Showing 198001 words to 201000 words out of 212110 words
on?".
Sheshshekan kukan fahad ta katseshi ,hankalinshi ya tashi yace"meya sameka aboki?"
Fahad na hawaye yace"I loss my Aisha ,Aisha ta tamutu "
Sabeer yace "innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!!" Akidime saboda yaji mutuwar,
Murya sanyaye yace "kayi hakuri fahad Allah na jarabtar imanin ka yaga yadda zakayi kayi hakuri Allah yajikanta yakara maka hakuri na tausaya maka"
Fahad yace"thanks agidan mommy zaai janaiza "
Sabeer yace"I'm on my way yanzu"yakashe wayar yafita dasauri,
Fahad naisa dangin mommy sun cika gida angama hada ruwan wankanta yaje wurin mommy yace "mommy kubarni nai mata wanka kubari nai mata sutura plssss"yanata hawaye
Mommy tace"to kai zaka mata ,but plss kadena kukannan"
Yadaga kai ,yashiga dakinda Aisha take shiya mata wanka yanata hawaye aka kawo likkafani yasa mata yayi zaune wurin yanata kallon gawar,
Dandanan labarin mutuwar Aisha yabazu acikin garin dangin babanta dangin mommy Su Umma D's,bayan mutane suntaru aka kaita makwancinta ,
Kamar na amira kowa yatafi seshi da sabeer da yake taya amininshi hawaye ,
Yana zukunne yanata mata addua ganin de baze bar wurin ba yasa sabeer yadago shi suka nufi mota yanata waigen kabarin nata,
Jiri keta dibarshi dakaganshi kasan yana bukatar temako hakan yasa sabeer wucewa dashi asibity ,suna isa sabeer yace"plsss friend kayi hakuri kadauki kaddara karka bari wannan abun yayi affecting lpyarka ,I know kaga jarabawar mutuwa ,rashin daddy ,rashin amira and now Aisha amma duk da haka kayi hakuri yanzu zamushiga doctor ya dubaka "
Fahad dake dafe da zuciya yace"before that inason ganin faseelat bata lpy ta suma kuma she's alone"
Sabeer ya zaro ido jin wata kuma ya meda damuwar yace"don't worry zata samu lpy "
Fahad ya daga kai suka fita sabeer rike dashi suka shiga,
Office din okato sukafara zuwa yadubashi jinin shi yahau sosai kuma ga zuciyarshi dake ciwo to shima yana bukatar bedrest ,
Fahad yace"where is my wife?"
Doctor yace"don't worry shock data samu yasa tai loosing breath dinta sede itama she have similar problem da naka domin jininta yahau amma she will be okay"
doctor yasa aka kaisu dakinta tanata bacci tana sauke numfashi ahankali,
Hawaye suka cikawa fahad ido suka gangaro ,
Ya karasa bakin gadon shiko sabeer na bakin kofa yana kallonta,
Fahad ya duke jikin gadon yafashe da kuka,
Yana kuka yake cewa"they all gone suntafi sun barmu"
Hannunta yafara motsi da alamu tanason tashi ,
Sabeer yayi sauri ya rikeshi yace "plsss stop this crying karka tadata she need to rest mutafi they're waiting for you"
Yajashi suka fita dakyar suka samu ya kwanta akasa mishi ruwan amma idonshi ko rufewa beba,
Se lokacin yayi wa sabeer magana yakira Abba yafada mishi faseelat na asibity suka kamo hanya ,
Ummi na zuwa ta zauna gefen gadon faseelat arude tanata dubata ,
Ya omer da Abba na gefe ,
Faseelat din duk tafita hayyacinta,
Kukan Ummi ya tada faseelat ta farko tanata hawaye tana kallon ummi tace"Ummi anty ta mutu tatafi kamar amira"
Ummi tace "kiyi hakuri Allah yajikanta,ki daure karki sawa kanki ciwo"
Taita rarrashinta ,
Fahad na kwance drip nashiga sabeer na gefe yanata kara masa waaxi,
A can gidan mommy Umma nacan tuntuni sede mommy takara hawa da akace mata fahad bayagun karbar gaisuwa ,cikin ranta tace"yana wurin matarshi itada yakeso ta rayu son bemin adalci ba bemin koda rabin abinda na masa na alheri ba ,"itama seda jinin ta ya hau seda aka kira mata doctor,
Se marece aka cirewa fahad drip yatashi yayi salloli sannan suka nufi dakin da faseelat take,
Ummi na zaune beko kula daita ba yaje ya zukuna gefen gadon ya kamo hannun faseelat da har lokacin take kwance ,dukkansu suna hawaye faseelat tace"hero bata mutu ba ko?Dan Allah kace bata mutu ba"Se kuka ,
Yana kuka yace"she's died Aisha tana makwancinta "
Tana ta kuka tace"nata baka hakuri nata fada maka bata lpy kamata hakuri mutuwa zatai inbabu kai amma bakaji ba"
Yana kuka yace"I'm sorry nakasa manta abinda tamin ne ,kuma I don't know halinda take ciki wlh danasani da na medata tuntuni"sunata kuka,
Ummi da sabeer sunata kallonsu basu fahimci komi ba ,
Ganin kukan bana karewa bane yasa sabeer janshi suka fita gidan Umma yawuce dashi time din ta dawo ,shi kuma ya wuce gida yanata tunanin abunda yafaru,
Fahad nata ma Umma kuka tanata hawaye itama tana bashi hakuri dakyar ta samu kanshi ta debo abinci tafara bashi spoon daya kawai yayi ya dauke kai,
Yananan wurinta se Maghreb ya fita yaje masallaci yayi salla yawuce gidan mommy,
Dakin mommy yawuce direct ya samu anty salma nata mata fifit dukda AC dake dakin zufa take tayi,
Yaje ya zukunna gabanta yana kuka yace"mommy Dan Allah kiyafemin ,wlh bansan halinda Aisha take ciki ba what I only know is halinda nake ciki kiyi hakuri wlh name data dakinta kafin ta mutu"
Mommy dataci kuka tai hamdala idonta lumshe tace"son bakai ka kashe Aisha ba ciwo ne ya kasheta katashi kabar bani hakuri "
Yace"mommy inajin nine silar mutuwarta Dan Allah kuyi hakuri"
Mommy tace"to nayi hakurin amma dama bakai komi ba ,katashi katafi masjid ga kiran salla can"
Yace"thanks mommy " yatashi ya fita ,
Anty salma tabishi da harara tace"wai anty kinsan me kk cewa?"
Mommy tace "nasani mana kibar maganar yanzu Allah de yabani lpy"
Anty salma tace"to amin"
Saudat tazo daga abuja koda taga wucewar fahad da harara tabishi don duk gani suke shiya kasheta,
Acan Egypt Su lady duk gobe zasu sauka Nigeria suda mazansu,
Haka Su khadija dake sudan ,
Bayan isha'i yakoma asibiti ya samu anata daru da faseelat takicin komi yaje kusa daita ya zauna yace"meyasa bazaki ci abinci ba?kinaso babies Su samu matsal? Dan Allah ki tausayamun faseelat yanzu idan wani Abu ya sameku bansan yadda zanyi da rayuwata ba"
Ta share hawayen da suka gangaro mata tace "I will eat"
Ya amshi abincin yafara bata tanaci tana ajiyar zuciya,
Ummi de fita tai tabasu wuri, aranta tana da niyyar da an sallamesu suwuce gida da ita se ta haihu sannan ,don kullum kara zubewa takeyi ,
My condolences to Aisha fans Allah yasa maku hakurin rashinta,
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
9⃣0⃣
*Manzon Allah (S.A.W)yace bawata musiba da zata samu musulmi face Allah ya gafarta masa zunubansa koda kayace daya taka*
*Naji dadi ga masoya da sukamin fatan alheri ,adua da jinjina nagode sosai Allah yabar kauna .*
Bataci sosai ba yazo ze bata ta rike mai hannu so daya ya kalleta ya dauke kai takura mai ido duk yayi wani kala ta kyafkyafta ido tameda hawayen da suka zo mata murya dishe tace "kaci abinci kuwa?"
Yayi shiru be kalleta ba kanshi kasa ,
Tanajin matukar tausayinshi tace"plsss kaci abinci banaso wani abu ya sameka"
Dakyar yace"bazan iyaba I gone through a lot of pain ,faseelat kode naiwa Allah wani laifi yake jarabta ta?"
Hawaye suka gangaro mata tace "kodaya Allah yakan jarabci mutum idan yanason sa don ya kankare masa zunubansa "
yafashe da kuka ,
Ta rike kanshi tana sharemai hawaye tace"kayi hakuri nasan akwai ciwo amma kadena kuka kadena sa wani abu aranka,kasawa ranka dangana Allah zebaka ladar"
Ta cigaba da share mai hawaye ,yayi shiru zuciyarshi na zafi ,ya kalli katon cikinta yadora hannu akai yaji yana motsi ahankali
Ya kalleta yace"basa movement sosai ,kinajin wani abu?"
Tace"a,a maybe kodan mommynsu ta rasu ne "
Ya dauke hannu sukayi shiru sunata tunani tunawa yayi da Ummi yatashi tsaye yace"natafi gida seda safe ki kula da kanki kiyi bacci"
Tanata kallonshi ta daga mishi kai kurum ,yajuya ya fita,
Hawaye suka kara gangaro mata ta rasa yadda zatayi amma jitake ita takashe Aisha mutuwar amira tayi kukan sabone, wannan kuma tanajin kamar itace ta aikata ,
Ummi ta dawo dakin taga tana kuka ta zauna gefenta tace"nide da nice ke da bazan zauna inata mata kuka ba addua zantayi mata don ita tafi bukata "
Faseelat tace"Ummi dole nai kuka ina tuna yadda anty ta nunamun so nikuma nai mata butulci na auri mijinta har hakan yazama sanadiyyar faruwar abubuwa da dama Ummi nayi danasani "
Ummi tace"to ai sekiyi ki zauna kita surutai marar maana dan ubanki time dinnan ba har seda na nuna banason abun ba kika nace kika haukace seshi,rabone ke tsakaninku gakinan da yan hudu danhaka seki roki Allah gafara kita rokar mata rahma zataji dadin saninki a rayuwa"
Faseelat tace"insha Allah Ummi ,anty tana cikin jindadi a lahira domin ta tuba kuma tayi nadamar abinda tayi baya tayi umara tayi hajj "
Ummi tana ta kallonta tace"wai me tayi ne ?dama sun rabune dashi kafin mutuwar ta?"
Faseelat ta girgiza kai tace"a,a kawai de kuraren rayuwa,Kikamani Ummi zanje toilet nayo alwala"
Ummi ta kamata ta kaita zukunniya dakyar tashi dakyar haka abun yake tagama suka fito ta kabbara salla daga zaune tanata nafilfili tana dadewa cikin addua tana fadawa Allah bukatun ta,
Ummi tun tana gyangyadi har ta kishingida a gadon bacci ya kwasheta,
Fahad yana isa gida ya sheme kan kujera a falo yanata tunani ,yanzu Aisha nacan cikin kabari amma yana mata kyakkyawan zato,
Ya dade kwance sannan ya tashi ya shiga bedroom yayi alwala yafara salloli ,can kusan asuba bacci ya dauke shi kunsan shedan ya tsani sallar asuba acikin salloli ita tafiwa mutane wuya dan da lokacin yayi sekaji lokacin kakejin dadin baccin,Allah kakaremu daga sharrin shi,
Se can ya farka anata kabbarori alamun antada salla yatashi kanshi na sarawa yashiga toilet yayo alwala yatsaya bakin fridge yasha PCM sannan ya kabbara salla agida bayan asuba ya rama rakaatanil fajr,sannan ya zauna yanata tasbihi,
Faseelat ma batasan lokacin da bacci ya dauke ta ba seda Ummi tafarka ta tadata takoma kan bed,
Tun 6:30am yafita batare da ko wanka ba yatafi gano jikin mommy,
Ya sameta kamar jiya de tana kwance kawai,
Ya zauna kasan bed din yasa kai cikin gwiwa yana kuka,
Hakanan yakejin be kyautawa mommy ba baze manta gatan da ta mishi ba har goyashi tayi ta fifitashi amma alfarma daya ta meda Aisha dakinta yakasa yi mata,
Mommy muryar ta dishe tace"son so kake nima nabi Aishar ?"
Ya dago kai dasauri jin furucinta,mommy tace"eh idan har bakaso nabita kadena dagamin hankali dan Allah kana karamin damuwa"
Yana hawaye yace"I'm sorry mommy banason wani abu yasame ki"
Mommy tace"katashi katafi kafito dawuri kaxauna ka amshi gaisuwar matarka"
Ya daga kai ya mike yafita ,she don't know meyasa takejin tausayinshi kadan wani time,
Gidan Umma karfe 7 yagama kacamewa da kamshi yaranta da surukanta da jikoki zasu zo anyi deferent abinci akasawa Su faseelat Umman ta shirya tatafi kai musu,
Da tambaya tagane dakin tashiga lokacin har faseelat tayi wanka da temakon Ummi tana zaune jingine da bango hannaye duka dafe da gadon,
Ummi tai mata barka da zuwa suka gaisa ko zama batai ba ,ta taba wuyan faseelat da cikinta taji duk normal,sannan tace"daughter aita hakuri plsss duka rayuwar yar hakuri ce muma duk zamu mutu kowa da lokacin shi"
Faseelat ta girgiza kai,Umma bata zauna ba tace"to zantafi saboda yau kannenta zasu zo "
Ummi tace"to Allah yakawosu lpy"
Umma ta kalli faseelat da hankalinta nacan tunani ta fita,
Tana fita suka hadu da fahad ta tsaidashi ya gaisheta ta amsa cikiciki tana kallon idonshi tace"dan Allah son kar ka shiga da damuwa haka awurinta seka kara mata ciwo,me ciki dama yaaka kare bare ita me hudu kuma da hawan jini kadaure karage damuwar kafin kaisa"
Ya daga kai tace"yau yanuwanka nanan zuwa suduka zasuyi maka gaisuwa idan kasamu time kashigo kugaisa"
Yace"to nagode"Ummi tatafi shikuma ya shiga dakin ,dukda yadan seseta kanshi amma ina faseelat tariga tagama sanin abunta,
Ya duka ya gaida Ummi ta amsa takara masa gaisuwa ta fita,
Ya koma kan gadon faseelat ,ya kalleta yace"ya jikin ?ya cikin sunfara moving like before?"
Ta kuramai ido takasa bashi amsa, ya kanga kai jikin cikin yaji sunata wasoso sannan yadanji sanyi ya kalleta yace"kinci abinci ?"
Tace"I must saboda su "
Yace"thanks ,zantafi zandawo anjima"
Tace "bakai bacci ba jiya na rokeka badanniba karika bacci rashin bacci ciwo yake zama ga rashin cin abinci kuma haka kakeso ni narika natsuwa "
Yace"I'm sorry "yaja kofa ya fita ,tabi bayanshi da kallo,Tana hawaye anya rayuwarsu zata dawo kamar baya ?farin cikin baya ze dawo kuwa?sune tambayoyin datake wa kanta,
Fahad wurin karbar gaisuwa yakoma anata zuwa yi masa gaisuwa ,duk Wanda yagansa yasan yana cikin halin rashin matarsa,
Karfe 11am Su lady suka iso gidan Umma tareda mazajensu ,
Umma bata gane lady ba ta sauya tazama balaraba sak,
Sukayi ta murna suka kai mazajensu masauki suka cikasu da kayan abinci da nasha sannan suka fita ,
Hussein tunda lady tafita yake kallon kofar anya zeiya tafiya yabarta har 3days shide he love her saboda dalibar faseelat ce ta kware wurin nuna masa soyayya kamar tamedashi ciki shiyasa shima he feel desame,
Lady sun baje falo suna cin abinci dukansu da cikunnansu harta auta da Umma ke fadin bata isa aure ba,dukkansu sunyi sharrr daka gansu kasan suna hutawa abunda ya kara kwantarwa da Umma hankali kenan sun shige sunyi tsitt sede ayi waya anata raha ,
Dukkansu bame problem se khulsim don kishiyarta har gida take zuwa ta nakada mata duka tai tafiyarta so biyu mijinsu na sakin kishiyar shiyasa yanzu tadena zuwa dantasan saura igiya daya ,
Basu gama cin abinci ba Su anty khadee da zuriarsu suka shigo gidan yakarasa kacamewa ,
Bayan sunyi wanka sun sauya kaya ,suka tashi tafiya wurin gaisuwa Umma tace "to gaisuwar zaku fara zuwa ko asibity ganin faseelat?"
Lady ta dafe kirji tace"Umma meyasameta ?"
Umma tace"shock ne amma dasauki de"
Lady tace"inaga mufara zuwa asibitin sannan muwuce gaisuwar tunda zamu dan juma a can"
Suka fita suka tafi tareda mazansu suma sukayi wa fahad gaisuwa da mommy,
Bayan 2days akai sadakar ukku zaman gaisuwa yakare wanshekare su lady suka koma kasarsu,
Da marece aka sallami faseelat fahad nafadawa Ummi tace"to zamu tafi daita gida idan ta haihu lpy bayan arbain seta koma"
Hankalin fahad yatashi yanajin tausayin kanshi yace"Ummi Dan Allah karku tafi daita abarmin ita zan kula daita sosai plss"
Faseelat daita ma abun yabata tsoro tace"Dan Allah Ummi kibarni in haihu a can plsss "
Ummi ta kalli katon cikinta tace "to Allah yasa haka shine mafi alheri amma naso mutafi"
Sukace "amin" atare suna sakin ajiyar zuciya,
bayan sun koma gida dukansu tattalin juna suke kome faseelat batayi har wanka shike mata ,dukansu bawani farin ciki tare dasu ,
After week sukaje scanning again time din cikinta 8month ,doctor tabashi shawara yadena barin faseelat tana tunani sosai don kuwa abun yafara affecting cikinta dan ta rage nauyi bisa ga wancan month din,
Jin abinda doctor tafada yasa ya cire tunanin Aisha da amira aranshi ya dage kula da faseelat yana kokarin dawo da zamansu kamar da,
Saboda yadda yake yin abun dariya yana nuna mata he forgot all the past yasa ta fara dawowa dede yakan dauketa suje wurin shakatawa ,park ,restaurant kau kullum suna hanya seta zabi abinda takeso akawo yayi feeding dinta sannan sutafi Dan Sam bata sanwa,
Mommy de haryanzu bata dawo dede ba ,fahad wata extra care yake bata arana yakanje dubata so ukku kofin haka ba kamar Umma ba da so daya ne tall arana,
Yau da marece sunfito daga restaurant sunata dariya fahad na mata sheri ta cika ci dayawa sunata dariya,sunzo shiga mota anty salma tawuce su abun yabata haushi just 2wks da mutuwar Aisha har sun manta da babinta ,
Takasa hakurin har ta kai gida ta ciro waya ta kira mommy ,mommy na kwance ta dauka salma tace"anty yanzu naga son dinki da gimbiyarshi sun fito daga restaurant sunata farin ciki rannnan ma naga motarsu bakin park zanje gidan wata kawata"
Mommy taja tsoki tace"salma plsss kidena fadamin abinda ze batamin rai Dan Aisha ta mutu se subar rayuwarsu?Dan Allah kidena fadamin komi kibarni insamu in ida samun saukin ciwon jikina"
Salma tace"to shikenan anty tunda de you don't care ni mezesa narika damuwa Allah yabaki hakuri"difff takashe wayar tanajin mugun haushin mommy,
Suna isa gida yace mata zeje ganin mommy after Maghreb ze dawo tana zaune tarika mai waving har yatafi,
Ta sauke ajiyar zuciya ta Dan kwanta bacci ya dauketa,
Fahad na zuwa gidan mommy yawuce dakinta tana kwance ya zauna yana mata ya jiki ,tace dasauki tana lumshe da ido ganin kamar ciwon yataso yasa ya rikice yafara tambayarta "mommy ko akira doctor?"
Mommy tace"a,a nasha magani zanji sauki "
Yayi shiru yana zaune wurin butsu butsu yace mata sannu ,
Ana cikin haka wayar shi tafara ringing ,ya dauka code Number ce ya dauka yace"hello"
Daga can bangaren manager yace"plsss akwai wasu kudi dazaa kawo yau to bana gari matsalar yanayin hazo bamu taso ba kaje ka amshi kudin ka ajiyemin su kafin gobe"
Fahad bayaji sosai yasa wayar loud speaker yace"sir banji sosai ba"
Manager yaja tsoki yace"cewa nai akwai huge amount da mukayi zaa kawomin yau to nayi tunanin zan dawo yau gashi matsalar yanayi bamu taso ba kaje ka amshi kudin ka ajiyemin su gobe zan amshesu sunada yawa kudin u have tobe very very careful"
Fahad yace "OK sir yanzu zanje na amsa"
Manager yafada mai address dazeje ya amsa yakara nanata masa ya kula kudin nada yawa ,
Sannan yakashe wayar mommy da ramlat sunajin shi ,
Fahad ya kalli mommy yace"mommy ankirani zanje na amshi wasu kudade amma zandawo anjima"
Mommy tace"base kadawo ba nagode da kulawar da kakemin Allah ya maka albarka "
Yace"amin "ya tashi ya fita
Yana fita mommy ta kalli ramlat tace "ki koma daki I want to sleep"
Ramlat tace "tom sannu " tatashi tafita,
Mommy tatashi zaune batasan ko nawa ne kudin ba amma tanajin sun fiye yawa yadda aketa mishi warning,
Dasauri ta dauko waya kamar ba marar lpy ba ta latso wata number takara akunne ,ana dauka tace"hello cellular number wadanda suka miki aiki nakeso kibani its urgency plsss naji kince aikinsu baasamun matsala"
Cellular tai dariya tace"Hajiya haka zancen yake wa kkso akashe ?ko kudi kkso a amso ?ko kidnapped kome?"
Mommy tace"its non of your business kituromun number dinsu in aiki yayi kyau I promise zanbaki 20million "
Cellular ta zaro ido tace"lalle zakiyi babban kamu wannan kyauta haka to ba matsala bari naturo miki number "
Takashe wayar ko 2mnt baaiba ta turo number mommy nata sauri tai saving ta kira number tanata ring har kusan 5missed call sannan wani katon gardi ya dauka yanata nishi domin yana tsaka dajin dadi ne,yace"who's on the line?"
Mommy tace"sunana Hajiya Zulaihat cellular tabani number Ku aiki nakeso kumin "
Yanata nishi yace"alright ki same mu a new area sardauna estate idan kinzo u just call back zaa kawoki wurinmu"
Mommy tace"senazo"takashe wayar ta tashi ta saka riga da gyale ta dauki key tafito yaran