Showing 147001 words to 150000 words out of 212110 words
ganinta anan ko baze samu ba "
omer yadawo daga aiki har yazo yashiga gida fahad be lura dashi ba yanata tunani,
omer nashiga ummi na tsakar gida yace "lpy ummi naje asibitin naga bakwanan kuma naga har yanzu dasauran jikinta "
ummi tace "kai ke ganin haka amma ita ta samu sauki ,ina dawowa dakin nasamu mijinta yazo ya danneta sunata tsotsar juna, shiyasa nace a sallame mu takarasa warware wa anan karma yadura mata wani cikin tun muna asibitin tunda de ita sakarai ce"
Omer ranshi ya baci yaja tsoki yace "yanzu ma nabaro shi kofar gida kome yake anan shima yasan baze samu ganin taba "
Ummi tace "yarshi yakawo tana ciki wurin ta"
omer yaja tsoki ya nufi dakin faseelat suna kwance ya janye amira, yace "kede anyi wawuya wadda batasan ciwon kanta ba, wato wannan karan ma bakiga laifinshi ba ko? To inke bakisan ciwon kanki ba mu munsan ciwon kanmu"
Yaja amira suka fita waje har bakin motar fahad da kofar ke bude ya tafi dogon tunani gwam gwam omer ya kwankwasa motar, fahad ya dago yana kallonshi,
Omer ya tura amira wurinshi yace "take ur daughter and go karka sake dawowa kofar gidannan, I warned you kar nakara ganin ka anan idan kuma kazo to zaka sha mamaki"
Fuuuu yajuya cikin gida,
Fahad yayi kasake yana ta kallon bayan shi, ya girmi omer amma gashi yanata datsa mishi magana, amira dake ta kuka tace "daddy ni awurin anty zan zauna"
Zuciyarshi na zafi ya dauketa yasata cikin motar suka nufi gida ita tana ta kuka shi kuma yanata tunani tunkafin suyi nisa zazzabin yadawo mishi,
Itama faseelat tana can tana kuka.
comments, comment's nikuma in rika antayo maku long page ko mungama.
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
BY
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽
We are bearer's of so golden a pen🖊
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen🖊
Be hold our words
A product of our pen🖊
Savour our words
For it will cause you no pain.✍🏽
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
7⃣6⃣
*Dedicated to Aisha fan's Allah yakara maku hakuri😔*
Suna isa gida yayi kwance a main palo a saman kujera hannunshi dafe da zuciyarshi dayan kuma dafe da kanshi dake matsanancin ciwo,
Amira tawuce sama wurin mamarta tana kuka,
Aisha na kwance har yanzu bata tashi ba don tadade batai bacci medadi ba dan kulawar nan data samu shine taji dadin baccin, amira tafada samanta tana ta kuka,
Aisha tabude ido tace "amira kedawa? "
Amira tace "munje gidansu anty ne se ya omer ya daukoni ya kaini wurin daddy kuma ni acan nakeso na zauna"
Aisha ta tabe baki tanajin haushi tace "ina daddyn naki? "
Amira tace "yana kasa? "
Aisha tace "toki dena kuka zai medaki anjima, yanzu bari natashi nai wanka na dafa maki abinci me kkso kici? "
Amira tace "ni abincin anty nakeson ci "
Aisha ta harareta tace "sekije kici inda kikaganshi, wlh amira sunan anty yafita daga bakinki, inbahaka ba dukan tsiya zan miki, wawa marar wayo kuma kimin shiru "
Amira tai shiru tanata ajiyar heart, Aisha tai ta kallonta tanajin takaici taja dogon tsoki ta janyeta tatashi zata shiga toilet,
Har takai kofa amira tace "mommy anty nagaidaki tace tayi missing naki"
Aisha takara jan tsoki ta waigo tace "idan naci ubanki zaki dena fadin antinnan"
Amira ta turo baki gaba ta tashi ta tafi dakinta,
Aisha taja tsoki tashiga wanka bayan tafito tai salla tadanyi makeup tafita main palo,
Fahad na kwance ya rasa meke masa dadi, Aisha ta sauko takaraso wurinshi ganinshi haka ta zukunna gaban kujerar tana kallon fuskarshi tace "yaya jikinne? "
yayi shiru ya kyaleta murya araunane tace "yaya ka temakamin ka cire damuwar nan kadeji abinda doctor yace jininka yahau banso wani abu yasameka kayi hakuri ni zanje nawa mommy magana zasu dawo maka da faseelat"
Fahad ya bude ido ya kalleta ya kamo hanninta ya rike murya can kasa yace "mutuwa zanyi Aisha wlh inde basubarmin faseelat ba zuciya ta bugawa zatayi inasonta sosai bazan juri rashinta ba "
zuciyar Aisha na matsanancin ciwo tace "nasani yaya, zasu hakura nide rokona ka rage damuwa "
Yayi shiru yanajin kamar yaje ya sato faseelat, Aisha ta zare hanninta ta shafi kanshi tace "kadaure me zakaci yanzu"
ya girgizakai yace "I'm not hungry "
Tace "plsss mana"
yace "leave me alone Aisha I'm not well I don't want anything from you "
hawaye suka zubomata ta tashi tsaye tanata kallonshi tace "zanje gidan mommy zanyi iya kokarina wurin ganin farin cikinka ta dawo gunka "
ya kalleta yajuya mata baya, bata tsaya dafa abincin ba ta dauki amira suka tafi gidan mommy,
Faseelat nata kuka omer yashigo dakin yayi tsaye ya harde hanniwa yana kallonta, faseelat na kuka tace "yaya Dan Allah karka zama katanga tsakani na da hero, wlh baa sanin shi yayi min haka ba shine rayuwa ta bazan juri ganinshi cikin damuwa ba "
omer yaja dogonn tsoki yanajin kamar ya rufeta da bugu yace "kitashi kibishi tunda shine rayuwarki "yajuya yabar mata dakin,
ya shiga dakinshi ummi tabishi yana kwance ya dora hannu saman kai yanata tunani ummi tace "omer dan Allah karabu da harkar su faseelat karka wani damu kanka tunda taji tagani kuma tanaso ahaka, kuma karka yarda wata sainsa tashiga tsakaninka da mijinta don faseelat de komawa zatai kaga se kudena ganin mutuncin juna kafita harkarshi ko yazo ai baze shigo gidannan gagaf ba seya nemi izini inbaa bashi ba dole ya hakura ya tafi, kasawa kanka hakuri ni kaganni nacirewa kaina damuwar ta, yau da ido na yaganemin yasa nakara sanin faseelat bakaramin so takewa mijinta ba ,kayi hakuri ka rabudaita"
tundazu yanata kallon ummi yace "shikenan ummi ya daketa yaci bulus? "
ummi tace "aa beci bulus ba shima yana wahala kam daganinshi kuma bayau ba gobe zata koma ba seyakara gane muhimmacinta "
omer yace "hmmmmm"don shifa ya saketa kawai yakeso,
ummi tace "kadejin abinda nafada kar ka kara koyi mashi maganar faseelat "
ta juya tafita, ran omer bace shifa yaso koda marin da yawa faseelat ne yarama mata amma ummi tazo tahana koyi mishi magana,
da marece sabeer ya dauki matarshi radiya sukaje ganin faseelat suka tarar har an sallamesu,se suka nufi gidan fahad,
akan hanya fatouma takira wayarshi, yanagani yaki dauka dukda de yanason daukar,
Shikam yayi dubara tun kafin soyayyar shi da fatouma tayi nisa yafadawa radiya yana neman ta, abun yabashi mamaki don yayi tunanin zata rude amma cewa tai "Allah yasa alheri yabamu zaman lpy, dear ni bantaba sawa araina dani kadai zaka zauna ba kai mijin mata hudu ne sede dan Allah ka kamanta adalci tsakanin mu, karka fifita wata akan wata Allah yakara maka budi na alheri yabaka ikon rikemu"har yanzu bedena mamaki ba, kuma sonta yakara ninkuwa akan nada don yayi tunanin zata rikitashi wani girmanta yake gani, itada kanta ta amshi no din fatouma tana kiranta da yake fatoumar itama wayayyace ko radiyar bata kira ba ita seta kira don aganinta inde radiya batai kishi ba itada take gidanshi don me ita zatayi, wani lokaci idan suka samu matsala da fatoumar itake shiga ciki don fatoumar tacika jan aji da yawa da zuciya ko lokacin kiranta yayi be kira ba setai zuciya .
Wayar nata ringing radiya ta dauka tace "amarsu ko kinwa angon laifine? "
Fatouma tai dariya tace"bawani laifi anty nasan dan kina kusa shiyasa be dauka ba"
radiya tace "kode kode? "
fatouma tace "ihmmm bakomi anty ki gaishe shi"
Takashe wayar radiya ta kalleshi tace "donme bazaka dauki wayar ka ba don inanan watarana fa Agabana zaka shiga wajenta "
yayi murmushi yana shan round yace "baagabanki ba dear don baa gida daya zaku zauna ba, idan kuna nesa da juna zakufi zaman lpy amma in kuna tare zaai ta samun matsala,"
radiya tace "bawata matsala kaide tsarinka ne haka "
yayi murmushi yace "kwanciyar hankali nake neman mana"
Suna isa gidan basu samu Aisha ba se fahad dake kwance har lokacin,
sabeer yace "friend yakamata ka kokarta karika yin aikinka tunda bawani keyi ba asara kake ja wa kanka don sisi kamfani bazasu dauki asararta ba "
fahad beko kalleshi ba yagama surutanshi radiya nata kallonsu suka tafi,
Aisha ko tunda taje gidan mommy take kuka tana rokon mommy akan taje wurin alhaji rabiu su dawo da faseelat, mommy tace ba inda zata, tanata jin haushin aishar donme bazata barshi ya mutunba.
bayan 4days
tundaga ranar fahad bekara zuwa gidan mommy ko umma ba don beda lpy sosai har drip biyu ya sha, bacin alllurai iri iri, dukda ciwon yakanje gidan su faseelat amma besamun ganinta duk yabi ya rikice,
Faseelat ma bata barcin kirki da tunanin mijinta take kwana, Aisha ko tanata kunsar bakin ciki,
Yau akayi sunan jamila ansaka wa jariri sunan khalil hjy dakanta ta sa aka kawomata sa da raguna biyu daga cikinnata aka yanka rago daya na dangin jamila daya nasu sa na mejego, bawani taron suna akeba don ranar ne sadakar bakwai na khalil duk kayanshi da sauran tarkace an rabar, nanda kwana ukku zaa raba gadonshi,
jamila nanan tana cigaba da kukan rashin mijinta hjy kuma ta dangana se rarrashin jamila take,
da daddare bayan musa yazo khalil yafadamishi gobe zekoma gida, don inde bakunta ce kar tafi sati daya,
musa yace "malan khalil naji dadin zama da kai nakaru sosai danhaka nakeson mukulla zumunci muhada matanmu suma surika kawance "
khalil yace "nikaina naji dadin zama dakai kuma nakaru sosai, nagode da irin karramani da dawainiya dani da kukayi"
musa yace" goben da karfe nawa zakatafi? "
khalil yace "8:am"
musa yace "inba damuwa kabari har zuwa 10am sena kaika da kaina "
khalil yace badamuwa yayi godiya, khalil ya amshi number musa akan idan yayi waya zasu rika communicating don wayarshi bata hannunshi besani ba kota kone ko wani yasamu oho, ranar Sun kai dare suna fira sannan musa yatafi,
da safe khalil ya shirya karfe 10am suka kama hanyar shiga cikin gari,
agidan hjya kuwa su siyama da wasu dangin jamila sunata soye itako jamila tafito tai zaune cikin rana da zumbuleliyar hijabinta dan dukda ba takaba take ba amma kullum da hijab jikinta, tai zaune tanata tunani matan da kenan sunyi sunyi daita takoma daki ta musu shiru,
siyama ta shiga daki hjy nata rirrigar lil khalil daketa tsala kuka tafadamata hjy taba siyama shi tafita wurin jamila,
taje tasameta tace "haba jamila so kike ciwo yakamaki kinzo kinyi zaune acikin rana, se yaushe zaki hakuri ki sawa kanki dangana khalil de yatafi baze dawo ba"
Jamila na kuka tace "hjy be mutu ba khalil baze mutu yanzu ba kullum ina mafarkinshi ze dawo"
Hjy tajawota jikinta jamila ta kwantar da kanta akan kafadar hjy tana cigaba da kuka hjy tace "kiyi hakuri jamila ki daure ,ko tausayin danki bakiji bakicin abincin kirki yaki samun ruwan nono kiyi hakuri ki daure"
suna haka motar musa tafaka kofar gidan, khalil ya kalleshi yace "nagode sosai Allah yabiya "
musa yace "yiwa kaine Semun sake haduwa "
khalil yabude motar yafita, yanufi cikin gidansu,
kamshin nama ya kewaye gidan tun bakin kofa yanashiga ya hangi hjy rungume da wata me hijab beyi tunanin jamila bace sede yaga sunyi kama da jamilarshi har abayar,hjy bataganshi ba siyama ce ta lura dashi, jikinta na rawa tace "yaya khalil !!!"
yana tsaye hjy tadaga ido taga khalil tsaye, zuciyarta na harbawa tace "khalil kaine?dama baka mutu ba "
Jamila ta dago daga jikin hjy ta kalli gun taga khalil tsaye yana hawaye tanajin matsanancin farin ciki da gudu taje ta rungumeshi tasaki kuka, khalil ya rungumeta yafara kuka shima wanda kukan nashi na farin ciki ne naganinta da hjy da kuma tausayinsu,
yan soye duk suka fito suna murna hjy tai tsaye farin ciki be bari ta motsa ba,
Jamila ta dago daga jikinshi tana murmushi tana hawaye tace "nasani baka mutu ba inata fadamusu sunki yarda "
ta juya tace "hjy nafadamiki yaya ze dawo"
Hjy ta daga kai, jamila ta koma jikin shi ya janye ta ya nufi wurin hjy ya rungumeta yasaki kuka,
hjy na kuka tace "kayafemin khalil nasan ban kyauta maka ba kayi hakuri "
siyama de se hawayen farin ciki take ,
seda suka lafa, sannan khalil ya kalli siyama dake rike da jariri shide yasan batada ciki ya juya ya kalli jamila yaga wayam duk katon cikinnan babu,
farin ciki ya lullubeshi ya saki hjy yaje ya amshi khalil ya rungumeshi yana hawaye,
Ya dago ya kalli hjy yace "hjy dana ne wannan? "
ta daga mai kai ya kalli jamila ya sakar mata murmushi yace "thank you nagode miki da kika haifarmin aboki "
Dukansu sunata farin ciki suka dunguma daki jamila taje tai zaune kujera daya da khalil ta dora kanta akan kafadarshi, shi kuma yana rungume da lil khalil,
hjy ta share hawaye tace "khalil baka cikin motar ne? Ance dasunanka acikin list na fasinja wayoyin duk akashe munyi tunanin ka kone"
khalil yakara rungume danshi yace "ina ciki hjy, muna cikin motor wata mota tazo ta banki tamu nide nasan lokacin da muketa salati tundaga nan ban kara sanin inda kaina yake ba se jiya, mutumen da ya tsince ni yace a daji ya sameni kwance shine yake fadamin kowa ya kone seni kadai natsira"
hjy tace "alhamdulillah nagode ma Allah daya barminkai araye, Allah yaraya minkai dana,zanso naga mutumen da yayi jinyarka nai masa godiya"
khalil yace "shine yakawoni anan amma ya tafi, duk lokacin da kk shirya zan kaiki gidanshi"
ya kalli siyama ya sakarmata murmushi tana murmushi tace "yaya munyi kewarka sosai Allah yakiyaye gaba "
yace "amin "
Yasa hannu yakara matse jamila jikinshi, ta dago ta kalleshi ya sakarmata murmushi yace "ke baki missing dina ba? "
jamila tai murmushi siyama tace "itako tai missing naka kaganta nan kullum kuka baci basha tanata bawa lil khalil wahala, hjy itace kebata abinci abaki kuma bata wani cin me kirki "
Khalil ya kalli hjya yayi murmushi, sannan ya meda hankalinshi wurin jamila,
su hjy suka tashi suka basu wuri,
Khalil ya aje lil khalil a different kujera ya meda jamila kan cinyarshi yanata kallonta yace "yaakai haka dasaura time fa "
Jamila tai karamar dariya tace "I don't know inajin ance kayi accident sede naganni a labour room"
yayi dariya yace "shine kika fiddoshi yanzu, meyasa bakyacin abinci? Kobakisan awurinki zesamu nashiba ?"
tabata fuska tace " nasani bazan iya ci bane yaya, inasonka sosai bazan iya jure rashinka ba "
Yace "don't cry my beautiful wife,yanzu gani nadawo seki dawo cin abincinki kinji? "
ta daga kai ya saukar daita ya dora lil khalil kan cinyarta yace"kibashi yasha daganinshi baya koshi "yasa hannu ya zare mata hijab,
jamila tai dariya ta rufe fuska yace "kunyata kikeji ninefa wanda kikeyin tumbur gabanshi kina kukan dadi"
jamila ta harareshi tace "kai yaya nidin ce ke kukan dadi? "
Yace "kona tuna miki? "
tai dariya tace "inafatan baka manta naka kukan ba? "
Khalil yayi dariya yasa hannu cikin rigarta yace "ina zan mance bari na fiddo mishi da kaina in tayashi sha don nima nayi missing "
Jamila ta janye mai hannu ta fiddo nono ta dorawa lil khalil abaki, yakama yayita tsotsa,
khalil yayi ta kallonsu yana murmushi yana godema Allah daya bashi lil khalil,kan jamila Duke tadago ta kalleshi taga yakuramusu ido ta meda kanta kasa,
baai minty 30 ba sega hjy tashigo da kula tazo taajiye gabansu tace "khalil ka sauko kaci abinci, daganan kabawa diyata taci nasan tafi jindadin abincin "
Yayi dariya ya kalleta seyaga kamar ba hjyarshi ba yanayin maganarta,
hjy tafita tadawo da bowl shake da nama tace "khalil wannan fa ba naka bane na mejego ne itakadai aikin ka kabata kawai"
khalil yana murmushi yace "to hjy "
hjy tafita tabar dakin, khalil ya kalli jamila yace "kinzama yargatan hjy harkin amshemin fada"
jamila tai dariya tace "toyasan ranka nide kabani abincin yunwa nakeji "
Yace "angama gimbiya"ta aje lil khalil ta sauko suka rika feeding juna,
nanfa labari yabazu khalil ya dawo ba jimawa gidan hjy ya cika anata mata barka da arziki,shima khalil anata zo mishi jaje da murna,
Da daddare da khalil da hjya kadai suna zaune sunata labari gwanin shaawa har lokacin bacci yayi,
hjya tace "to khalil katafi dakinka ka kwanta sekuma in Allah yakaimu"
khalil ya sosa keya yace "hjy Dan Allah kibani aron diyarki ta tayani kwana "
Jamila ta fiddomai ido ta girgiza kai,
Hjya tace "khalil biki fa take kadeyi hakuri kaje ka kwanta "
yace "nasani hjy, Dan Allah kibari mukwana acan "
Hjya tace "tonaji zata tayaka kwana nayau kurum amma tunda matsa mata zakai gobe zan medata gida wanka "
ya zaro ido yace "hjy wlh ba abinda kike tunani bane amma na hakura natafi in kwanta basekin medata ba "
yatashi yafita, hjya tace" wa jamila kikara ba khalil yasha kikawo shi in goyashi se zuwa anjima na kwantar dashi karyagaji da kwanciyar yahanaki bacci "
jamila ta amsheshi takara bashi yasha tashige kurya tayi kwanciyarta,
Hjya ta dade goye da lil khalil wanda basu sauya ma suna ba tana ta tunanin rayuwa, sannan taje ta kwantar dashi gefen mamanshi tatafi ta kwanta,
Wanshekare khalil yashiga central ya samo yadiddika masu kyau ya kaiwa tailor dinshi yakuma jaddada masa kar ya masa tazarce dinki mekyau yakeso sede beson shape din yayi yawa,
Jin khalil yadawo mamansu jamila sukazo murna daganan kuma mamar ta taroki hjy tabata jamila tatafi daita badon komi ba donta gyara ta, ta haihu yakamata tasamu gyara na mussmamman kafin arbain,
Badon hjy taso ba ta amince da marece suka tafi jamilar nata kuka batasan tafiyar,
2days kadai ya rage baba babba yadawo amma fahad ganin 2days din yake kamar shekara,
Aisha de tazama yar kallo iyakarta jinya yayi ta sambatunshi yagama tanata hakuri,
Faseelat jini ya dauke har amfara salla kuma jiki ya warware sede idawa Wanda nasan dataga habibinta zata wartsake,takan dan fita ta taya ummi aiki, umma sunanan sunata zarya so daya taje taga fahad daganan bata sake komawa ba don yamatukar bata tausayi,
faseelat na zaune dubara tafadomata tai sauri ta dauko wayar ummi takira fahad sede duk layukanshi kashe tameda ma ummi wayarta rai bace,
Mommy tagaji daganin Aisha na wahaluwa taje tasamu alhaji rabiu sukai magana da baba babba yadawo zasuje bada hakuri,
fahad ne kofar gidansu faseelat da wasikarshi a hannu da wata leda cikinta da waya aciki, yazo yadade kofar gidan tsaye besan yaya zeyi sakonshi yaisa wurinta ba,
Yananan Mubarak yafito fahad ya mika mai hannu Mubarak ya mikamai nashi suka