Showing 267001 words to 270000 words out of 274760 words

Chapter 90 - KYAUTAR ALLAH

10 Sep 2025

14640

tayi wanka ta rinka bawa yaranta nono KYAUTAR ALLAH tace to... Washe gari Anty Rukayya ta koma nata gidan Auren... Su fatima sukazo a washe garin ita da mahaifiyarta, suma sunyi santin gidan sosai.
Haka rayuwa taci gaba sosai KYAUTAR ALLAH ta dauki natsihar Anty Rukayya, ta daura damara sosai gun farantawa mijinta da kulawa ga yaranta, a kullum sallar dare bata wuceta ita dame gidanta kuma angonta na har abadan RASLAN.

Ihsan ta natsu matuka yawonta ta dena yanzu sallah bata wuceta, mahaifiyartama ta saduda tini, ta gane cewa life is nothing. RASLAN ya raba musu kwana kowa kwana biyu biyu , a kullum in ze koma dakin ihsan seya lallabo yaci gindi dan a nan yake samun dadih, wani lokaci harya gama kwanakinsa be nemi ihsan ba itama bata damuba, domin raguwa ce. Hkn be hana RASLAN ya kyauta mataba, saboda ihsan na sonshi sosai dukda bata kai kyautar Allah ba, Amma yana tausanta matuka.... A fannin kyautar Allah kam hkri kawai takeyi tana danne zuciarta amma inhar RASLAN ta koma dakin ihsan se sunyi fada saboda kishi sam RASLAN baya biye mata danya kula kishinta yanada yawa. A kullum intasa goshinta a kasa seta roki Allah ya sassauta mata kishinta a Kansa. Kullum cikin waya suke da Anty Rukayya kuma tana bata shawarwari masu kyau. Kullum KYAUTAR ALLAH cikin kulawa take da jikinta a Koda yaushe sabuwa dal mijinta yake jinta.... Yau kimanin watanta hudu a gidanta na Aure, taje gaida ummih yafi sau goma haka Ummih ma tana yawan zuwa taganta da jikokinta , wadanda zuwa ynzu sunyi wayau sosai kowa sonsu yakeyi musammanma ubansu ihsan ma datake ganinsu a wayarsa tana sonsu sosai sede ita da KYAUTAR ALLAH basu taba ganin junaba, kuma ihsan dince batason hakan dan RASLAN yaso ya kawota su gaisa amma tace ah'ah. KYAUTAR ALLAH kam tace tafi takadda fari. Gabaki daya ragamar rayuwar RASLAN KYAUTAR ALLAH ke janye da ita, kullum cikin sex yake da ita ko yana office seya dawo ya cita wasu lokutanma se yayi dawowa hudu , a kullum KYAUTAR ALLAH bata taba nuna masa gajiyawartaba. RASLAN ya sama mata mkrnta isilamiyyar da boko taci gaba da zuwa, tini ta zana takaddar fita a secondary school, sakamonta ya fito da kyau ba bata lokaci RASLAN ya sama mata makarantar gaba da secondary taci gaba da zuwa inda take karantar chemistry, kullum da yaranta take tafiya da nanny dinsu , inta shiga tayi krtu seta fito ta duba yaranta ta basu nono, A dunia KYAUTAR ALLAH nason yaranta fiye da kowa a rayuwarta, tunanin Annah be gushe ba a rayuwarta, duk inda zataje ita ke Kai kanta saboda zuwa ynzu ta iya mota sosai ...

Alhaji harun da anty sadia sun dai-dai harma sun tsayar da ranar aurensu nan da watanni biyu, daman harun ya jima yana dakon son Anty Sadia,...mahaifin khairy kam ALLAH ya masa rasuwa watanni biyu dasuka shude basu samu labari ba se a wannan datsin...

Time to time KYAUTAR ALLAH na shiryawa taje katsina gidan Annah, ta kwana, Amma fa kwanan kuka takeyi gidan ya zaman mata kmr gidan tarihi, wasu lokutan tayi daria inta tuna da halin Annah, in sukaje da RASLAN tafi yin daria saboda shike kwaikwayon mgnr Annah ...duk yaranta suna zagayowa gidan ya zamar musu gidan tarihi, time to time suna tara malamai a ma Annah addu'arh da dukkanin musulmi


Samha ta gaza gane kan RASLAN sam be kulata a yanzu asirinma ya dena cinsa, dan haka ta bullu masa da sabon salo, tace tanaso RASLAN ya aureta, ya kalleta up and down ya watsar kawai ya fashe da dariya dan yafi tunanin ta zare ne. "Ni RASLAN zan Aureki, kina hauka kina shaye shaye kou, to yau giyar da kikasha bata gaya miki dai-dai ba , in aureki insaki a ina, inada matata da nakeso duk duniarnan bnson bacin ranta, ta yaya ma zan aureki...look karki kara zuwar min office danna kula hkn ba krmin raini ya jawo min tsakanina dakeba, tashi ki fita ko in karyaki in karya banza da hofi..." Ya fadi mgnr yana miqewa tsaye a hasale. Mikewa samha tayi da bag dinta a hannunta ta lumshe idanuwanta ta budesu a kamsa. "Ni kake kora? " samha ta fada a hasale. "An koreki who are you...waye ubanki a 9ja...tashi ki fitarmin a office bnza jaka kawai. ." ya fada yanayo knta gadan gadan, a hasale samha tace "ni ba jaka bace, jaka na can ka bari a gida wannan matar takan dakafiso..." Ta fadi cikin bacin rai daman kalmar tasa ta sosa masa rai na cewar da yayi yafison matarshi fiyeda kowa, daman tanada labarinsa a tafin hannunta yake kawai tana kallonsa ne. Mgnr datace wai matarsace jaka ba karamin tsaya masa yayi a raiba ya dagula masa lissafi zuciarsa ta hasala, kawai ya daga hannu ya kifa mata marirruka guda biyar, ta zube nan kasa ta kurma ihu saboda stars din data gani sunfi guda dari uku ta gigice. "Tashi ki fitar min a office shashasha kawai..." Ya fada a hasale, Yana kai mata duka da kafa, ai tini ta mike da kumburarriyar fuska ta fice a office din da ciwonsa a zuciyarta. Komawa yayi ya zauna yana huci yaso ace ta tsaya dasede a fita da buzunta.


Akayi bikin Anty Sadiya da Alhaji harun a nan abuja akayi shagalin komi, KYAUTAR ALLAH itace gaba gaba,ita da yaranta se shiga ta alfarma iri iri suketa canzawa, amaryama ta hadu iya haduwa a nan suka hadu da ihsan, kallo daya tama KYAUTAR ALLAH taji kishinta ya turniqeta saboda ta fita komi, anyi walima da safe, se akayi dinner da dadare, Nan gidanshi na abuja anty sadia ta tare, ranarfa alhaji harun ya gane bam-bamcin zuma da madaci dan seda ya gaxa tantancewa wai anya ita ta haifa Khairi kuwa, (duri yasha gyara) aiko ya kwashi dadih, dan seda kaciyarsa taso komawa sabuwa, ummih aka barwa khairi dan hk amarya da ango suka shiga gurzar amarcinsu.




12:pm Zaune take a kayataccen falonta wanda yaji kayan alatu, tana sanye da danqareriyar atamfarta dinkin doguwar riga ta narka kiba abin sha'awah se sanyin a.c da kamshin turarruka irin na chard ke ratsata ga yaranta zaune kan carpet din tsakiyar falon gabansu cike da manya manyan kayan wasannin kullum ubansu kullum cikin siyo musu kayan wasa yake, zuwa ynzu watanninsu takwas sunyi girma kmr yan shekara Gashi Allah ya azurtasu da suma dan haka tini aka fara kama musu kansu da Ban din yara, komi za ayi musu kala daya ake musu. Ido kawai KYAUTAR ALLAH ta zubawa yaran nata se wasanninsu sukeyi suna gwarancinsu. "Sannu da hutawa hajiya..." Cewar bahbah lantana me kula dasu meead. Washe baki KYAUTAR ALLAH tayi wushiryarta ta bayyana "sannu bahbah..ya hutu? Yaude muna hutu babu school,.." Bahbah lantana tace "wallahi kuwa hajiya... Isilamiyya ma naga bakije ba?" KYAUTAR ALLAH tace "Eah! Isilamiyyar ma yau bamu da lecture ne, Se gobe inda rai da lafia.." Bahbah lantana tace "ALLAH yasa mukai.." Kyautar Allah ta amsa da "Ameen..." Bahbah lantana ta washe baki tana fadin "Gafa mutanen nawa nan anata wasa..." KYAUTAR ALLAH tayi murmushi tace "Aikuwa de bahbah yau babu rigima ai.." Bahbah lantana ta karasa ta zauna gun yaran tana fadin "Ah'ah hajia daman de basu da rigima wallahi diyannan na arziki ne, uwarsu suka biyo a kyakyawan hali.." Kyautar Allah ta kwashe da daria tace "Ah'ah bahbah bade uwarsuba sede bahbah kakarsu.." Bahbah lantai ta kwashe da daria wannan hali na KYAUTAR ALLAH na kara yana matukar burgeta. "Ai hajita duk kyaun halina bayanki nake.." KYAUTAR ALLAH tayi yar daria tace "Kai bahbah, dan ALLAH kidena cemin hajiya, sunana Rukayya, ki kirani da sunana dan Allah.." Bahbah lantana tace "Eh ai nasani, sede ince miki maman hannaah.." KYAUTAR ALLAH tace "Ah'ah banaso, dayake hannaah kikafi so ko,, kicemn maman meead wato Annahtarh..." Bahbah tayi yar daria tace "Kecede hajiya kikafi son Meead saboda tanada sunan Annah.." KYAUTAR ALLAH tace "Ba haka bane bahbah, dukkaninsu duk ina sonsu, nide sunan Annahtarh da meead kedashi shiyasa nakeson meead dina..." Bahbah lantai tace "Ni kuma nafi son Hannaah, saboda sunan uwata gareta Rukayya ba ..." KYAUTAR ALLAH ta kwashe da daria tace "Ai shikenan an raba kowa ya dauki nashi..." Dai-dai wayar KYAUTAR ALLAH tayi kara, dubawa tayi taga sabuwar number ce ta tura mata da message ga abinda message din yace da manyan baki. *"SANNU HAJIYA MANDIYA YAR ISKA YAR DAD'IH MIJI ,KINA NAN KIN SAKI BAKI KE A DOLE KIN SAMU ZUCIYAR MIJI KOU? TO KI CANZA TUNANI WAWIYA JAKA DABBAH, YAR AKUYA YAR GIDAN KARUWA, BAKA ME BAKAR ANIYA TSINANNIYA MATSIYACIYA MIJIN NAKIMA AI BA KAUNARKI YAKEBA, TINDA YAKE RABAWA MATAN WAJE BURAR TASHI CIKI KUWA HARDA NI...DABBAH WADDA TASHA NONON AKUYA TA GIRMA UWARKIMA A HARKAR KARUWANCI TA RASU, INSHA ALLAHU KEMA A HARKAR KARUWANCIN ZAKI RASU BANZA JAKA YAR GIDAN MATSIYATA, TANTIRIYAR SHEGIYA YAR ZINA KAWAI...HAU ONLINE KIGA ABINDA MUKAYI NIDA MIJINKI A OFFICE DINSHI YANZU HAKA INA DAUKE DA CIKIN SHEGE KUMA MALLAKIN MIJINKINE HALAK MALAK, SHI YA YAUDARWNI YAYIMIN CIKIN SHEGE ."* gaban kyautar Allah ya shiga dukan uku-uku zuciyarta tayi wani irin mummunan harbawa, se kara maimaita karatun message din takeyi, hannunta na rawa ta kunna data dinta tashiga yanar gizo gizo wato WhatsApp, d'in-d'in message din RASLAN dana wata number da group dinta na sirrin karya gado, ya shigo. Idonta ya sauka a kn message din REAL AINI wato RASLAN kenan (sunan datayi saving name dinsa kenan) ga abinda saqon nasa ke cewa. *burana na missn dinki me dadin gindi, babu abinda ke yawo a kw..."* iya abinda ta karanta kenan saboda bata shiga number din tasaba, direct takai hannunta wannan new number din nan taga video ne aka turo mata se akayi typing saqo ta kasan video din. *yar akuya kiga abinda mukayi nida mijinki...ya cini ya cini yafi a kirga, ga sakamakoma ya barni dashi, inna haihu koke zan kawo mawa ko koshiyarki oho?* rintse idonta tayi saboda zafin datakeji zuciarta na mata, ga zagih da iyayenta sukasha a banza a hofi. Ta bude idon a kan wayar tata kirar Samsung. Direct ta kai hannu ta fara download din video din nan da nan kuwa ya bude dukda yanada tsananin tsawo, dan a kallah yakai awa daya, da mintina bakwai da daqiqa sha biyar. Tin kafin tayi playing video din tagan burarsa a tsaye kikam dagani a office yake saboda zaune yake a kan kujerarsa tana lilo dashi...miqewa tayi a guje ta nufa bedroom dinta, bahbah lantai ta jiyo ta bita da ido, tana fadin "hajiya tafi a hnkli..." Ina ai batama ji me take cewa ba.

Karasawa tayi bakin indian bed dinta ta zauna jikinta na rawa ta kunna wayar ta danna video dinnan yayi playing, sound din video din kawai daya isa kunnwanta ya isa ya tabbatr mata dacewa mijinta ne, dan har kiran sunanta yayi. Zindir yake amma babu fuskarshi a video din Yarinyar xatace ko mata oho? sede sha masa bura takeyi itama babu fuskarta kawaide ta ganda zindir ne se shaffarashi takeyi yadda takeso shi kuma yanata sambatu yana kiran sunan KYAUTAR ALLAH da nonon yarinyar a bakinsa, dai-dai tana kokarin saka burarsa a cikin gindinta, KYAUTAR ALLAH ta katse video din saboda kwayar idonta bazata iya ganiba, numfashi tama barazanar daukewa kawai yakeyi nan ta shiga ambatan sunayen ALLAH tana hailala nan kan gadon ta kife zuciarta na kuna kmr zata fashe.... Kuka takeso tayi amma ina kukanma yaki zuwah, se zuciarta keta harbawa da karfi da karfi kmr zata faso fili ..... "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!'' Kalmar data shiga maimaitawa a zuciarta kenan, ta rintse idonta ko zata samu sassauci amma ina babu abinda idonta ke gani se video dinnan mijinta tsirara da wata macen daba muharramarsana. "Wallahi na gama zama dakai har abadan! Na tsaneka! Bazaka jawoma yayanah mutsibah bah!" Ta fadi cikin fitar hayyaci kawai ta fashe da kuka me tsumar zuciar me sauraro, kukan nata na dauke da bakin ciki iri daban-daban, tunanin Annah kuma ya turniqe mata zucia inda ace tanada rai da a yau gidanta zata yada zango, Amma ina ynzu ina zataje da wanna. Yaran nata? Tambayar data shiga jefowa kanta kenan...







Next page insha ALLAH is the last page of KYAUTAR ALLAH ..Allah ya bani ikon kammalawah lafiya.
[8/24, 19:43] Sa'adatu Bintu Abdullahi: 🅿️61

*PAID BOOK...500 ONLY...08136349646*

Kara fashewa tayi da wani irin kuka me tsuma zucia ji takeyi kmr zuciarta zata fashe, tana nan kwance tana ambaton sunayen ALLAH har tasamu sassaucin radad'in dake zuciarta, zuwa lokacin anata kiraye kirayen sallarh magrib miqewa tayi jikinta babu kwari, ta fada bathroom tayi wanka ta fito daure da alwalah kirjinta damre da bathrobe tasaka doguwar riga mara nauyi ta zumbula hijjabi ta gabatar da sallarh magrib a sujjadar karshe ta fadawa Allah damuwarta, tare da neman mafita, wata shawara ce ta fado mata zucia tini ta dauka, ta idar da sallarh tayi addu'ur'inta ta shafa, tana kokarin cire hijjabinta ya shigo dakin idonsa na kanta, rigar dake jikinta ta amshi kirar jikinta sosai se walwali take kallo daya ya mata ya gano alamar damuwa a kan fuskarta, da sauri ta boye damuwarta ganin yana kokarin karasowa inda take, kallo daya ta masa ta dauke knta zucia fal tsanarsa, ya rungumeta ta baya daman a bukace yake da ita, . "i miss you my wife....ya abin dadih?" Dajin yadda yake mgnr a bukace yake, bakin cikinsa ya kara cika mata zucia gani takeyi kmr daga gun karuwarsa yake amma yake raina mata hnkli....bata ankareba ya shiga shafarta kmr zautacce, duk yabi ya gigice ya fara fita a hayyacinsa, se ambaton sunanta yakeyi. Kwace jikinta tayi tana kokarin ficewa daga dakin ya riqota, "pls inason inci gindi...." Yayi mgnr hadi da marairaicewa, idonshi na knta, ta wani hade rai tasha mur babu alamar wasa a kan fuskarta. "meke damunki?" Ya tambayeta still idonsa na kan kwayar idonta wadda tayi kasa da ita. "Meyasa idonki ya kumbura? Meke damunki?'' Ya kara jefo mata tambayar. "Kaina ke ciwo..." Ta fadi a takaice zuciarta fal takaicinsa, ta kwace kanta daga garesa ta dauki wayarta dake kan bed din se binta yakeyi kamar bindi ta fice a dakin, ya biyota a baya ta nufa wani bedroom din ya biyota har cikin dakin, idonshi na kan duwawukanta se lasar baki yakeyi kmr maye. a fusace ta juyo bayan sun shigo dakin ta fara magana "Na gaya maka kaina ke ciwoh...i need a rest, da ALLAH ka barni in huta!" Dajin yadda tayi mgnr yasan ranta a bace yake, nan da nan jikinsa ya hau kakkarwa saboda be taba ganin bacin rai a tattare da ita ba kmr yau. Karasawa tayi bakin bed ta kwanta ya bita ya zauna gefen bed din ta juya fuskarta can wani gefe da ban Kwantar da murya yayi kana ya fara magana "dan Allah kiyi hkri, ki tashi muje asibiti plx.." Shiru tayi bata basa amsaba a halin ynzu batama kaunar ganinsa dan baki yake mata. "Ki tashi muje asibitin Dan Allah.." Ya kara maimaita mata, tayi bnza dashi ya kara maimaitawa yana kai hannu kafarta ya shafa ta zabura ta tashi zaune rai a matukar bace "Tashi ka fita pls..na gaya maka hutu nake da bukata..bazanje asibitinba!" Ta karashe mgnr zucia a bace. Jikinsa na rawa ya tashi ya fice a dakin yana maimaita "ALLAH ya baki lafia...." Ya nufa dakin yaranshi danya gansu ko zeji sanyi, nan ya samesu bahbah lantana na basu kununsu, gaisawa sukayi cikin girmamawa ya amshi meead yaci gaba da bata kunun duk hnklinsa baya ma jikinsa,,, bayan ya gama basu da knshi ya musu wanka daman yakan musu time to time, yasa musu kayansu na baccih ya kwantar dasu a kan gadonsu suka zuba masa idonsu dake cike da bacci ba jimawa baccin kuwa ya daukesu ya musu adduarh kana yace ma bahbah ta kula dasu saboda mamansu ba lafia, bahbah lantana tace "subhanallahi! Meya sameta?" Raslan yace "Ciwon kaine..." Cikin damuwa bahbah lantana tace "kuma dazunnan lafia lau take harma munata hira wlhy, ikon Allah kenan Allah ya bata lafia..." RASLAN ya zubawa bahbah ido tana mgnr yna nazarinta lallai akwai abinda ke faruwa ya fadi a zuciarsa ya amsa da ameen kawai ya fice a dakin. Dakin Datake ya nufa ya taba kofar dakin ya jita a kulle ya jima tsaye nan bakin kofar dakin kana ya juya ya nufa bedroom dinsa yy wanka yayi sallarh isha'i ya shirya cikin kayansa na baccih ya koma ya kwanta zucia babu dadih, ya riga daya saba da kwana a jikinta inhar yana gidan kwana yakeyi da burarsa a ramin gindinta yau kam babu jinsa yakeyi kmr mara lafia kwana yayi yana rungumar pillows baccih kuwa ya gaza daukarsa, hk ya kwana be rintsaba kmr yadda KYAUTAR ALLAH itama ta kwana bata rintsaba. Da asubah yayi wanka hadi da alwala ya fito ze nufa masallaci , ya nufa dakin datake ya shiga bugawa a hnkli "Mmn meead ya jikin naki? ki tashi kiyi sallah..." Ya fadi cikin sanyin murya tana jinsa tana zaune nema a kan dadduma daman a nan ta kwana tana fadawa ubangiji damuwarta tanajinsa ya gama maganganunsa ya wuce ya nufa masallaci.... Ranar de harya fice a gidan bata fito falonba yaje yayi mgnr juyin dunia taki fitowa, yaje yaga yaranshi ya fice a gidan zucia babu dadih,jiki bb laka.

Tana tsaye a window taga shigarsa motar dreva yaja suka fice a gidan da motarshi data securities dinsa. Fitowa tayi falon gidan tanajin sassauci a zuciarta dmn da yunwa ta kwana da kuma tunanin yaranta. Direct ta nuda dakinsu, suna ganinta suka hau murna suna zillow ta tsinci kanta cikin farin ciki sauran damuwarta ta gushe zuciarta ta cike da kaunar yayanta. Bahbah lantana ta tambayeta ya jikinta, ta amsa da dasauki, dan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login