Showing 18001 words to 21000 words out of 212110 words

Chapter 7 - Ragon Miji

10 Jul 2025

8290

shikenan fa ta zama tashi mallakinshi,


har suka isa bakin motar khalil be dawo daga shock daya Shiga ba, yanayin kamshin wurinne ya dawo dashi tunaninshi saboda yadda faseelat ke zuba kamshi,

Friend dinta suka fara zaulayarshi ango, ango!, ya dan dara zainab taja hannun faseelat har gaban khalil, kanta sunkuye,

Kasa magana yayi sede kallonta kawai da yake a sannu ta dago Sukai 4 eyes, itama ta kura mishi ido kamar tana kallonsa nayan seconds wanda kafin ta dauke ido har aliyu ya masu picture wanda sekace shahararrun masoya ne wadanda suke cike da dokin juna haka pic din yayi,


Duk yadda yaso ya dedeta Yamata magana yakasa haka suka Shiga mota suka wuce gida,

Ummi na ganinta tafara koda ta "amarya!amarya !kinsha kyau yau se gidan ango khalil "

Faseelat ta kwabe fuska zatayi kuka ummi ta jata jiki tana mata dariya gabadaya mazajen gidansu cikin damuwa suke especially ya omer da suka matukar shaku da juna.

Wata malama aka gayyato tayi waazi waazi me shiga jiki Wanda kacokam ya tafine akan hakkin miji akan matarsa.

faseelat waazin ba karamin shiga jikinta yayi ba se kuka take har ummi tayi iyayinta taki tayi shiru, ummi ta aika akakira mata omer yashigo gidan kai tsaye yayi dakin abba inda akasaka faseelat,

Ummi tace "gatanan taki tai shiru kuka -kuka tun jiya kila kai ka iya mata magana tai shiru danni kam nagaji "tatashi tafita ta basu wuri.

Ya matsa wurinta tafada kan cinyarshi tana kuka, idanunsa jawur ya tallabo kanta yana sharemata hawaye da kyar yayi kokarin cewa "it's okay plss "

Yana cigaba da share mata hawaye, ya dan samu tayi shiru yace "why all the crying? Bakince zaki'iya ba?,yanzu dole kiyi hakuri kuma be dace kina kukan nan ba zaki daga ma kowa hankali, kiyi hakuri hakanan"tai shiru tana ajiyar heart ya cigaba da cewa "inafatan zaku zauna da mijinki lpya, ki daure kiyi masa duk biyayya zakici ribar biyayya "

Ta daga mishi kai tana kara janyo hawaye ya share mata ya dagata tsaye yakama hannunta sukabar dakin har dakin faseelat Wanda su ammah ke ciki yanzu, seda ya zaunar daita sanan yafita idanunshi jawur,

Ammah da dije suka fara tasu nasihar "faseelat yanzu kinshiga cikin inuwar aure, akwai nauyiyyika da ke kanki wanda da baki saba da suba, mijinki na da hakkoki akan ki ,wadanda basu da iyaka, an ruwaito daga Aisha R. A tace manzon Allah (S. A. W) yace"da akwai wani gyambo a jikinsa Wanda yake fitar da ruwa da jini me wari tarika saka halshe tana lasar sa, bata biya shi hakkin sa ba"


kuma antambayeshi rasulillahi acikin mutane wa yafi hakki akan mace yace mijinta. Ki kiyaye ganinsa, jinsa, da dariyarsa da damuwarsa, ki zamo masa mace tagari wadda da ya kalleki koda anbato masa rai duk damuwarsa zata gushe, faseelat mijinki shugabanki ne, jagoranki,ki masa duk wata biyayya kibasa dukkan girma domin kuwa shine wutanki shine aljannarki....
nasiha suka cigaba da yimata me Shiga jiki wanda ya tasomata wani kukan,

Da dai daya suka rika barin dakin suna fita dije ce tabata wani turare tace, taje tai wanka dashi,


Bayan ta fito wankan ta saka wata bakar lace atamfa me bakin lace purple da stone fari, tayi kyau sosai sede idanunta har Sun kumbura, suka fita, ya omer shi ya kaisu gidan baba babba, itada friends dinta,

Suka cigaba da hidima da friends dinta masu zuwa da sukayi aure.


ana Maghreb aka sakata tai wani wankan shima da wani kalar turaren a ciki, gabadaya duk inda ta gifta kamshi ne. Lokacin har anyi ishai, su ammah da baaba dasu dije dasauran dattawa kowa albarkacin bakinsa yake ta fada,

Har yan daukar amarya suka zo dije tashigar daita mota se gidan ango khalil,


Suna isa aka fiddota kanta lullube suka shiga ciki daita, friends nata na gefenta dattawa duk sukabar gurin rahma se ta bargaza take "wato amarya kina ban tausayi, yau zakiga Sandar famfo har kisha ruwan cikinta, wayyyo Allah sarki amarya "wata kawar faseelat taja rahmar waje bayan ta mata karyar ana kiranta da kyar ta jata suka bar gidan,

faseelat de shiru kawai take tana ta tunani, suko yanmatan suyinan suyinan cikin gidan antayar masu inji sunata daukar hotuna, se yaba kyan gidan suke ana haka ango ya shigo da abokansa,

Akai siyen baki dubu 15 suka kwashi yanmata zuwa gidajen iyayensu.


Ango khalil besan yanda zekira yanayin da yake ciki ba dan ya rasa me ya keji, a hankali ya matsa gaf daita kanta rufe da gyale hawaye na diga daya bayan daya.

Bazato sede taji ya sdora hannunshi kannata ,

Yace "faseelat ina matukar farin cikin mallakarki da nayi, inafatan Allah yabamu zaman lpya, ki tashi kiyo alwala muyi wa Allah godiya da ya nuna mana wannan rana me dumbin farinciki da tarihi a gunmu "

hakika ba abinda ke saurin karyar da zuciya taji tana tsoron mahaliccinta irin waazi jin waazi na gyara zuciya ya wanko ta tasss lokaci daya, waazuz zukan da tasha kawai ke mata yawo aka.

a hankali ta yaye mayafin jikinta ta tashi zuwa toilet, yabi bayanta da kallo yana hadiye yawu yellow din cotton material ne jikinta me zanen baki anmata gownt dashi telan yayi kokari ya zana jikinta sosai a dinkin wannan yasa rigar tai zaune a jikinta, kugunta yabi da kallo Wanda yafara gani yau nan take duk yanayinsa ya sauya.

Be zauna ba yafita yayi amfani da toilet din waje tana fitowa ya shigo dakin yanata binta da kallo ta yafa gyalenta ya jasu salla rakaa biyu ya dafa kanta ya mata addua, itama tanata yin tata har ta shafa sanan shima ya shafa,

Ta tashi ta koma kan bed shi kuma ya zare rigar shaddar jikinshi yabar singlet ledar kazar da ya shigo daita ya dauko yaxo ya budeta kasan gadon yace "amarya bismillah "

ta girgiza kai tare da cewa nakoshi "

bawani rarrashi ya zauna yaci kazarshi faseelat se kallon shi take tanajin wani iri da abun yaso tabata seta juya ta kwanta.


shi ko da yakoshi sauran ya tattara ya aje yaje ya wanko bakinshi tareda yin alwala ya dawo dakin ya kashe light ya hawo gadon ,

Can kusa daita ya matsa ita har baccin gajiya yafara fizgarta taji ya zagaye hannunshi zuwa cikinta.

Bata ce komi ba se bude ido da tayi da yake ta bashi baya, wani abu takeji tadan tattara natsuwarta bakome bane se hannunshi da yake rawa rawa, ahaka ya fara shafo kugunta zuwa saman kanta hannunshi na kyarma ya zare dankwalin kanta yana Shashshafa gashin kanta dukda kayan dake jikinta ba karamin dadi yakeji ba, a sannu yakai hannunsa saman tudun breast dinta yana fidda numfashi, yayi kokari ya sa shi cikin rigar yana shashshafa saman nonuwanta, jiyayi rigar na takurashi cikin matsananciyar kyarma yaja ziff din rigar rigar ta bude yafara yawo da hannunsa kan lallausar fatar jikinta da tafi ta jariri laushi faseelat tayi kasake wani abu na mata yawo a cikin kafa, lokacin da hannayensa suka je kan breast din se jikinshi ya kara matsananciyar kyarma ya tallabo su yana matsawa yana fidda numfashi ko 2 mint ba aiba faseelat taji ya kankameta yana fidda numfashi da mourning,jikinshi se rawa yake.

Faseelat abun be dameta ba sede rikon da yamata gam ya takurata se da yayi 2mnt ya sassauta rikon da ya mata a sannu bacci ya dauke Shi.

Faseelat ta dade sannan bacci ya dauketa saboda wasan da yadanyi da breast dinta yasake jefa ta wani yanayi fiye da wanda take ciki a da.


Da asuba ya tashi yayi wanka ya tafi masallaci khalil me son ibada ne duk da gajiyar jikinshi seda ya tafi masjid, itako alwala kawai tayi ta tada salla tana gamawa ta bingire gurin bacci,

yana dawowa ya haye gado dan bayason tashinta, yana kallonta kamar yaje ya rungumeta bacci ya daukesa.


Karfe 7 saura wayar shi tafara ring yana dubawa yaga hajiya ce, ya dauka ido cike da bacci, hjy tace "kazo yanzunnan inason ganinka"

Dole ya tashi yafita zuwa kiranta.






*Ina me ba makaranta wannan buk hakuri duk me son cigaban buk din ze biya ta hanyar tura 200 zuwa ga wannan account number din.*

*Account number 3128737902*

*account name Amina lawal*

*bank name fist bank*

*ko ki/ka tura 200 zuwa ga number ta 07063721063*

➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰



By *MAMAN MAMY*




*I'M VERY SORRY FAN'S*


*RAGGON MIJI daga yanzu zaku biya 200 domin samun cigaban wannan buk din, ayi hakuri plss, nasan masoyana da yawa zasu siye ne badon dadin buk dinba se dan kawai soyayyar da suke min, inafatan zaku biyoni danjin karshen labarin domin ba muyi komi ba aciki,nagode da soyayya*


*Donjin karshen novel din se ki/ka tura 200 ta wannan account din*

*Account number 3128737902*

*Account name Amina lawal*

*first bank*

*Za kuma kuiya turo katin 200 din ko VTU ko share&self,duk ta wannan number 07063721063*


*se ki/ka turomin screen short da suna dan in gane mace da namiji*

*kadan daga cikin abinda ze faru a gaba*...... "khalil yakamata ka nemi magani ni se nake ganin kamar baka lpy"

Khalil yace "lpy ta lau kuma ni banison in fara shaye-shayen magani nafison ki saba dani ahaka"............"fahad! Fahad! kadagani dan Allah kamar kukan amira nakeji, "
..................cikin kuka tana girgizata tace "amira ki tashi kitashi plssss karki tafi kibarni"ta bingire zaune tana kuka "seda nace kadaga ni kadaga ni "

"kinsan wlh hjy ki ka kara rikemin miji har wannan lokacin se ranki ya baci"........."mommy! Mommy ki temakamin plssss faseelat ta cuceni...............


*Zaku samu cigaban ta hanyar tura 200 ta wannan account number 3128737902*

*ko ki/ka tura katin 200 ta wannan number 07063721063*

*your beloved faseelat is waiting for you in paid group*
[7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰



By



*MAMAN MAMY*





1⃣7⃣




Fitarshi ta tada faseelat daga bacci, ta tashi tafara yan gyare -gyaren gidan har ta gama ta shiga toilet tayo wanka, tana fitowa ta danyi shafe-shafe sama-sama ta saka riga da sket na atamfa jar atamfa tayi mata kyau sosai dukda de bawani makeup sosai tayi ba ta fesa perfumes ta haye saman gado ta jawo wayarta tabude data, messages nagama shigowa tafara shiga group din "mijina aljannata"wanda maman amira tabada aka sakata saboda ana matukar karuwa sosai saboda firarsu da posting da ake musu duk akan mallake mijine,


kwatsam se taga message din maman amira tace "I'm back friends thanks for your dua,mundawo lpya se kunzo ansar tsaraba"

Faseelat tai murmushi tayi mata magana a PC "anty barka da dawowa, inafatan kundawo lpya"

Bayan yan sakonni maman amira tabude message nata ta tura mata "lpya lau faseelat ya kk"

Faseelat tace "lpy ta lau ina diyata amira?"

Maman amira ta dauki pic din amira dake bacci ta turawa faseelat tace "gata tana baccin safe"

Faseelat tabude pic din "wow "tafada ta dade tana kallon pic din itade Allah ya sanya mata son amira, ta turawa maman amira "sleeping angel knan anty amira tafi ki kyau sosai kamar bake kika haifeta ba "

Maman amira ta tura mata smile face tace "nabaki ita ,ai amira duk daddinta ta dauko don harma ya fita kyau "

Faseelat tace "Allah sarki"

Maman amira ta tura mata pic dinsu ita da mijinta da amira a kasar waje

Faseelat na ganin pic din seda ta mike zaune ganin handsome man din da ke acikin pic din tadade tana kallonshi, sannan taturawa maman amira "wow kunsha kyau wlh, anty kinyi dacen miji "

Maman amira tai dariya tace "nasani faseelat shiyasa nake mutuwar son shi kuma nake kokarin faranta mashi rai kullum ,kema Allah yabaki kamar shi.

Faseelat tai murmushi "anty kenan aini jiya aka daura min aure "

Maman amira tace"kice amarya kike to Allah yabada zaman lpya da kazantar daki, bari na sauka se munkara haduwa"

Faseelat ta tura mata "amin anty to semun kara haduwa"

Itama se ta kashe datar ta, ta koma ta bude picture dinsu maman amira tana cigaba da kallon mijin Nata, yana dariya ya dan rike kumatun amira, itama maman amira ta riko hannuwanshi dikkansu sunata dariya, ta sa hannu ta shafi pic din tace "my dream husband "
Ta kure mijin da kallo ,fari ne sosai sumar kanshi baka kirin tasha gyara yana da dogon hanci da idanunshi farare matsakaita labbanshi tabi da kallo they are pink in color, tabi fararen hakoranshi da kallo dariyar ta mugun yi mashi kyau,se kawai ta Saki murmushi, se kuma ta tuna da fuskar nata mijin, Wanda so daya ta taba ganin dariyar shi, ta kuma tuna darensu na jiya, tadanyi shiru tana nazari tama saka wayar a key, cikin ranta take tambayar kanta miya hana khalil kusantar ta jiya? Romance only amma shikenan tana karantawa a novels yanda maza keyin release kenan har ya samu gamsuwa a taba ta kawai, tai shiru can tace "maybe dan yana farin shiga ne zuwa gaba nasan ze fahimta"
Ta tashi ta koma falo ta bude pic dinsu maman amira tai zooming fuskar mijinta ta cigaba da kallonshi.


Khalil na shiga gida dangi wadanda basu tafi ba suka fara zaulayarshi "ango kasha dadi ina kabaro amaryar "ko ansasu beba ya shiga wurin hajiyar,


Hjyar na wanka se ya zauna jiranta har tafito, tana zama ya duka gaisheta ta amsa tana kallon fuskarshi so take tagano wani abu amma bata fahimci komi ba tace "ya kwanan faseelat? "

Yace "lpy lau "

tace "yayi kyau, dama bari nai agama biki kadan natsu tukunna inmaka maganar, kai ne zaka cigaba da zama a shagon mahaifinka saboda ni ban yadda kabarwa wannan yaron shagon shi kadai ba, donhaka nakeso ka rika zama da kanka shagonma se yafi bunkasa. "

Tunda take magana yake kallonta, zuwa yanzu yagama gano hjy batason faseelat, yace "amma hjy kinsan ina zuwa school kuma da na dawo dole ina bukatar hutu, gaskiya hjy bazan iya ba, kibari zansamu wani yaron se inhada su da salen "

hjy tuni tacika tai ta tum tace "khalil ni kake fadawa cewa bazakaiyaba? Ni khalil? Lalle Kayi aure ai dole ka nunamin ka girma"

Hankali tashe yace "hjy kiyi hakuri Dan Allah ki fahimceni wlh abubuwa cabe min zasuyi "

Hjy tana banka masa harara tace "jira kaji khalil kai ba kai girman da zaka bijerewa abinda nasaka ba, dole ko kaki ko kaso se kayi Kana jina ai"

Khalil yace "naji hjy sede senan da sati zanfara zuwa lokacin na koma school tunda ina hutu yanzu"

Ta ballamai harara "ni zaka fadawa kana hutu? Toni bansan wannan ba goben nan zakafara fita sakare kawai "

Kamar zeyi kuka yace "to hjy "ya mike ze fita yasan inhar yana son zaman lpya toyayi yadda tace kawai inba haka ba yabani da masifar ta, don duk ta sauya ko dan wasan da suke na uwa da da anbari saboda aurennan.

tace "a, a ina zaka? Dawo kazauna gashi can ana hadama amarya breakfast se katafin mata dashi "

Ya dawo ya zauna ba dan ya soba, shi gabadaya kanshi ya kulle besan taya ze shawo matsalar hjy ba, ya daga kai ya kalli agogon bangon da ke dakin karfe takwas da minti 5, so yake ya koma wurin faseelat amma ba hali, yana nan zaune aka gama abincin, aka zubo shi a cooler har siyama tafita hjy takirata "jeki zubo ma yayanki yaci nashi anan "

Khalil ya dago yana kallon hjy, ya daure yakama bakinshi yayi shiru aka zubo mishi ya fara dan tsakura.

ummi kau sama-sama tai bacci tunanin ta kacokam ya tafi ne akan faseelat, ya daren su ze kasance, har garin Allah ya waye, zuwa yanzu zuciyar ta nabata faseelat na bukatar temako saboda abubuwan da take tunanin Sun auku, tagaza hakuri taje ta samu fatouma ,tabata wasu magunguna a leda tace
[7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰


By


*MAMAN MAMY*






1⃣8⃣





Tace fatouma" kede ba yarinya bace dukda bakiyi aure ba amma zakiiya gane wasu alamu in wani abu yashiga tsakanin namiji da mace, kije gidan faseelat inde kinga wani sign to kibata wadannan magungunan duk jikinsu da bayanai tayi amfani dasu,amma wannan karkibata keda kanki nakeso ki dafa mata shi ta shiga nasan ita bata iya komai yanzu"

Dije tashigo dakin tace "haba yaya, fatouma zaki aika gyara ?ai abun ba na yara bane ba, bani ke fatouma i tafiyarki ni da kai na zani, maybe ma Tana can ita tana sanaar kuka".

Fatouma sam bataji dadi ba taso taje tayo ganin Kwam tana tuttura baki tabar dakin .

Dije ta sabi hijabinta tanata sauri ummi tace "wlh dije jiya banyi barcin kirki ba inata tunanin faseelat, tundazu nakeso nakirata amma se nafasa Don karta kara tadamin hankali "

Dije tagama kimtsawa tace "nide natafi ki kwantar da hankalinki insha Allah lpyarta lau "tafita zuwa gidan.


Mashin na ajiye ta tafara kwankwasawa ,faseelat na tsakiyar kallon pic din mijin maman amira gabanta har wani dukan ukku ukku yakeyi taji ana buga gida, tai sauri ta ajiye wayar tatashi taje tabude kofar, wa zata gani ta rungume dije tana jawo hawaye, dije ta jaye ta daga jikinta tace "miye kuma na kuka? Daga zuwa na karkisa inkoma "

Faseelat ta share hawayen tai tsaye dije tace "to nan zaki barni muje ciki mana"

Faseelat tai gaba tana tafiya, dije tabi tafiyarta da kallo tanaso ta gano wani abu amma lpya lau ,suka Shiga ciki,

Suna zama dije tace "ina megidan? "

Faseelat tace "bayanan ai ya fita tunda safe"

Dije tace "halan jiya bemaki komi ba ?"

Faseelat ta dukar dakai tana jan yatsa dan kunya ta girgiza kai,

Dije tai shiru tace "to yanzu de ga wadannan magungunan da zaran ya kusanceki kiyi amfani dasu,sannan faseelat plss kirike sirrin mijinki da gidanki ko umminki bakomi yakamata kina fadamata ba kinaji ai?kuma ki kula da jikinki, ke me kyau ce Allah yamaki kira, karkiyi sake kidage kindega yadda yaya take dukda ta tsufa, amma bata daina gyaran kanta ba, daga karshe kiyi hakuri da yadda kikasami mijinki kinsan kowa da irin yadda Allah ya halicceshi, ko yaya yake kiyi hakuri duk sadda ya nemeki ki amsa kira, kinsan malaiku na tsinewa macen da mijinta ya nemeta taki, da wadda take cewa tana haila, ki kula sosai, mu kuma yau dinnan in Allah yayadda zamu koma nasan se munzo suna kuma"

Faseelat tafara hawaye ,

dije tace "nide yanzu ma zantafi seki tayi ke daya, "tamike tsaye, faseelat tai sauri ta rungumeta dije na aikin rarrashi tasamu tabar gidan.

Bata dade da fita ba khalil yashigo faseelat na zaune tayi tagumi tana kuka yana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login