Showing 96001 words to 99000 words out of 212110 words
mata ido , tana cije lip's ta shanyesu tana jin tsanar faseelat aranta,
a bed ya direta suna kwance sunata firar soyayya da wasa aka kira salla, fahad ya mike ya shiga toilet yin alwala, faseelat tai murmushi tana kallon kofar toilet din ya matukar burgeta baya wasa da salla da Ankira yake tashi,
tana kwancen ya fito yabita da kallo duk ya harmutse mata gashi tana ta kallonshi with smiling on her face ya sakarmata murmushi ya bude wardrobe ya dauko dadduma,
yana cikin shimfidawa faseelat ta kira sunanshi "Hero !!!"
ya dago ya kalleta tana lumshe ido tace "dik yau bakaje masjid ba "
yayi murmushi yace "ban cika zuwa masallaci ba, mutanen unguwar nanma haka duk yawanci suna sallarsu agidane"
faseelat ta tashi zaune tace "hero kasan yawan ladar da kake missing kuwa? Ai salla a masallaci tafi ta gida lada saboda ko tafiyar da kake kafin kakai masallacin lada ake rubuta maka,
bari nabaka labarin banu salimata a zamanin fiyayyen halitta (s. A. W) hadisi ne ingantacce yayi bayani akansu su sunyi nisa da masallaci se suka so su dawo kusa da masallacin saboda samun sauki........
ﻭﻋﻦ ﺟﺎﺑﺮٍ ﻗَﺎﻝَ : ﺧَﻠَﺖِ ﺍﻟﺒِﻘَﺎﻉُ ﺣَﻮْﻝَ ﺍﻟﻤﺴْﺠِﺪ، ﻓَﺄَﺭﺍﺩَ ﺑَﻨُﻮ ﺳَﻠِﻤَﺔً ﺃَﻥْ ﻳْﻨﺘﻘﻠُﻮﺍ ﻗُﺮْﺏَ ﺍﻟﻤَﺴْﺠِﺪ، ﻓَﺒَﻠَﻎَ ﺫﻟﻚَ ﺍﻟﻨﺒﻲَّ ﷺ ﻓﻘﺎﻝَ ﻟَﻬُﻢْ : « ﺑَﻠَﻐَﻨﻲ ﺃَﻧَّﻜُﻢْ ﺗُﺮﻳﺪُﻭﻥَ ﺃَﻥ ﺗَﻨْﺘَﻘِﻠُﻮﺍ ﻗُﺮْﺏَ ﺍﻟﻤَﺴْﺠِﺪ؟ » ﻗﺎﻟﻮﺍ : ﻧﻌﻢ ﻳَﺎ ﺭَﺳﻮﻝَ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻗَﺪْ ﺃَﺭَﺩﻧَﺎ ﺫَﻟﻚَ، ﻓﻘﺎﻝَ : « ﻳﺎ ﺑَﻨِﻲ ﺳَﻠﻤَﺔَ ﺩﻳﺎﺭَﻛُﻢْ ﺗُﻜْﺘَﺐْ ﺁﺛﺎﺭُﻛُﻢْ، ﺩﻳﺎﺭَﻛُﻢْ ﺗُﻜْﺘَﺐْ ﺁﺛﺎﺭُﻛُﻢْ » ﻓﻘﺎﻟﻮﺍ : ﻣَﺎ ﻳَﺴُﺮُّﻧَﺎ ﺃَﻧَّﺎ ﻛُﻨَّﺎ ﺗَﺤَﻮﻟْﻨَﺎ . ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ
_An Kar6o daga *Jabir* Yace: Akwai Wani Fili a Gefen Masallaci. Sai *Banu Salama* Sukaso Su Zauna Kusa da Masallacin. Sai Labarin Ya Isa Ga *Manzon Allah*. Sai Yace Dasu: *“Labari Ya Isomin Lallai Kunaso ku Dawo Kusa da Masallacin?”* Sai Sukace Eh Hakane! Ya *Manzon Allah* Sai Yace: *“Yaku Banu Salama Ku Zauna a Gidajenku Za'a Dinga Rubuta Muku Ladan Duk Taku Daya da Zakuyi”*. Sai Sukace: da Hakan Bai Faranta Mana ba da Mun Kasance a Gefensa (Masallacin)._
se suka janye fasa dawowa gefen masallacin saboda surika samun wannan ladar.
akwai wani hadisi kuma da aka rawaito daga bukhari.....
ﻭﻋﻦْ ﺃَﺑﻲ ﻣﻮﺳﻰ ﻗﺎﻝَ : ﻗﺎﻝَ ﺭﺳﻮﻝُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﷺ : « ﺇِﻥَّ ﺃَﻋْﻈَﻢ ﺍﻟﻨَّﺎﺱِ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﺼَّﻼﺓِ ﺃَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ ﺇِﻟﻴْﻬﺎ ﻣﻤْﺸًﻰ ﻓَﺄَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ . ﻭﺍﻟَّﺬﻱ ﻳَﻨْﺘَﻈﺮُ ﺍﻟﺼَّﻼﺓَ ﺣﺘَّﻰ ﻳُﺼﻠِّﻴﻬﺎ ﻣَﻊَ ﺍﻹِﻣﺎﻡِ ﺃَﻋْﻈَﻢُ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻣِﻦَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻳُﺼﻠِّﻲ ﺛُﻢَّ ﻳَﻨَﺎﻡُ » ﻣﺘﻔﻖٌ ﻋَﻠَﻴْﻪِ
_An Kar6o daga *Abi- Musa* Yace: *Manzon Allah* Yace: *“Lallai Daga Cikin Mutane wanda Yafi samun lada me girma Acikin salla, Wanda Yafisu Nisa Wajen Tafiya. Wanda Yake Jiran Sallah Har Sai Ya Sallaceta tare da Liman Yafi Wanda Idan Yayi Sallar Yake Bacci Girman Lada”*._
```{Bukhari da Muslim Suka Ruwaitoshi}```
Faseelat ta sakar mishi murmushi tace nasan zakaso ace kasamu lada mafi yawa,
Shiko yayi sororo yana kallonta cikin burgewa,
ta cigaba da cewa ,ba iyakar nan ladar ta tsaya ba, bayan kagama samun ladar tafiya se kuma ladar sallah acikin jam'i,manzon Allah (S. A. W) yace
صلاة الجماعة،ثفضل صلاة الفذ بسبع و عشرين درجة.
رواه البخاري و مسلم
Cewa salla acikin mutane tafi sallar mutum daya da lada ashirin da bakwai,
Tai narai narai da fuska cikin ladabi tace "hero nasan daga yau zaka rika gaggawar tafiya masallaci dan nasan bazaka bari wannan dumbin ladar yarika wuceka ba",
fahad da dadi ya gama cikashi yanda faseelat take ta kawo hadissai yace "insha Allah honey daga yau sallar Jam i bazata wuce ni ba thank you for showing me the best path "
faseelat tana murna tace "Nagode da ka amince Allah ya amshi ibadunmu "
yayi murmushi yace "amin "
ta yunkura ta tashi da kyar ta dauko mishi jalabiya ta zo tasaka mishi yanata kallonta tana gama samishi tace "Tom don't forget to include me in ur duas "
cikin jindadi da murmushi kan fuskarshi ya lakuci kuncinta yace "mar'atussaliha"ya juya yafita.
tasaki murmushi ta lumshe ido tasauke ajiyar zuciya from yesterday to now soyayyarshi takara shiga cikin jinin ta wadda tare daita take duk numfashi tanajin kamar ta shekara dashi kamar ma bazata iya rayuwa inbabu shi kusa ba ,
ta juya tana takawa asannu tashige toilet tayo alwala tazo ta tada salla, tana gamawa ta dauki alkurani tafara karantawa tafijin dadin karatun القران bayan Maghreb ko da asuba .
ko megadi yayi mamakin ganin fitar fahad da jalabiya da alamun zuwa masallaci, acan masallaci fahad yana sallar wani dadi da natsuwa nashigarhi lalle salla nakarawa mutum natsuwa, duk dade masallacin be cika ba amma akwai yan mutane ba laifi (that's what's happening a yawancin unguwar masu kudi they are not going to masjid Allah ,majority of them ana kiran salla suna kara shigewa cikin bargo ba kamar sallar asuba sauran salloli ko duk agida ,wasu ma sede ta jumaa) 🤣
Bayan an sallame sosai ya daga hannu yana adduar samun zaman lpy acikin iyalinshi da rokon yin adalci don baai nisa ba amma he's dying for faseelat ya shafa ya tashi ya fita a hanya sunata musabaha da jamaa makwabtansu masu attending salla wasu sundade basu haduba ma , (gaskiya fahad ka kwaso lada) 🤣
tunda ya doshi dakin faseelat yakejin kiraarta cikin murya me dadi tana karanta suratul mulk da ta saba karantawa duk dare wani lokaci ko ba kurani ko tana aiki tana karantawa , fahad yayi tsaye bakin kofar yana saurare murmushi kawai yaketa saki ,bawai basa karatun bane aa sunayi akan dade baai ba, kuma muryar faseelat is different saboda yadda take bawa kowane harafi hakkinshi da yadda take karatun da tajweed,
ya tura kofar ya shiga da sallama bakinshi, faseelat ta dago tamai murmushi ta amsa sallamar ta cigaba da karatu, da yayi zaune yanata kallonta he then decide to join her suka cigaba da yi atare,
Aisha da tafito daga daki bayan tayi tata sallar zataje tai masu dinner taji karatunsu ta kara matsawa sosai ta dan saurare su jin sunayi ne atare kishi ya taso mata taja dogon tsoki tace "mtswwwww wani sabon salo, himmmm kingama munafuncinki kibarmin mijina wlh "
Ta sauka Tawuce kitchen, duk jikinta ya mutu Allah da zataje bp test da jininta se yakai 190 and some things, cikin rashin kuzari ta dafa musu indomei da kwai ta juye a cooler ta kai kan dining tareda forks da plates ta haye ta shige daki,
da kwanciya tayi tanata wrong tunani kome ta tuno tai sauri ta tashi ta dauko kuraninta dake can saman wardrobe da kura jikinshi don anyi 2 months bata duba ba ta bude tafara nata karatun in a sweet and low tone nata (dakyau😂)tanayi tana kuka
kiran ishai yasa su faseelat dakatawa atare sukaiwa annabi salati da yin ربنااتنا في الدنيا حسنة وفي الآخرة حسنة وقناعذاب النار
Da subhanakallahumma wabi hamdika nashhadu an LA'ilaha illa anta nastagfiruka wa natubu ilaik, suka shafa,
atare kowa na kallon juna suka sakarma juna murmushi, fahad ya tashi ya shige toilet ya sauyo alwala badan tashi ta kareba a, a don kara samun lada da tsarkake gabbai ,
ya fito yana tsane ruwan da tawul cikin sauri don yaji anata hayya alassalah 😃
har yakai kofa ya rike handle yajuyo,
faseelat ta daga mishi hannu tanamai bye ya daga mata yafita zuwa salla.
[8/5, 6:09 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
5⃣9⃣
*Dedicated to sweetie I mean my kawalliya, my bestie here's ur page again enjoyed*
Itama tashi tayi tayo alwala tayi tata sallar ,bayan tagama tayi shafai da wuturi ta gama addua ta tashi tana linke carpet ya shigo rike da hannun amira,
Faseelat ta juyo tana murmushi tace "sannu da zuwa hero"
Kallonta Kawai yake bece komi ba, amira ta janye hannunta ta tafi wurin faseelat,
Faseelat ta cire hijab taajiye ta dauki amira tana kallonta tace "princess ya akai? "
Amira tace "anty I'm hungry "
Faseelat ta fiddo ido tace "ba magana princess najin yunwa dafatan de kinyi salla? "
Ta daga kai "nayi tareda mommy "
Faseelat tace "alright muje kici abinci diyar mommynta "
Fahad nata kallonsu faseelat ta fara takawa dakyar dauke da amira ahannu, fahad na dariya yaisa wurinsu yace "daughter taho karki karasa mommy she's not well "ya ansheta
Amira tai fuskar tausayi ta kalli faseelat tace "ayya sorry anty daddy na duka yake har mommy yana duka tai ta kuka when I heard ur crying nace mommy tazo for your rescue setace kindena kukan but she's scared........."fahad ya rufe mata baki ya kakaro murmushi yace "muje kici abincin sarkin surutu"
Ya kalli faseelat yace "muje honey queen muci abinci"ya mika mata hannu
Faseelat da take ta kallon fahad dan samm bata ganeba abinda zuciyarta ke bata shine kila tanajin screaming dinsu ne, tana murmushi ta saka hannunta anashi suka fita ,
Amira nata surutu da faseelat ,sukaje suka zauna kan dining Table faseelat sede tai dariya can zuwa ta dago suka hada ido da fahad daketa kallonta ta dena dariyar ganin irin kallon da yake mata ta sadda kai kasa tana gyara gashinta, be dena kallonta ba
amira tace "anty sarve me plsss"
Faseelat ta dago tai murmushi ta tashi ta bude kular ta zuba mata a plate tasa fork ta mika mata, bajira amira tafara ci sede tsakura kawai take duk kukan yunwar nata,
fahad yatashi ya hau sama don it's about 20 mnt Aisha bata fito ba,
Yana tura dakin ya shiga yaganta kwance dukunkune tanata ajiyar heart don tasha kuka ,
Cikin sauri yaisa wurinta ya haye gadon ya dora kanta ajikinshi yanata taba jikinta ko da zafi amma babu,
Cikin tashin hankali yace "heart beat meyasameki meyasa kike kuka? "
Ta lumshe ido can ciki ciki tace "kaina ke ciwo sosai da zuciya ta "
Fahad ya zaro ido cikeda tausayinta yace "sannu heartbeat meyasa baki kirani ba tundazu da na kira doctor since, sannu bari nakira likita "
ya daga wayarshi da niyyar kiran doc,
Aisha tace "no kabari zansha magani ba se ka kira doctor ba "
Fahad da hankalinshi ya gama tashi yace "kina wasa da lpyarki ne?idan ke zakiiya hakurin zama da ciwon ni bazan iya hakurin ganin ki cikin ciwo ba cos nima I'm feeling the pain "bajira ya dannawa doctor faith kira, after few ring ta dauka,
Tace "hello sir "
batare da ya amsa ba yace "my wife is not well plss come and check on her "
faith tace "I'm coming right now "
Ta kashe kiran .
Fahad ya jingina kai jikin bed din ya rumtse lips yariga yasan abinda ke wahalar da Aisha kishi ne kawai ke cinta, ya dora hannu yana shafa smooth hair dinta yace "Aisha dan Allah inarokonki ki kara hakuri akan na da, karki sawa kanki damuwa ciwo yakama minke ,nasan it's not easy kirika ganin mijinki tareda wata amma ki daure, Aisha inasonki sosai bazan iya hadaki da kowa ba, cos u r a sister, wife , mother of my daughter and my lover ke ta dabance bekamata kinasa wa kanki damuwa don duk wacce zanso bayanki take, Aisha u r my heartbeat duk bugun da zuciyata takeyi da sonki yake fita, ki kwantar da hankalinki kwanciyar hankalinki shine nawa "
Aisha ta rike hannunshi fuskarta akanshi tace "yaya bazan iya jurewa ba I can't endure hearing yours screaming doing sex with someone else, last night I'm sleepless, kokadan barawon bacci be dauke niba, taya ma kake tunanin hankalina ze kwanta inaganinka da wata Kana bata desame kulawa da kakebani I can't take it "hawaye suka gangaro daga idonta makoshinta a bushe saboda zuciya,
Fahad ya rumtse ido yanajin ba dadi it will hurt alot seeing your Husband with another girl showing her so much love, zuciyarshi tafara harbawa da karfi cikin dauriya ya fara sharemata hawaye yace "insha Allah that will not going to happened again, I'm so sorry my beloved wife "
ta dora hanninta akan nashi da ke kan fuskarta ta danyi murmushi tace "I love you "
Yayi karamin murmushi ya mata kiss a forehead,
Faseelat sunata shan labari da amira taji door bell ta tashi taje ta bude, taga mace Krista sede da kayan aikinta ahannu daganinta likita ce,
Faith tace "hi I'm doctor faith I'm here to check on Mr fahad wife "
Faseelat tace "ok" tabata wuri tashigo
Faith da ba bakuwa bace ta haye sama tana dialing no fahad,
Fahad ya dauka tace "I'm here sir "
Yace "OK come to the third room "
Faith tana dubawa taisa kofar dakin tai knocking yace "come inside "
Ta shigo ya sauka daga kan bed din, doctor tazo tana duba Aisha tai mata yan tambayoyi Aisha ta bata amsa,
Faith ta fahimci damuwa ce tawa Aisha yawa tace "madam se kina cire damuwa aranki kina mantawa da abu komi girmanshi damuwa bazata sauya kome ba kuma ba itace zata maganin problem naki ba ki kula ur health is your everything "
Aisha ta daga kai alamun taji.
Faith ta girgiza kai ta dauko jotter ta rubuta drugs ta bawa fahad,
Ta tashi tafita,
Faseelat tana zaune kan dining din tana ta tunani faith tazo Tawuce ta daga mata hannu "good night madam"tafice
fahad ya koma kan bed din ya zauna yana mata kallon tausayi yace "sannu heart beat bari naje na siyo miki drugs din "
Aisha tace "OK take care "
Ya tashi ya fita yana saukowa ya zagaya kan dining faseelat daketa tunani amira nata zuba ita kadai, ta dago ido ta kalli fahad,
Ya karasa isa kusada ita ya duka ya mata kiss a cheek yace "I keep you waiting ko? Aisha ce ba lpya just eat ur food ni zanje nasiyo mata drugs "
Faseelat tace "ayya sorry Allah yabata lpya "
Yace "amin sena dawo "yana kallonta
Tace "Allah ya dawomin da kai lpya"
Yace"amin"ya sakar mata murmushi ya juya ya fita,
Yana fita ta tashi dama abincin bewani burgeta ba ta kama hannun amira suka shiga dakin Aisha, tana kwance still,
Faseelat tace "ashe bakijin dadi anty Allah yabaki lpya "
Cikin tsawa Aisha tace "da Allah fitarmin a daki karki kuskura ki kara shigomin daki munafukar banza kuma ta Allah ba taki ba komin tsiyarki bakiisa ki ja dani ba donna miki fintinkau"
Faseelat ta tabe baki tace "Allah yabaki hakuri "
Ta juya still da hannun amira anata ta fita,
Aisha taja tsoki tana jin zafi a zuciyarta da yadda zuciyarta ke raya mata zatai da ta kasheta ta huta,
Faseelat ko abin be dameta ba wanda ya dakeka dan yafadama irin wannan ai bakomai bane, suna shiga daki tayowa amira wanka suka fito amira tace tana da assignment ta dauko faseelat na nuna mata tawuce toilet seda ta gasa jikinta sosai da sosai sannan tai wanka tafito tasaka sleeping dress dinta ta feshe jikinta da perfumes bayan tayi wankan humra tazo suka cigaba da karatu da amira,
Bayan fahad ya dawo shi da kanshi ya hadowa Aisha tea tasha yabata magani yamata kiss sannan ya mata seda safe ya fita,
Yana tura dakin faseelat kamshin yan agadez😃me tada shaawa ya bugi hancinshi ya lumshe ido ya ida shiga cikin dakin daga faseelat har amira sunyi bacci ga littafi da school bag din amira gefe, yayi murmushi yaje ya dauki amira ya kaita dakinta ya dawo, ya shiga yayi wanka ya fito yayi shafe shafenshi ya saka boxer dinshi ya kashe haske ya haye gadon yajawo faseelat ya rungume,
Suka fara bacci Aisha ma tasamu bacci, can cikin dare jarabar fahad ta motsa faseelat na bacci taji bakinshi acikin nata ta bude ido tana kallonshi ta cikin duhu yadda yaketa kissing dinta yana kara matsa breast dinta, ta meda ido ta lumshe wato duk jarabarta akwai wanda ya shanyeta, da tayi shiru kamar tana bacci fahad da yarika mata wasa mewuyar fadi dandanan ta haukace tana kaimishi kisss takoina tana yamutsarshi itama, she was thinking yanzu bazeyi zafi ba amma yadda fahad ke abun ba tausayi a zauce, dole seda ta rika kukan neman temako shi kuma yana ihun dadi ,
Kukanta ne ya tada Aisha daga bacci ta tashi zaune tana saurarensu shi yanafadin "honey dadinki yayi yawa zaki kasheni ke ta dabance I love you nabaki komi nawa........ "
itakuma faseelat na kuka tana kiran "ummi kizo mutuwa zanyi kasheni zaiyi, Dan Allah hero kabari zafi....... "
Aisha ta hade kai da gwiwa ta saki kuka me cin rai "
Fahad seda yawuce 40mnt sannan yayi releasing ya kankameta yana sa mata albarka ,itako tana ta kuka don zafin da takeji yayi yawa, dakyar ya rarrashi kayanshi ya dauketa suka tafi toilet ya gasa ta sosai sukayi wanka ya daukota suka dawo suka kwanta,
Suna rungume da juna Se ajiyar zuciya takeyi ,yace "honey I'm sorry yakusa dena zafin I'm sure gobe idannayi bazaki ji zafi ba "
Ta harareshi tace"se ka gama min illa karika cewa sorry bayan baka bina Ahankali se kaita abu kamar zaka cinyeni duka "
Yayi dariya yakai hannu kan kugunta yana shafawa yace"naji bazan kara yi kamar zan cinye kiba, amma sede ki rage dadi don inde kina haka ba abinda zaa fasa"
ta turo baki takara shigewa jikinshi sosai don tanajin dadin hakan ,dede kunenta yace "ummi kizo plsss ze kasheni mutuwa zany..." ta rufe mai baki da hannu tana dariya,
firar masoya suka cigaba da yi sunata dariyarsu bayan wani lokaci bacci ya daukesu,
Aisha ma ta dade tana kuka gaff asuba bacci ya dauketa,
Kiran farko na asuba ya tada faseelat dukda ba gaf suke da masallacin ba amma anaji, ta bude ido ta janye jikinta a hankali ta sauka ta shiga toilet tayo alwala tafito,
Har lokacin fahad na bacci seda ta shimfida carpet tasa hijab sannan taje tafara masa waiwayi a kafa, can cikin bacci yaji hakan ya bude ido ya zubasu kanta,
Ta sakar mai murmushi tace "assalatu khairun minan nawm"
Yana murmushi ya dafe kai ya kalleta yace "akwai sauran time fa, inada alarm ze tayar dani "
faseelat tace "harfa anyi kiran salla na farko gashi kuma masallaci zakaje "
Ya langabe kai yace "fisabilillahi cikin duhunnan masallaci zaki turani? ko tausayi na bakiji "
Faseelat tai murmushi tace "Hero bawai bana tausayinka bane ladar fita masallacin nakema kwadayi bare ta asuba is special ,akwai wani hadisi da yayi