Showing 126001 words to 129000 words out of 226733 words

Chapter 43 - Alkalamin Kaddara ta Complete Hausa Novel

Sajida   

11 Sep 2025

7965

maida hankalinsu kanta domin wani zama da Shuwwa ta yi a kasa ta baje kafafuwa ta sakata mikewa ta sakata ssake zamanta ta halin nuna mata cewar mace yarinya ko baba, ya dace ta kiyaye zama irin na wara kafafuwa, ta iya zama na hade kafafuwanta ko a ina zata zauna, wannan din zai hanna mata saurin kamuwa da iskar gaba

Kayayakin da ta fara fitarwa sunne SASAKEN BAURE, Kananfari, Cristaux de menth, ta raba masu aiki kan daya ta dora dahuwar sasaken bauren nan, daya kuma ta zo ta daka kananfari, sannan ta ciro abin cire akaifa da kayan gyara ta baje masu a nan kafin ta koma falo dan amso Po din ( bayanin yadda ake anfani da su a page na gaba in sha Allah)

___________________________________

Daga wajen da suke tsaitsaye sunna kallon kokowar da ake dima tsakanin Lieutenant Ganaral da wannan bakon marar lafiyar abin na daga masu hankali, sunna so su shiga aman umarnin da ya bada cewar a barsu ya saka kowa ke tsaye jinninsa a akaifa yanna kallon abinda yake faruwa

Matarsa dake tsaye hannayenta rungume a kirjinta muryarta a sanyaye ta ce" Ta yaya za'a ce mijina mahaukaci ne, haukan yaushe ya same shi ne?, A da mijina ba mahaukaci bane, shi dai burinsa mu bar kasar nan, dan Allah ku cewa wancen bawan Allahn a salamemu mu bar kasar nan, mun tuba bama son zaman garin dan Allah"

Likitar da ta gama sauraronta ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Idan kuka fitan ina zaku je?, Me yasa yake maimaita kalmar a barshi ya tafi? Ya tafi ina? Ina danginku ne?, Ko baku da kowa ne?"

Zata kuma yin magana gaba dayansu suka juya a firgice jin datijon nan ya fashe da kuka, domin abu yake dauka yana makawa Ganaral dan ya barshi ya fita aman mirsisi mutumen sai ya ki koda kwakwaran motsi ne, kuka yake yi kansa da kafarsa a haukace ya ce" Wayo Allahna baka gannin abinda nake gani ne?, Bina ake yi da wuka ana huro min wuta, kasheni ake son yi, kuma shekara yau daya bayan daya shekara goma sha biyu rabona da y'ayana, sun dauko mu mun zo da mu nan dan su halaka mu? Na ce na bara masu koma me suke so , ni burina na rayu da iyalina cikin kwonciyar hankali da nutsuwar zuciya, ko na tambayi da yawa ne?, Ku barni na je ga IB.................. "







😩😭 I'm sorry I'm seek walahi 👏👏👏👏💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥


*The Hero writer*


*SAJIDA*


_Bismillahir rahamanir rahim_


PAGE:. 43



*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*






*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*


*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*



*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*

1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*



*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*


*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*

Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.

Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.

Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618


Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din

Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰







"Ku barni na je wajen *IBTISAM* , ku barni na je na gani koda kabarinsu ne a nuna min nai masu adu'a, ku barni na tafi dan Allah, idan kuma sun gane inda nake ne su kasheni mana su gaji duniyar?, Dan Allah ku sasauta min haka mana??????" Ya idasa yanna dago kansa yana kallon MUHAY fa ya zuba masa ido yake ta kallonsa da son gane surutun magana marar ma'ana ne irin na wanda bashi da hankali yake yi, ko kuma wannan bawab Allahn na cikin wani yannayi ne na son a gane yarensa?

A hankali ya nemi da ya kama hannun mutumen, sai dai ya ga ya dan ja baya kadan da yannayi na ya tsorata

Dan gyaran murya ya yi yana kallonsa ya ce" Idan da hali, ka dan fada min wanenen kai mana?"

Mutumen ya ringa kallonsa da son fasare kalamansa da kuma son gane a kan wani dalili yake son hakan?

Dan gyaran muryar ya sake yi zai yi magana sai ya ga mutumen ya rike hannunsa ya rage muryarsa sosai ya ce" Kai din Soja ne ko? Ba su kake yiwa aiki ba?, Kai din mai adalci ne?"

MUHAY ya bi hannun nasa da kallo, sai ya sake kallonsa ya gyada kansa a hankali yana kallonsa ya ce" To ka taimakeni ka daukeni ni da matata ka fitar da mu daga kasar nan, a kafarmuma zamu je kasar da nake da Nutsuwa, zan yi aiki har a kaini kasar, domin a cen kadai nake da Nutsuwa, kuma a cen na baro y'ayana, ka ga masu nemana masu fada a ji ne, idan suka sameni zasu kasheni ne ni da iyalina, kar ka basu dama dan Allah, .......". Ya yi magana cikin nutsuwa sai kuma ya shiha kallon sama ya fara dan Neman fita da gudu sannan ya fara ihun irin na dazu yana ambaton ana fa son kama shi, ana binsa fa, ana tsorata shi........

Sai da ya ja numfashi kafin ya sake tare mutumen da karfi ya ringa tafia irin ta baya baya har ya karasa kusa da gadon nan ya ce" Ka kwonta a nan na je na dauko matarka sai na fida ku inda kake cewa din"

Kai ya ringa girgizawa yana fadin" Ka je da ni, gaba Daya wajen nan ya zama ramuka da duhu, ka tafi da ni ka ji?"

Ido ya sake kura masa, a hankali ya ringa kallonsa kafin ya samu kansa da fadin" Kana adu'a kuwa?"

Likitocin dake kallonsu dukansu mamaki ne ya kama su, ta yaya Ganaral zai dubi mutun a irin wannan yannayin ya masa tambaya irin wannan? Wani irin adu'a kuma? Anya mutumen nan dake haukace ya sanma meye hakan? Gashinnan karara hauka ne yake yi ba ji ba gani? Su kam ya yi ya barshi ya fito ya basu dama su mika shi wajen likitocin mahaukata a je cen a gagarkama masa allurori na mahaukata a saka shi a dogon barci a huta, wannan ai ya tafi sai hakuri kawai, aman abin mamaki sai wani sauraronsa Ganaral yake yi yana wani kokarin yi masa magana

Da kyar ya iya barinsa a tsaye bayan ya rufe idannuwansa kam ya ce da shi yana zuwa yanzu yanzunnan su fita a dakin

Yana fitowa ya kura masu ido gaba dayansu, balema matarda da take dan dingisawa da kafarta da aka daura mata bandeji baba sosai

Dan gyaran murya ya yi yana kallon likitar ya ce" Docter ki yi kokarin sake masa wata allurar barcin ba mai nauyi ba ina dawowa

Daga haka ya juya ya nufi office dinsa sannan ya bada damar a kawo matar

Tunda ta zauna a saman kujera jikinta ke dan rawa, kanta a kasa, gaba daya hankalinta a tashe

Sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya juyar da kansa da yaren buzanci ya ce" Su wanene ku?"

Da sauri ta dago kanta tana kallonsa jin ya yi yarenta sannan yana tambayyarta su wanene su

Harshenta na rawa ta fan girgiza kanta tana fadin" Mu ba kowa bane, mijina mahaukaci ne, ni kuma almajira ce, mun gode da taimako ku salamemu na maida shi wani wajen mu labe, in sha Allahu ba zaku kuma ganninmu a garin nan ba"

Kansa ya gyada bayan ya dasa aya ya ce" a wani dalili ne za'a hanna ku zaman kasa bayan yan kasa ne ku? Ko ku ba yan kasar nan bane?"

Hannayenta ta dan dora saman cinyarta, a yannayi na gajiya ta kale shi tana danne lebenta dake rawa ta ce" Yalabai........"

Da sauri ya kurawa fuskarta ido da sunnan da ta ambata yana kallonta

Da muryar kukan da ta fashe da shi ta dora da fadin" Yalabai ni ban gane komai ba, na kuma kasa gane komai, Yalabai daga fita dan zuwa sallah ta bamu sako wani gida kusa da mu, shikekan sai a nan muka tsinci kanmu, ana gana mana azabar da ban san laifin da muka aikata ba sannan tunda muka sako kafa ya haukace, Yalabai ni Uwa ce, ban san a ina suke ba, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une ina rayuwa a haka ban san a mace suke ko a raye suke ba, a wani hali suke ne?, Yalabai ina son komawa ba hali ba hanya, mijina ba lafia ga hauka a daure yake idan ba haka ba ya ce zai fita da gudu, wayo Allahna na tabata abinda na aikata ke bibiyata, bani da kowa sai Allah , dan Allah kar ka mikamu hannunsu su sake wulakantar da mu su halakamu"......ta idasa tana saukowa daga saman kujerar da ya mata nuni ta tsugunna tana bayaninta tana mai magiya ta fashe da kuka tana hade hannayenta duka biyu tana sake sada kanta

Kasancewar abaya ce da ya kawo mata cikin kayan da Mama ta siya ya saka dan kwalin kanta dan zamewa ya sauka a saman kafadarta
Abinda ya gani a gaban goshinta ya saka shi lumshe idannuwansa hadi da amabatan sunnayen Allah a cen kasan zuciyarsa

Gaba daya dukan wani tunaninsa ke son hadewa waje daya, harma da wani kokari da yake iya yi na rayuwa

A hankali yake kaucewa tunanin, da korar da tunanin da tunanin wannan ai wani kwatse ne irin na tunane tunane marar dadi, wannan ai wani magana ne marar anfani da daraja, shirme ne, ba gaskiya bane, sai dai a lokacin da ta mayar da mayafinta ta sake kallonsa muryarta a raunace ta ce" Yalabai dan Allah ka rufa mana asiri........"
Sai ya samu kansa da saurin mikewa tsaye yana sauke numfashi a jajere kafin ya iya controling din kansa ya dauki waya ya yi kira ya bada umarnin a yi kokari a saka masa marar lafiyan nan a cikin mota, sannan ya sake fuskantarta a nutse ya ce" Bismillah"

Wajen da ya nuna mata ta bi da kallo, kafin ta sake kureshi da kallo
Shi dai a jikinsa shiga ce yau ta sasaukan yadi ruwan madara, sai dai rigar ce ya saka hadi da wandon gine dogo har kasa mai ruwan baki
Hannunsa daure da wata agogon ba ta jiya ba, sannan fuskarsa a gyare take hakama shigarsa shiga ce mai tsafta da class duda ba wandon rigar ya saka ba
Takalmin kafarsa kafa bude ne yau, ba kafa ciki bane, sannan kanshin turaren da yake fitarwa abin har abin mamaki domin turarensa mai naci ne na kanshi, watau idan ya saka shi ko ya bar waje za'a san ya ziyarce wajen sanadiyar kanshinsa da yake bari

A hankali ta sauke wata ajiyar zuciyar tana kallonsa ta ce" Su suka aikoka ka sake maida mu? Ka ga sai da muka yi shekara shida a hannunsu bamu ga hasken rana ba, zafi ko sanyi haka zai zo ya riskemu ya barmu, tun bamu saba da abinci sau daya tak a wuni ba har muka saba muka koyi ragewa mu ci da dare, tun ina kukan halin da yake ciki har na saba na koyi rarashinsa, da ba dan yaron da ya fitar da mu ranar bikin sallah ba, da har yanzu muna cen boye, mayar da mu zaka yi cen su kashe mu? Idan mayar da mu zaka yi dan Allah kafin su kashe mu ka fada mana me mukai masu? Me yasa suke son gannin bayanmu? Me mijina ya masu ne? Meye dangantakarsa da masarautar garin *BIRNAWA?* ..............,"

Wannan karronma bata samu amsa kamar yadda ta yi tunanin zata iya samu

Saima sake kureta ya yi da Ido kamar kurma bayan ta san ba kurma bane

Hakan ya sa ta idasa salamawa cewar wanan rayuwa ta ukuba da suka yi za'a mayar da su, wace ta tabata a yanzu kam idan ta suka koma ba dai su kuma tsira da rayukansu ba
Baban tashin hankalinta tunanin y'ayanta da take kwana take tashi da shi a zuciyarta...............aman a haka tana ji tana gani ta bi bayan wannan katon sojan , domin a yadda ta kulla baba yake a wajen, idan me yace sun yi to fa sun yin ne, idan aka barsu kuma daga su sai shi ta tabata basu da ci a wasan domin dai a kashe zai iya kashe su a tare ya murje banza ba tare da wani ya sani bama, gwara su je, ta rungumi mijinta yadda Allah ya yi da su........


A lokacin da ya dauki tukin a hankali ta dora kanta a saman kirjin mijinta da ya rame ya kode ba komai sai kasusuwa ta fashe da kuka mai ratsa zuciya tana fadin" .............. *IBTISAM da NAHIDT* Allah ya sa kun yi hakuri da rashinmu kun ci gaba da rayuwa a cikin amincin Allah, Allah ya sa a duk inda kuke ci gaban rayuwa kuke fuskanta ba ci bayanta ba, Allah ya tsare mana ku, ya sa mu kuma bakin wahalarmu kennan......"

Idannuwansa ya sake lumshewa yana mai jin gaba daya harshensa ya masa nauyi da irin abinda ya ci karro da shi a yau
Tambayoyi ne fall a ransa, aman ko daya ya rasa samun damar furtawa
Ba wai tambayar su waye a yanzu a gabansa ba, din tunda ya ga abinda ke goshin Mahaifiyarta ya ringa tantama da idasa dora zarginsa a bisa mizani, har ya ga haza ya kuma ji abinda ya kawar da zarginsa , a yanzu abinda ya fi tsaye masa shine masarautar garin da ya baro mai sunna BIRNAWA wanene azalumin fa suka takawa ya kasa hakura ya hukunta su da hukunci mai tsanani haka?, Sai kuma bawan Allahn nan da yake kallo da Abinda yake tare da shi, shi dai soja ne, wanda ya jima a gidan sojoji, ya kasance mutumen da ya san abubuwa da dama domin dole soja sai da tsari, wannan dalilin ya saka shi ya kure mutumen har ya gane me ke dawainiya da shi.............................ya kuma fuskanci ita kantaa iyalin nasa bata san takamaimai laifin da suka aikata ba, aman idan har hakaa ne, zai so gashi ga mahalukin da ya aikata haka........ko ba komai ai cutarsu aka yi, bale da yar alaka ta dan takaitacen lokaci a tsakani.............................

________________________________

Gyara suka gani mai sunnan gyara , domin basu san cewa wannan waje nada bukatar gyara irin wannan ba sai a yau, kuma abin mamaki gyaran nan da akai masu su da kansu wabi iri suke jin kansu, duda gyaran ya bambanta kansa domin ita NAHIDHT gyara ne ta amsa na wace ta san d'a namiji, ita kuma Shuwwa ta amshi gyara ne irin na cikakiyar budurwa mai dauke da iskar duniya

A lokacin da suka gama daka kananfarin nan, sai mama taa juye tafasashen ruwan sasaken bauran nan ta zuba a Po din nan biyu sannan ta kawo Detol ta zuba marfinsa daidaya ta umarce su kan kowace ta shige bayin dake dakinta ta zauna a sama, kadancewar bayi biyu ne

Sun dauka abin mai sauki ne, harma sunna tunanin wai wannan ne gyaran? To menene anfanin hakan? Basu san cewa baban gyara ne mai zaman kansa ba sai da suka kai duwawunsu sukka ne agajin sunna iya tashi ne? A lokacin da zafin ke mintsininsu yana shigarsu ba ji ba ganni, sai dai abinda Mama ta ce cewar kar wace ta tashi su zauna ya ratsa su sosai, domin wannan din maganin zahi ne fa sanyin dake kama jikin mutun, du mutumen dake dauke da zahi to fa dai ya ji irin wannan, aman da zarar ka yi kwana uku kana yi safe da yama siracin nan na hawa yana ratsa jikinka, to fa Zaka jika sakayau ba wannan zafin ko kadan,
Kasnacewarsu masu dauke da zafin ya saka suka ji ciwon abin sosai a jikinsu, aman kuma sunna jurewa har suka ji nutsuwa na shigarsu

Bayan sun gama ta saka suka zubar suka darwaye tass ta saka Shuwwa barin nata a bayin ta kilace shi aman ita NAHIDt sai ta hada mata wannan hadin kamar haka *Tafasashen ruwan sasaken baure, dakakiken kananfari, cristaux de menth* a cikin ruwan dan madaidaici sannan ta sakata komawa ta hau ta ce da ita komai zafi kar ta ji ta tashi har sai ruwan ya silace

Kafin ta koma wajen Shuwwa dake cicira ido tana jin jikinta sai danshi yake badawa ita ba fitsari ba, ita ba ruwa ta zuba ba, bata san tsatsafowar ni'ima ke fara bayana a jikinta ba, ta sakata kama robar da ta gama yi mata hade haden tsumi na tsumama budurwa ta sakata shiga sannan ta fice ta bara masu dakin ta koma wajen hadin madarar da ta yi danya sabuwar tatsa ta harhada mata magungunna na mata masu tsari masu inganci masu zama daram a jikin mace budurwa ko bazawara ta zauna tana dan dumamata dan tana da sanyi ne sakamakon ajiyeta da ta yi a bude

Sai da ta dumamu sosai sannan ta dauke hadi da kofi ta koma dakin, a lokacin Shuwwa ta fito a ruwan ta maida rigarta ta sallah tana shafa mararta da mamakin sansanyan fitsarin da ta yi a lokacin da ta samu za daram a cikin ruwan nan ta dan sada kanta dan jin kunyar maman walahi take yi sosai a cikin zuciyarta duda ta nuna mata bata son haka karma su fara haka, cewar ita a yanzu y'aya ta yi ba sirikai ba, gyara kuwa ba

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login