Showing 153001 words to 156000 words out of 226733 words
CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Zata sake yi mata magana Maman Muhay ta dan yi gyaran murya a sanyaye ta ce" Maman SHUWWAR inaga me zai hanna ku ci abinci ku dan huta kafin ku yi zaman nan?"
Mama ta kalleta da mamakin jin wani sunna kuma, hakama Abansu sai ya samu kansa da maimaita sunnan a cikin ransa yana jin sam bai san sunnan ba, kai sunnanma sam bai yi masa ba, dan haka sai ya bude bakinsa ya ce" Wacece SHUWWA ?"
Da sauri ta dago tana kikifta ido tana kallon Mahaifinta, sai kuma ta kalli Mama da sauri tana ji kamar ta ce gaskiya a yafe mata sunnan nan ta yafe shi duniya da kiyama, to yau itace zata cewa mahaifinta dan wani abu daban ya sa ta tsani sunnan da ya saka mata? Sunnan nan nata fa ta sh kama rigima irin ta mata da miji sunna gardamar sunnan da ya fi dadi ita ta ce na Nahidt shi kuma yace haba dai na Ebtisemmmmmmmm dinsa ya fi dadi, sai kuma kwatsam a ce taa cenza? Kar dai ya gaura mata mari daga dawowarsa?
Da sauri ta sada kanta gannin ya kalleta sakamakon Mama da ta kalleta hakan na masa nuni da IBTISAM dinsa ce ta dawo Wata wai SHUWWAR ? To wa ya cenza mata sunnan kuma?
A nutse ya ce" Ku yi hakuri Hajia, ku yi hakuri dan Allah, aman idan ba damuwa zan so a fada min maganar nan da mamansu ke son sani itama, domin zan iya rantsewa tunanin inda suke ya saka na iya jurewa, ba zan iya cin komai ba sai na ji abubuwan nan"
Ai kam ido hudu sukai da Nahidht din da SHUWWA
Sai kuma suka sake sasada kawunansu
Mama ta sauke ajiyar zuciya ta ce" In sha Allah ni zan fada maku abinda na sani, aman dan Allah ina mai rokarku da ku fuskanci alkhairin dake tare da nanauyan kadarku baki daya, ku yi hamdallah ga ubangiji tunda har ya kasance ku dukanku kunna raye, to fa mai saukin kennan......"
Da ido suke kallon Mama tana bayani a sanyaye a nutse, tun sunna sama har suka dawo kasa suka zazauna suka rike hannayensu su dukansu kowace zuciyarta tamkar zata buga dan tsoro haka iyayensu dake sauraron maganar sunna gannin tamkar a wai ne har Mama ta dire aya wada shima Chief of army sai yau ya ji wannan maganar da tarin tausayi yake kallon yan matan da iyayensu suka yi mutuwar zaune sunna kallon Mama
Tabas maganar ta dake su, idan a dazu mahaifinsu bai zubar da hawaye ba a yanzun kam idannuwansa zubarwa suke ba kakautawa, wai a haka Mama bata budi bakinta t fadi sana'ar me Nahidt din ke yi dan ciyar da yar uwarta da ita kanta ba, sai dai dan hausa ba bagwari bane, a dukan maganar ba'a fadi ga wanda ya dauki nauyinsu kafin yanzu ba, bakuma aka fadi ga sana'ar da suka yi dan ciyar da kansu ba, dole mutun zai gane wani abin a ciki
Jiki na rawa Nahidt ta ce" Dan Allah ku yi hakuri"
Mama a hankali ta dora kanta a gefen kafadar mijinta tana tuna rayuwarta, a lokacin da ta biyewa soyaya ta samu d'an d'anta ta yadda ta gudu saudiya, watau dai ita ayar nan bata mantuwa bata tsanlake?
Hasbunnalahu wani'imal wakim,
Muryarta na rawa ta ce" Kunna nufin kunnga Hamza? Hamza har ya kusa aurenki?, Sannan kun ga ahalina har sun nuna sun neme ni?, Kunna nufin Hajara ce ta ce maku mun mutu?, Kunna nufin ku din nan ne kuka yi rayuwa kamar ta wulakantatu?"
Da sauri Shuwwa ta rarafa ta koma kusa da kafar Mama, sai dai tun kafin ta zauna mahaifinta dake hawaye ya saka hannunsa ya share a kausashe ya ce" Ki dawo nan ki zauna ki fuskanceni Ebtisammmmm, kece harda su cenza sunna? Marainci hauka ne,? Nahidt dan bama nan kika wulakanta kanki? Ba gwara ace aikatau kuka yi a gidan masu iko suka wulakanta ku ba, ba gwara ace wankau kuke yi ko tallah kuke dorawa a kawunnanku ba?, Yanzun a duniya ana rasa masu tsawatarwa da babar bulala a cikin anguwanni dan hanna halaya irin na mutanen banza ba?, Da ba dan Allah ya sa MUHAMMAD na tare da ku ba da an tozartaku a cikin kasata? Innalilahi wa inna ilaihi raj'une"
Dad ne ya mike tsaye da sauri yana kallonsa
Sai kuma ya juya wajen Mama , ya sake juyowa yana kallonsa
Gaban goshinsa ya dafe ya juya ya fice a falon yana mai danna kira
Bata jima tana ringin ba aka daga
Hankalinsa a tashe ya ce" Na san kana da labarin batan magajin garin nan harma kannin mahaifinsa ya hau kujerarsa, ka san ni mahaifin nasa ne ya rikeni na tsayin shekara hudu a lokacin da na je karatu harma ya bani talafi , zaman da na yi tare da shi na san ya malaki d'a daya tal wanda bayansa bai sake samun haihuwa ba du kiwa da irin yadda yake da mata, MUHYIDEEN yana fita da ji fada ina gannin yannayin da yake yi idan yana cikin hali na farin ciki ko akasin hakan, ka ga muryar bakon nan, da yannayinsa gaba daya sai yake tuno min shi, baban abin tashin hankalin wai anya tunda wannan bawan Allahn ya bata an neme shi kuwa? Ni kaina ba shi ba, ko mahaifinsa na manta kwata kwata da shi bayan mutumen nan shi ya bada ni cikin zakarun da za'a zaba su zama manyan sojojin kasa, ka ga yanzun kamar daga sama wai sai nake ta tunaninsa dan wannan bawan Allahn na magana, haka Takawa yake lokacin nan sai ka ga magana ta gagareshi,aman idan bakinsa ya bude kuma sai ka sha mamaki, uwa uba irin yadda yake nuna fushinsa haka takawarmu yake fa........ MUHYIDEEN wanene wannan mutumen?"
MUHAY ya sauke numfashi a nutse ya ce" Dad dazu na samu damar fara gabatar da bincikena nima, to dama hotonsu na dauka tun a cikin zanar nan, sai na samu na binciko irin masu kazagin nan , maganar dai da nake yi na tura sako an saka a hannun mutumen cewa ina mai mika kukana wajen sarakanmu su kula da mahaukatan kasarmu, ya dace a ringa kama su ana basu kulawa domin summa mutane ne, na dan samu ne na hada da wasu hotunnan na kwatanta cewa a cikin garin nan na gansu..........., Maganar dai da nake yi Dad tunda na dawo nake samun kira ta number daban daban, harma a Wajen aiki an fada min cewa an turo mutane daga masarauta wai ana so a fadi inda aka ga mahaukatan kaf ana so a fra kilace su, kuma ana gaishe ni............, Inaga koma menene ya kawo kansa fa kansa, ni kuma na daga masa kafa ne dan ba da dan aikensa zan yi ba, lamarin nan tuni na saka shi a cikin jerin karar da na ba alkali ya fara nazarta.........ina kyautata zaton da *SULTAN* muke tare, kuma an masa sihirin da ya fitar da shi ne daga kasa harma daga rayukan al'umar dake iya tunnawa da shi"
Ai Dad bai san lokacin da ya kai zaune dabak a kasa ba, gaba daya jikinsa har rawa yake yi a rikice ya ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, Ka tabata kuwa Son? Aman waye zai aikata irin wannan mumunan aikin?, Saboda me?"
MUHYIDEEN ya ja fasali a cikin numfashin da yake saukewa ya ce" Dad , *KUDI, MULKI, MATA* sunna da karfin da zasu iya saka bawa aikata aikin dana sani, ta sanadiyarsu komai na iya faruwa, ina kyautata zaron kujerar da take tasa ce ake so aka kauda shi"
Dad ya ringa girgiza kansa muryarsa na rawa ya ce" aman kuwa idan haka ne duniyar gaba daya ta fita a raina Son, wai ina zamu shiga da rudaninta ne? , Bata da komai a cikinta sai kazanta da shirme, bata da komai sai tashin hankali, ni yanzun nine na sauki SULTAN a gidana? Yaya zan yi na iya yin kamar ban gane shi bane? Son ka dawo yau please ka dawo in ba haka ba ni ba zan iya shiga na hada ido da ido da shi ba walahi"............
Dan murmushi MUHAY ya yi ya ce" zan zo jibi Dad, ka yi kokari kar ka nuna masa ka gane komai, mu bashi dama ya samu nutsuwar zuciya, dazuma mun gana da Hamza da kuma Malan, su dukansu sun gigice jin an gansu harma Hamza ya ringa kuka da fadin shi ba zai je ba ai yarda shi ta yi, Malan dai ya dan masa nasihohi inaga da ya gane ko rabon su yaran nan na iya fitar da ita ko me dai da sauransu, summa sum ce zasu zo goben nan, aman na dakatar na fi so na gamsu da lafiyarsu"
Dad ya amsa shi cike da jin girmansa a zuciyarsa da kaunarsa a ransa ya ce" Allah ya albarkaci rayuwarka yarona, ya jikan Mahaifinka, ya karawa mahaifiyarka Lafiya, zan taboka in sha Allah"
Da amen ya ringa amsawa ya katse kiran yana kalle kalle a wajen da ya zauna dabar da duwawunsa tsabar ya ji labari mai rikitarwa
Gannin Maman Muhay na tambayar sojojin nan ko sun gansa ya saka shi mikewa ya nufeta
Da kula ta ce" Haba abansu, ka san da kyar na raba rigimar cen ka tafi ka barni? Hala kuka ka yi?"
Kansa ya girgiza yana shafa fuskarsa ya idasa kusa da ita sosai ya ce" Aa Mama son ban yi kuka ba, hala dukansu suka yi?"
Kai ta girgiza tana murmushi ta ce" Du fa y'ayan nawa ne suka fi rikicewa, to ai dole hankali ya tashi mana, shine fa suke ta kuka da yare kala kala sunma bayar da hakuri, shi kuma mahaifin nasu ya yi gumm, dama mamansu tunda ta yi shiru bata ce masu komai ba, shine fa kamar zasu mutu kuka tun karfinsu sai da na duka nima na bada hakuri kafin mahaifinsu yace to laifin me suka yi? Haka Allah ya hukunta......ni yanzun na fara tunanin anya kafin a masa kurciyar nan ba wani baban atajiri bane ba kuwa?, Kai ko ba attajiri bane mutumen nan yana da iza a tare da shi Abansu"
Dad ya ja gwauron numfashi ya ce" Hummmmmmm?, Uhummmmmmm, "( 😂 magana a baki ba halin fadi kai tsaye),
Mama ta dan karra kallonsa sosai kafin ta ce" Mu je ka ci abinci ka huta kaima, summa abincin suke ci da yaren"
Kofar ya sake kallo kasa kasa ya ce" wai me kuka dafa masu ne?"
Mama ta ce" Cuscus ce"
CHIEF OF ARMY ya ce" Allah dai ya sa an masu kamar kala uku haka, jus fa? Ina fata kin masu ire iren jus din nan naki kala kala masu dadi, wai ACn nan dai bai rage sanyi ba ko?, Maman Son anya ba za'a kaisu babaan gidan nan na GRA ba?"
Mama ta yi sakai tana kallonsa, har sai da ya ankara sai kuma ya yi dan mursmushi ya juya ya nufi hanyar bangarensa yana fadin" Gani na yi bakinmu ne kuma sirikanmu"
Mama ta sake bin bayansa da kallo kafin ta gyada kanta ta bi bayansa tana fadin" Uhum Abansu kennan"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 5️⃣5️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Abincin suka ci a tsanake, yan matanma na ci a cikin baban plat guda, sai dai jikinsu har yanzu ba a sake yake ba
Sai da suka gama suka tatare komai suka dawo a lokacin mahaifinsu ya sake fuskantarsu a sanyaye ya shiga yin adu'o'in da ya saka su dukansu suka daga hannayensu sunna amsawa har ya yi ya gama kafin ya sauke ajiyar zuciya a hankali yana kallonsu ya masu alamu da su matso kusa da shi gaba dayansu
Sunna matsowa ya fara rike hannun iyalinsa a sanyaye ya ce" Allah ya sa wannan jarabawa tamu itace silar shiga aljanarmu TINANAH"
Mama ta lumshe idannuwanta tana amsawa a sanyaye
Ya dora da fadin" Kin yi hakuri sosai Tinanah, kin jure, kin kuma jurewa, kin zauna da ni a haka, na yakusheki na maki komai aman kin hakura kin zauna da ni, Allah ya yafe maki dukan kura kurenki, ya faranta maki, ya bani ikon faranta maki duniya da kiyama"
A tare wannan karron suka amsa gaba dayansu
Tinanah na kallonsa ta ce" Papah, har yanzu ba zaka iya fada min abinda ya kaimu masarautar garin nan ba? Ka ga an dauke mu ne a lokacin da ba na kamu ba, domin ibada ake yi kowa nada damar yi aman mu sai aka kama mu, a irin wajen da ba'a kamu ko daya a nan aka ritsa mu, tun daga nan sai a bakin dakin nan da muka farka muka ganmu a ciki, tunda ka buda ido ka bi dakin da kallo da hoton mutumen nan dake da rawani ka rikice ka fita a hayacinka kennan sai kwanan nan ka dawo yi min magana irin na da, shin a kasar nan wa ka takawa da zafi, ko kuma an hadaka ne da wani daban?"
Fuskarta yake kallo mai dauke da ramar da ta yi, aman irin yadda gashin kanta ya mata lufluf har zuwa dan sajen da take da shi a gefe da gefen fuskarta abin sai ya sake bashi sha'awa, shin yaya zai dubeta ya ce mata shi wane ne kai tsaye haka bayan ta hadu da dan saurayi ne a Makka sun kula zumunta ta soyaya sun yi aurensu a matsayinsu na masu nema gaba dayansu?, Bayan wannan baya so a yanzu yanzuma y'ayansa su san wannan maganar gaskiya, yana gannin kukan da suka yi haka ya isa haka, duda ya dauki matakin da ya tabata zai iya sake saka su a hadari, aman ya zama wajibi a Yanzu ya fuskanci mai nemansa ka'in da na'in ya amshi abin aron da ya ara harma ya wulakanta shi saboda shi
A sanyaye ya ce" Zan sanar maki bi'izinillah".
Daga haka ya yi shiru da maganar da ta tambaya, ita dinma sai ta yi shirun bata ja maganar ba domin ta san ko ta ja ba riba a tafiyar, dan ba musu yake so ba, idanma ta ringa nacin abu to fa ya mata shiru ko garu albarka
A hankali ya sake kallon yan matan y'ayansa, ya yi murmushi ya mika hannunsa yana dan jan habar SHUWWA dake kallonsa itama a sanyayaye ya ce" Sunnanki IBTISAM, ke y'ata ce, kece tarbiya, kece kamala, kece takama, kece kwaliya, kece daraja Ebtisemmmmmmmm, abinda ya faru ya wuce, shin za'a daidaita a kamanta rayuwa mai adalci gabanan kuwa?"
Kai jama'a alkur'ani gaba daya ji take kamar ta kwala ihu, sai dai ganewar da ta yi a waje ne suke da ba'a son ihu ko sunna yara sai ta ringa rike abinta, ko ba komai da basu sha duka bama ai an taki sa'a, mamansu fa tana duka fa, wollah tana duka , tsaf zata zartar da abinda ya dace a daidai lokacin da ya dace sai dai a kwarari gaba a kuma yafe mata
Dan haka da sauri ta ringa gyada kanta tana kallon mahaifinta ta ce" Papah dama sai da Abana ya ce Sunna na ya fi ma'ana, to dai shi baya kin min abinda nake so shi yasa ya min"
Dan murmushi ya yi yana kallon dan bakin cakwaikwaiwar ya kalli NAHIDT da du take takure
Itama ya kamo hannunta yana kallonta ya ce" Istgfari bata yawa Yarinyata, duda baki da huja ta aikata haka, duba da sana'a ta cika duniya, aman kika zabi wannan kika kuma yi, na godewa Allah da ba sai da kika dawo baki da anfani ba na same ki, na godewa Allah da ya takaita abin, na kuma gode masa da ya hada ku da jajirtatu mutanen kirki, kama daga Aban IBTISAM, da mijinta, da mamanku da kuma mijin mamanku, mutanen nan ba zan taba mantawa da su ba har duniya ta tashi, zan kuma yi ta nema masu gafara a wajen ubangijinsu, domin sun rike sun