dubaka gida?” Doctor halifa ya tambayi JAROOD, kasancewar be taba zuwa asibitin da ciwo makamancin haka ba. JAROOD da zazzabi ke ratsashi yace “Yanzune nafara zazzabin …” doctor halifa yayi mamakin jin JAROOD yace yanzune ya wannan zazzabin ya kamasa., amma ya masa wannan mugun kamun. Malam wanzan ya kara tabbatarma da doctor din ai yanzu ne zazzabin ya kamasa. Kafin doctor ya masa Allura gwaje-gwaje ya masa sosai, har BP dinsa ya duba, kaf de a gwaje gwajensa babu komi aciki, ko maleria bedashi, beda wani ciwo daze haifar masa da wannan zazzabin. Gabaki daya de doctor yashiga mamaki, a haka ya masa Allurori, ada zesa masa drip JAROOD yaki, saboda kawai so yakeyi yaje gidansa yanzu, ana masa Allurorin yaji zazzabin nasa ya sauka, ciwon kanma ya ragu, sosai, saura abinda baza a rasa ba,sede duka jikinsa yayi cool, kamar an masa duka. Doctor ya bashi magunguna hadi da masa fatan samun lafiya. Malam wanzan na rike da ledar magungunan da doctor ya basa, suka iso motar, ya budema JAROOD mazauninsa ya shiga jiki ba laka, ya mika masa ledar magungunan ya amsa. Malam wanzan ya shigo yaja motar suka fice a asibitin. “Ka kaini gidana kawa…” Cewar JAROOD da yayi mgnr yana cusa hannunsa çıkın sumar kansa. Yadda yayi maganar yasa malam wanzan ya gane jikin da sauki sosai, domin yanzu murya bata rawa, amma Dazu muryarsa rawa takeyi. “Ka faza zuwa gidan Amour din?” Malam wanzan ya tambayesa domin shi harya dau hanyar zuwa gidan Amour. “Ehe kawai muje gidana…” malam wanzan yace okay. Ya juya kan motar zuwa malali. “İrin haka nefa se ace ba mutum, ka duba kaga ciwo a lokaci kankani, Kai yanzu-yanzu se Allah, in bawa beji tsoron Allah ba, tsoron wa zeji?.” Cewar malam wanzan dake diving . JAROOD ya sauke ajiyar Zuciya a hankali, yace “Wallahi nikadai nasan me naji ajikina….kasan seda wani ruwa ya fito daga G….” Se kuma ya kasa karasawa yayi shiru haka kawai ya tsinci kansa dajin nauyin fadar maganar, kuma ma besan ko ruwan meye ba ya fito masa daga Azzakarinsa. “Ruwa kuma wani irin ruwa? Ruwa daga ina??” Malam wanzan ya jefo masa tambayar, jin ya dakko magana be karasa ba kuma ya katse. “Ruwan zufa nake nufi..” JAROOD ya fadi haka hadi da wayincewa. Malam wanzan kawai yayi shiru ne amma yasan ba ruwan zufa yakeso yace ba, akwai abinda yakeso yace, amma sam be fahimci komi a maganarsa ba saboda be karasa maganar tasa ba. Direct gıdan nasa ya kaisa kamar yadda yace. Har part dinsa ya rakasa, har dakinsa ya basa yoghurt yasha kadan, kana ya bada magungunansa yasha, yanashan maganin yana matsifa. “Wannan matan duk sun rainani wallahi baba, duk nafara gajiya dasu, wata rana in suka kaini last duk zan sakesu ne in huta,,,,” JAROOD ya fadi cikin zallar matsifa, da bacin rai, me hakuri be iya fushi ba. Malam wanzan yace “Hakuri akeyi Ranka ya dade, wata rana se labari…kasan su mata se hakuri..” JAROOD yaja kwafa hadi da kwanciya akan makeken bed dinsa yana fadin. “Yanzu fa bame zuwa dakina acikinsu, har ita Aisha yanzu tadena zuwa dakina ta kwana, saboda aganinsu wahala ne kwana tare dani, saboda ban lalubesu, dan Ubangiji ya jarabceni da rashin lafiya, koda banda lafiyar wallahi duk zasu sani zan dawo kansu Very soon…” malam wanzan be tabajin JAROOD yayi magana akan duk abinda hajiya aisha da Zulaikha suke masa ba se yau, ya fahimci sun kawosa kwano ne. Hakuri malam wanzan yadinga bashi kana daga bisani ya masa seda safe, harya kai kofar fita dakin JAROOD yace “Gobe zansa azo a muku saukar Alqur’ani agidanka insha Allahu…”

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login